Sashe 13
Matar Uncle Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
“Wannan duk ba hujja ba ce matsayinki na uwa a duk inda kike kina iya kula da yarinyarki kinsan ko Ina sane da duk….kafin ya yi shiru?momy ta ce “D’aukata ni da ummi duk d’aya ne saboda nima d’in da Kai duka ummin ta rike mu ta kuma tarbiyantar damu har girmanmu”
Amma…!”
“Adnan “Ummi ta katse sa da sauri tare da cewa”wannan wace irin tambayace ka tsareta ka na tuhumarta Akan y’ar cikinta”
“Ummi ba haka ba ne kin kasa ganewa yaran nan wayau garesu fa fiye da yanda ba kya tunani ke yanzu shekarunki sun ja akwai abubuwan da suke faruwa Wanda basu kamata ba ”
Kafin ya ja numfashi don gajiya da doguwar magana da Yayi kafin ya maida kallonsa ga Momy da tayi k’asa da kanta ya ce”akwai waya hannunta?Girgiza Kai tayi tare da cewa”akwai amma na fasata ranar da zaka dawo”Toh idan akwai ma a amshe sannan Daga Yau ba zata k’ara fita Ko nan Da k’ofar gida ba Sannan makarantar da akace an sata na cire ta tunda daman ba ayi shawara da ni da za a sanyata ba kuma ba abunda aka sanyata tayi ta ke ba”!
“
”Kamar mai tsoransa momy ta gyad’a kai Wanda ya na gama fad’ar hakan yabar part din Wanda Aunty Laila suka maida kallonsu ga Momy da har lokacin hawaye ta ke ummi ta ce”ya isa kukan Amera “
“Saida ta ja numfashi kafin ta sauke nauyayyen ajiyar zuciya Tagumi ummi tayi ta ma rasa wani irin tunani zatayi akan lamarin nan Aunty Laila ta ce”tafiyar tamu akwaita goben kuwa”?
Momy na satar kallon ummi da tayi tagumi ta ce”yanda ummi ta ce”Ummi ta ce”Allah ya kaimu goben umarnin mazajenku zaku bi ko nawa da kuke tambayar yanda na ce”Kafin ta mike ta bar musu palourn ganin fucewar ummi ya sanya Aunty Laila kama hannun momy suka nufi d’akinsu Wanda tun kafin suyi aure suke nan yanzu haka kuma duk sanda zasuzo nan suke zama Wanda nan suka cigaba da tattaunawa Akan lamarin aydar.
B’angaren Ayda kuwa Ta gaji da kukan har bacci ya dauketa saboda irin yanda kanta ke ciwo Noor na kallon mufedah ta ce”Muje ki rakani Ummi ta tayani rokon Dady ya barni tunda ba makaranta nake zuwa ba nan da two weeks saina koma na fada masa ya k’iya”haka ko akayi Ummi na masa magana a take ya yarda sosai Noor ta shiga Farinciki haka mufeda.
Washegari da sassafe momy ta shigo d’akin su Ayda kwance ta sameta idanunta biyu ta na kallon seeling ganin momy ya sanyata tashi zaune tana saurin goge guntun hawayen da ta sha ta kalli momyn da ta zuba mata idanu tamkar yau ta tab’a ganinta ganin irin kallon da momyn ke mata ne ya sanyata k’asa da kanta Ajiyar zuciya momy ta sauke ta na zama gefen gadon ta ce”Kukan
Me kike har idanunki sukayi haka ji yanda kanki ke b’allawa….✍️
♠️♣️ *MATAR UNCLE* ♣️♠️
```MALLAKAR```
*HAJARA L SADEQ*
Miss Hajo✍🏾
*ADABI WRITERS ASSOCIATION*
*Marubuciyar*
👇🏾
Auren wata Tara
Ni da yaya arman
Khadijatul sabren
Ribar so
Najmat abiy
Mata tace
Komai mukaddari ne
And now
MATAR UNCLE
🅿️……………………….*11*
“Ji yanda kanki ke b’allawa so kike ki jawa kanki wani ciwon a banza?
Girgiza Kai tayi k’asa-k’asa ta ce”bakomai momy Ina kwana”Tana Kama kanta tare da yi mata addu’ar ciwon Kai ta ce”Lafiya qlau mun shirya zamu tafi”
Momy da sassafen nan”?
