Sashe 5
Ƙazamin Miji Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Haka zai dawo hajaran majaran busu-busu da fulawa amma a hakan zai turmusu a gadon ta wanda take gyarawa ta ɗame shimfiɗar gadon, kusamman wani farin zanin gadon ta duk ya dafe sai yanzu take tunawa a ranar da ta tare a gidan hatta jakar kayan sawar sa da ta zo shirya masa kayan a drower duk kayan basu da wankin masu wankin kaɗan ne duk sun dafe sai tashin warin dauɗa suke, tun a lokacin ta yi mamaki a ce sabon ango da zai tare a gidan amarya amma kuma ya zo da kayan marar sa wankin tun a sannan ta fara ɗora masa alamar tambayar anya ba ƘAZAMIN MIJI ta aura ba , sai ga shi da kaɗan-kaɗan abubuwa suna bayyana halayen suna fitowa.
"Ranka ya daɗe!. Na ce ka bani dama in maka aski" Ta ce tana ɗan murmushi hannun ta riƙe da sabuwar sheba ta aski wacce ta zo da ita tun daga gida dama siyen su take yi ta ajiye don ita bata yarda da barin gashi ko yaya a jikin ta ba. Wani kallon rashin fahimta ya mata yana mayar da kallon nasa kan shebar da takr riƙe da ita ya ce
"Wane irin aski?" Na marar da na hammata mana, sannan ko gashin fuskar ka yana buƙatar ka ɗan rage shi"
"Lallai Saddiqa kin ga makwancina da yawa wallahi, ni ne ma za ki yi wa aski sai ka ce wani É—anki?"
"Haba mene ne na É—aukan zafi ni fa matarka ce mene ne don na maka askin"
"To ban ga dama ba lokacin da na ga dama zan aske tun da ba a jikin ki yake ba" Ya ce yana haÉ—e rai.
Ta ce " Don Allah ka yi haƙuri ni ba da wata manufa na faɗa ba a ganina miji ɗan gata shi ne mace take ba kulawa har ma ta buƙaci masa wani abun don ta faranta ransa...
"To ni na yafe wanann kulawar, gashin da yake hammata da wanda yake mara da ba ganin su ake yi ba ina ruwan ki da su daga ka saka kaya zancen su ya ƙare ko ma ana gani ai wanda ya raina tsayuwar wata hawa yake ya gyara" Ya faɗa hankali kwance.
KAYAN GYARANMU NA MEERA B HERBS SUNA DA INGANCI
*Shu,umar humra, maganin breast, maganin ƙara ƙiba, maganin tumbi,maganin hips, bujenki shakaf, sa kurma surutu, hatsabibim ruwa, tsumin lahaula, sabulun farinjini, turaren farinjini,maganin ulser, baƙar mallaka, hatsabibiyar mallaka,ƙarin kunama, mallakar gado, mallaka me sirinji, me kwaɗo da allura, sirrin gado 13, mallakar tafin ƙafa, kaska, sirrinki, mallakar kunkuru, raƙumi da akala, mutukaraba, maganin sanyi big& small, nurfan, maganin nankarwa, turaren kasuwa* .
*Tarko, mutu ka raba, mb hair treatment,mb original black soap, vip whitening soap,mb syrup,mb face cream,mb lotion,mb cream, mb oil mb set,ƙarshen martaba, dakan amare, maganin basir, zobe me hayaƙi, zoben tazarar haihuwa, maganin haihuwa, mai tula tula syrup, sabon budurci na aure, sabon budurci na ƴanmata, zinaren haɗi, ATM me cingam, ATM na lasa da zuma, maganin sliming, karab da lebo, maganin sanyi, maganin sanyi na maza, man power, haɗin amarya, haɗin me jego, kazar amarya, shu,umin daka, tsumin sharp sharp, hatsabibin daka, garin emergency, zoben mallaka.*
A MINI MAGANA A PC
09013181851
[4/17, 9:29 AM] MAMY SHEHU: https://chat.whatsapp.com/BxScHoTf7PzDHEWZgZCnnf
*KAZAMIN MIJI*
NA
MAMAN AFRAH
First Class Writer's Asso.ðŸ“
Daga marubuciyar:
Bonono rufin ƙofa...
Ruɓaɓɓiyar igiya
Ƴan adaidaita sahu
Ungozoma
Ƴar zaman wanka
Ƙara'in inna delu
Beelal
Jalli joga
Da sauran su.
*09013181851*
PAGE 4
Tun daga wannan rana da ya ƙi maganar askin nan sai tattara lamuran sa ta yi ta ajiye saboda ko kaɗan ta lura ba shi da ra'ayin yin hakan. Abin da yake bata mamaki bai wuce yadda daga ta toshe waccan kafar sai wata ta kawo kai ba, shi kullum da kalar ƙazantar da zai fito da ita, da abin ya dame ta ne wata rana ƙanwar sa Fatima ta zo take faɗa mata wasu daga cikon halayen masa da yake sun shaƙu da Fatimar tana son ta, a nan ne ta ji abin mamaki cewa wai ashe Aminu dama haka yake don dik gidan su shi ne ƙazami na ajin ƙarshe.