Ta ce “Eh jirgin Tara zamu hau gwada mu isa Airport da wuri kina bukatar wani Abu daga waje na”?
Ta girgiza Kai ta ce “nayi tunanin zaku k’ara kwanaki ai”
ta ce “a a “
Shiru duk sukayi na y’an seconds kafin momy ta d’ago ta kalleta da itama itad’in take kallo Allah na gani ta na tsananin kaunar y’arta fiye da komai a duniyar nan amma takaicin Alak’arta da Faruq ya Hana cigaba da nuna mata soyayyar “
“Har yanzu Faruq ya na cikin ranki ko”
Momy ta jefa mata tambayar ?”
”janye idanunta tayi daga na momy kafin ta kalli gefe ta yi shiru”
Momy ta ce”magana zakiyi mun ba shiru ba mungaji ne gwara kawai Idan aurenki zaiyi ya zo a aura masa ke ku karata chan “
“Aure kuma momy?!
ta fada idanuwanta na yin waje kafin ta hade fuska ta na kallon gefe ta ce”Ni wlh bana son wani aure “
Momy ta ce “Toh idan bakya son Auren taren ta mecece kuke Ayda Sannan duk uban samarin wannan da akace kina tarawa wanda banda masaniya sai yanzu na meye wannan rashin kamun kan har Ina?
shiru tayi Tana kallon gefe”Kallona zakiyi kiban amsa ni na ma rasa yaushe idonki ya bude haka Ayda kullum huduba nake maki ki fita sabgar samari ba ruwanki da shiririta Ashe a banza na ke ga kuma wancen D’an iskan da kika nacewa ai dole mu aurar dake tunda kin fito kin gwada abunda kike so”
“ni fa momy gaskiya kibar maganar Auren nan samari kuma Insha Allah na daina kula kowa ai shikenan”?
Wannan kuma ruwanki ai Uncle dinki ya dawo shi zai saita miki zama sannan makarantar ma kinja ya ce ya cireki na barki da shi tunda haka kikeso in kinsan wata ai Baki San wata ba”
“Tab wlh Bazaiyu ba Kamarya an cire ni daga makaranta”?
ta fad’a hankali tashe”Momy na hade fuska ta ce”kamar yanda kikaji na ce Ni kaina uwarki Adnan ya isa ya yi iko da ni bare ke”
Tura Baki gaba ta yi ta ce”yo uba na ne ni wlh saina koma makarantata ”
Aharzuke momy ta ce”ya fi ubanki fitsararriya marar kunya “
Hawaye na zuba daga idanun Ayda ta ce”momy don ubana ya mutu kuma sai Kice ya fi ubana na tabbata da ubana na raye duk abunda kike cewa yayimun ai shi zaimun“
Yanzu dai a takaice rashin kunya kikeso kimun ko Ayda”Tayi saurin girgiza Kai ta na Hawaye ta ce”
“Ni wlh ba rashin kunya na miki ba gaskiya na fad’a momy kiyi hakuri don Allah karki tafi da fushi na”Jikin momy da ya yi sanyi ta mike ta ce”Bakomai Allah shiryeki mun wuce “
“ta yi saurin mikewa tare da kama hannun momy ta na kirkirar murmushi ta ce”To mu je na rakaku”itama momyn murmushin tayi kafin su jera su fito a ran momy ta na hamdalar Da Allah bai tab’asa Ayda ta tambayeta game da dangin mahaifinta ba “.
lokacin su ummi suna haraba fitowa domin rakasu domin Adnan zai kaisu Airport lokacin har ya shiga mota sosai Ummi taji dad’in ganin Momyn tare da Ayda wajen Aunty Laila ta koma tare da hugging dinta ta ce”Aunty Allah tsare hanya ya kaiku lfy “
Ta ce”Ameen daughter idan na isa zamuyi waya a wayar Noor kinji”ta gyada mata kai”Lokacin Mufeda da Noor suna school Noor tayiwa Mufeda rakiya”
Toh ko kuje kiyi musu rakiya airport d’in Ayda tunda y’an uwan naki basanan Uncle d’inki sai ya dawo da ke”Cewar Ummi”
Itama Tana son rakiyar amma jin ance su dawo da uncle ya sanyata cewa”a a ummi kawai ba sai na rakasu ba”Aunty Laila na kama hannunta ta ce “To muje sai kin rakamu “ta warware kallabin da ta daura a kanta Tana sakata mota “
Wani irin Lumshe ido tayi Jin gaba d’aya motar ta dauki wani irin ni’imtaccen kamshi ya hadu da sanyin Ac sai taji ta a wata duniyar ta musamman a ranta ta ce”
“ko Ina yake samun wadannan daddad’an turarukan”jin Karan tashin mota ya dawo da ita hayyacinta ta tuna Ashe har su momy su sunshigo “
momy ke gaban motar “Aunty Laila Ina yini”Cewar Adnan cikin zazzakar muryarsa mai matukar dad’in ji da sauraro “Lafiya qlau Adnan ya bak’unta “Bak’unta kuma aunty saikace wani bak’o”A a ai bak’on ne Wanda ya shekara goma baya gari yadawo ai yazama bak’o”
murmushi kawai ya yi da ke Kara bayyanar da kyawun halittar da Allah Yayi masa “Yanzu kuma saura Aure idan ba so kake ka zama Tuzurun karfi da yaji ba ko kuma mu Nemo maka ko a kauye “Haba Aunty har anyi haka Insha Allah za ayi Lokaci ne”
ta ce”Hmmm kullum haka kake cewa Allah kawo lokacin to”ya ce”Ameen”
Momy dai bata sa musu Baki ba tasan har yanzu fushi ya ke da ita Ayda na sauraronsu ta tab’e Baki a ranta ta ce”wannan ai ya wuce tuzuru sa’an momy ai ya zama tsoho amma fa ya fi momy ma Kyan jiki ji fatarsa kamar ba ta shiga rana tsabar hutu “
duk a cikin zuciyarta ta ke maganar nan koda isarsu Airport Ayda na shirin fita ya juyo tare da watsa mata wani irin kallo wanda ba shiri ta zauna Tana tura baki gaba tare da Jan tsoka a cikin ranta ta ce”
”ni fa wlh ba ka takuramun nida ba haihuwata kayi ba”sai kuma sannan ta kalli jikinta ta tuna ba ko gyale ta fito kallabin kanta ne kawai .
Yayi kamar minti goma da raka su momy kafin ta hango sa tamkar baya son ya taka k’asa haka yake taku cikin izza da takama fuskar nan ba alamar wasa kallon wasu y’an mata dake nunasa tayi kamar sunga wani jarumin Indian Film ta tab’e baki ta juya ganin ya na kokarin bud’e motar”
Amma…!”
“Adnan “Ummi ta katse sa da sauri tare da cewa”wannan wace irin tambayace ka tsareta ka na tuhumarta Akan y’ar cikinta”
“Ummi ba haka ba ne kin kasa ganewa yaran nan wayau garesu fa fiye da yanda ba kya tunani ke yanzu shekarunki sun ja akwai abubuwan da suke faruwa Wanda basu kamata ba ”
Kafin ya ja numfashi don gajiya da doguwar magana da Yayi kafin ya maida kallonsa ga Momy da tayi k’asa da kanta ya ce”akwai waya hannunta?Girgiza Kai tayi tare da cewa”akwai amma na fasata ranar da zaka dawo”Toh idan akwai ma a amshe sannan Daga Yau ba zata k’ara fita Ko nan Da k’ofar gida ba Sannan makarantar da akace an sata na cire ta tunda daman ba ayi shawara da ni da za a sanyata ba kuma ba abunda aka sanyata tayi ta ke ba”!
“
”Kamar mai tsoransa momy ta gyad’a kai Wanda ya na gama fad’ar hakan yabar part din Wanda Aunty Laila suka maida kallonsu ga Momy da har lokacin hawaye ta ke ummi ta ce”ya isa kukan Amera “
“Saida ta ja numfashi kafin ta sauke nauyayyen ajiyar zuciya Tagumi ummi tayi ta ma rasa wani irin tunani zatayi akan lamarin nan Aunty Laila ta ce”tafiyar tamu akwaita goben kuwa”?
Momy na satar kallon ummi da tayi tagumi ta ce”yanda ummi ta ce”Ummi ta ce”Allah ya kaimu goben umarnin mazajenku zaku bi ko nawa da kuke tambayar yanda na ce”Kafin ta mike ta bar musu palourn ganin fucewar ummi ya sanya Aunty Laila kama hannun momy suka nufi d’akinsu Wanda tun kafin suyi aure suke nan yanzu haka kuma duk sanda zasuzo nan suke zama Wanda nan suka cigaba da tattaunawa Akan lamarin aydar.
B’angaren Ayda kuwa Ta gaji da kukan har bacci ya dauketa saboda irin yanda kanta ke ciwo Noor na kallon mufedah ta ce”Muje ki rakani Ummi ta tayani rokon Dady ya barni tunda ba makaranta nake zuwa ba nan da two weeks saina koma na fada masa ya k’iya”haka ko akayi Ummi na masa magana a take ya yarda sosai Noor ta shiga Farinciki haka mufeda.
Washegari da sassafe momy ta shigo d’akin su Ayda kwance ta sameta idanunta biyu ta na kallon seeling ganin momy ya sanyata tashi zaune tana saurin goge guntun hawayen da ta sha ta kalli momyn da ta zuba mata idanu tamkar yau ta tab’a ganinta ganin irin kallon da momyn ke mata ne ya sanyata k’asa da kanta Ajiyar zuciya momy ta sauke ta na zama gefen gadon ta ce”Kukan
Me kike har idanunki sukayi haka ji yanda kanki ke b’allawa….✍️
♠️♣️ *MATAR UNCLE* ♣️♠️
```MALLAKAR```
*HAJARA L SADEQ*
Miss Hajo✍🏾
*ADABI WRITERS ASSOCIATION*
*Marubuciyar*
👇🏾
Auren wata Tara
Ni da yaya arman
Khadijatul sabren
Ribar so
Najmat abiy
Mata tace
Komai mukaddari ne
And now
MATAR UNCLE
🅿️……………………….*11*
“Ji yanda kanki ke b’allawa so kike ki jawa kanki wani ciwon a banza?
Girgiza Kai tayi k’asa-k’asa ta ce”bakomai momy Ina kwana”Tana Kama kanta tare da yi mata addu’ar ciwon Kai ta ce”Lafiya qlau mun shirya zamu tafi”
Momy da sassafen nan”?
Ta ce “Eh jirgin Tara zamu hau gwada mu isa Airport da wuri kina bukatar wani Abu daga waje na”?
Ta girgiza Kai ta ce “nayi tunanin zaku k’ara kwanaki ai”
ta ce “a a “
Shiru duk sukayi na y’an seconds kafin momy ta d’ago ta kalleta da itama itad’in take kallo Allah na gani ta na tsananin kaunar y’arta fiye da komai a duniyar nan amma takaicin Alak’arta da Faruq ya Hana cigaba da nuna mata soyayyar “
“Har yanzu Faruq ya na cikin ranki ko”
Momy ta jefa mata tambayar ?”
”janye idanunta tayi daga na momy kafin ta kalli gefe ta yi shiru”
Momy ta ce”magana zakiyi mun ba shiru ba mungaji ne gwara kawai Idan aurenki zaiyi ya zo a aura masa ke ku karata chan “
“Aure kuma momy?!
ta fada idanuwanta na yin waje kafin ta hade fuska ta na kallon gefe ta ce”Ni wlh bana son wani aure “
Momy ta ce “Toh idan bakya son Auren taren ta mecece kuke Ayda Sannan duk uban samarin wannan da akace kina tarawa wanda banda masaniya sai yanzu na meye wannan rashin kamun kan har Ina?
shiru tayi Tana kallon gefe”Kallona zakiyi kiban amsa ni na ma rasa yaushe idonki ya bude haka Ayda kullum huduba nake maki ki fita sabgar samari ba ruwanki da shiririta Ashe a banza na ke ga kuma wancen D’an iskan da kika nacewa ai dole mu aurar dake tunda kin fito kin gwada abunda kike so”
“ni fa momy gaskiya kibar maganar Auren nan samari kuma Insha Allah na daina kula kowa ai shikenan”?
Wannan kuma ruwanki ai Uncle dinki ya dawo shi zai saita miki zama sannan makarantar ma kinja ya ce ya cireki na barki da shi tunda haka kikeso in kinsan wata ai Baki San wata ba”
“Tab wlh Bazaiyu ba Kamarya an cire ni daga makaranta”?
ta fad’a hankali tashe”Momy na hade fuska ta ce”kamar yanda kikaji na ce Ni kaina uwarki Adnan ya isa ya yi iko da ni bare ke”
Tura Baki gaba ta yi ta ce”yo uba na ne ni wlh saina koma makarantata ”
Aharzuke momy ta ce”ya fi ubanki fitsararriya marar kunya “
Hawaye na zuba daga idanun Ayda ta ce”momy don ubana ya mutu kuma sai Kice ya fi ubana na tabbata da ubana na raye duk abunda kike cewa yayimun ai shi zaimun“
Yanzu dai a takaice rashin kunya kikeso kimun ko Ayda”Tayi saurin girgiza Kai ta na Hawaye ta ce”
“Ni wlh ba rashin kunya na miki ba gaskiya na fad’a momy kiyi hakuri don Allah karki tafi da fushi na”Jikin momy da ya yi sanyi ta mike ta ce”Bakomai Allah shiryeki mun wuce “
“ta yi saurin mikewa tare da kama hannun momy ta na kirkirar murmushi ta ce”To mu je na rakaku”itama momyn murmushin tayi kafin su jera su fito a ran momy ta na hamdalar Da Allah bai tab’asa Ayda ta tambayeta game da dangin mahaifinta ba “.
lokacin su ummi suna haraba fitowa domin rakasu domin Adnan zai kaisu Airport lokacin har ya shiga mota sosai Ummi taji dad’in ganin Momyn tare da Ayda wajen Aunty Laila ta koma tare da hugging dinta ta ce”Aunty Allah tsare hanya ya kaiku lfy “
Ta ce”Ameen daughter idan na isa zamuyi waya a wayar Noor kinji”ta gyada mata kai”Lokacin Mufeda da Noor suna school Noor tayiwa Mufeda rakiya”
Toh ko kuje kiyi musu rakiya airport d’in Ayda tunda y’an uwan naki basanan Uncle d’inki sai ya dawo da ke”Cewar Ummi”
Itama Tana son rakiyar amma jin ance su dawo da uncle ya sanyata cewa”a a ummi kawai ba sai na rakasu ba”Aunty Laila na kama hannunta ta ce “To muje sai kin rakamu “ta warware kallabin da ta daura a kanta Tana sakata mota “
Wani irin Lumshe ido tayi Jin gaba d’aya motar ta dauki wani irin ni’imtaccen kamshi ya hadu da sanyin Ac sai taji ta a wata duniyar ta musamman a ranta ta ce”
“ko Ina yake samun wadannan daddad’an turarukan”jin Karan tashin mota ya dawo da ita hayyacinta ta tuna Ashe har su momy su sunshigo “
momy ke gaban motar “Aunty Laila Ina yini”Cewar Adnan cikin zazzakar muryarsa mai matukar dad’in ji da sauraro “Lafiya qlau Adnan ya bak’unta “Bak’unta kuma aunty saikace wani bak’o”A a ai bak’on ne Wanda ya shekara goma baya gari yadawo ai yazama bak’o”
murmushi kawai ya yi da ke Kara bayyanar da kyawun halittar da Allah Yayi masa “Yanzu kuma saura Aure idan ba so kake ka zama Tuzurun karfi da yaji ba ko kuma mu Nemo maka ko a kauye “Haba Aunty har anyi haka Insha Allah za ayi Lokaci ne”
ta ce”Hmmm kullum haka kake cewa Allah kawo lokacin to”ya ce”Ameen”
Momy dai bata sa musu Baki ba tasan har yanzu fushi ya ke da ita Ayda na sauraronsu ta tab’e Baki a ranta ta ce”wannan ai ya wuce tuzuru sa’an momy ai ya zama tsoho amma fa ya fi momy ma Kyan jiki ji fatarsa kamar ba ta shiga rana tsabar hutu “
duk a cikin zuciyarta ta ke maganar nan koda isarsu Airport Ayda na shirin fita ya juyo tare da watsa mata wani irin kallo wanda ba shiri ta zauna Tana tura baki gaba tare da Jan tsoka a cikin ranta ta ce”
”ni fa wlh ba ka takuramun nida ba haihuwata kayi ba”sai kuma sannan ta kalli jikinta ta tuna ba ko gyale ta fito kallabin kanta ne kawai .
Yayi kamar minti goma da raka su momy kafin ta hango sa tamkar baya son ya taka k’asa haka yake taku cikin izza da takama fuskar nan ba alamar wasa kallon wasu y’an mata dake nunasa tayi kamar sunga wani jarumin Indian Film ta tab’e baki ta juya ganin ya na kokarin bud’e motar”