Ta ce mata yana gida ma sai ya yi sati bai yi wanka ba bare wanki kuwa kaya sai ya maimaita shi ya fi sau huÉ—u, É—akin sa kuwa dama a gidan su taron yuyuyu ake cewa saboda tarkace da kuma kayan wanki in ka shiga É—akin sa ko ina kaya ne a zube, haka zai tattara su gefe guda idan zai kwanta, saboda ba zai gyara ba.
A nan ne ma Fatimar take ce mata, da suka fara soyayya ne ma ya fara ɗan yin wanki da ɗan gyara jikin sa, shi ma sai ranar da zai je hirar ne zai ɗauki kala ɗaya ya wanke. Sannan ta ce mata akwai lokacin da suna junior secondry school ma wani malamin su a gaban asambili ya fito da shi lokacin ana fito da ƙazaman makaranta, ta ce a gaban kowa aka tuɓe masa riga prefect suka masa wanka da soson buhu saboda rashin tsafta, amma hakan bai sa ya saduda ba.
Saddiqa tun da ta ji wannan batu sai jikin ta ya ƙara sanyi kasancewar ta mai tsafta amma kuma ga shi cikin jarabawar ubangiji ta auri ƙazami lamba ɗaya.
"Ni fa Fatima ba wannan ne damuwata ba, shi fa ko kayan na wanke sai ya ga dama zai saka, ga wankekken kaya amma sai ya ce in zai tafi wakem sana'ar sa ba zai saka ba saboda in ya saka ma asarar wanki ne tun da awon fulawa zai yi da su ɓaci za su yi, to in ya dawo kuwa hallaw ba zai cire wanda ya je aikin ba ya saka wasu sai ya ƙara zaman sa da su sai ya ce wai tun da la'asar ma ta yi ba zai canja kayan ba saboda ɓata kaya ne a ce rayuwa kai ba za ka ga mijin ka cikin tsafta ba ka ji daɗi a ranka?"
"Ai fa Aunty Saddiqa sai dai ki yi haƙuri amma Yaya Aminu kam lamba ɗaya ne a ƴan ƙazanta"
Furucin Fatima ya sa ta ƙara ɗaura ɗamara don magance wannan matsala tata don ba zai yiwu a ce su cigaba da rayuwa a haka ba.
*BAYAN WATA BIYU*
Yanzu kam abin na Aminu ya daina bata mamaki da al'ajabi ya koma bata tsoro domin yanzu gabaɗaya halayen sa na ƙazanta ya bayyana tun tana ganin za ta iya magance matsalar da kanta har ta kai ta fara tunanin shigo da manya cikin lamuran. Hakan ya sa ta fara tunanin wanda za ta tunkara da maganar da farko ta so zuwa gidan su ta kai ƙaran sa amma kuma sai ta fara tunanin kar hakan ya zama matsala don yanzu a iya wannan watannin ta lura yana da zafin kai ga shi yana da girman kai yanzu ya rufe duk wata kafa da za ta masa maganar gyara jikin sa ko tsaftacewa yanzu ya zamar mata kamar dodo ma don sai yake nuna mata abin da take masa tamkar raini ne ta raina sa ne shi ya sa har take ganin za take masa irin abin da take masa, ko kaɗan ba ya ganin tana yin hakan ne don kawo masalaha a zamantakewar auren su saboda tana cutuwa da ƙazantar sa.
'Saddiqa yadda Aminu yake da taurin kai kin san dai kowace uwa za ta yi ƙoƙarin ganin ta tsaftace ƴaƴanta ko kuma basu tarbiya da nusar da su tsaftace jikin su da nisantar ƙazan ta duk da wasu iyayen su ne mafarin farko na koyawa ƴaƴan nasu ƙazantar misali kamar Sumyya yadda take ƙazanta ba ta tsaftace jikin ta da na ƴarta da kuma muhallin ta wannan kaɗai zai sanya Ruma ta koya tun da yara sun fi koyar abin da idanun su suke gani.
Wasu iyayen kuma sun iya bakin ƙoƙarin su na ganin sun koyawa yaran amma daga sun kai munzalin da za su yi komai da kan su sai hakan ya fasakara ake ta fama da su wani sai dai ka gaji ka ƙyale shi, kamar Aminu dai kin ga Fatima ta faɗa miki shi kaɗai ne ya fita zakka a gidan su kuma an yi fama da shi amma ƙazantar har ta zaune masa, dama Fatinar ta ce mata mahaifiyar su ta ce matar Aminu ta shiga uku da ƙazantar sa ashe kuwa hakan ne. Idan kika je gidan su kika faɗa hakan zai haifar da matsala tsakanin ku tun da yana ganin kin raina sa amma ko ki samu Yayan sa ki faɗa masa ko Allah zai sa a samu maslaha'Ta ƙare maganar a zuciyar ta tana jin hakan ya kwanra mata a zuciyar ta.
Da safe bayan ya shirya ya fita wajen kasuwancin sa ganin Yaya Sule bai fita ba sai ta shiga jiran fitowar sa daga sashen su, don bata so matar sa ta san abin da yake wakana, duk da ta san ba lallai su kasa sanin hakan ba amma sai dai in su lura da iya ƙazantar jikin sa tun da zama gida ɗaya ba wasa ba amma dai ba za su san abubuwan da suke a ɓoye ba wanda iya ita da take matsayin matar sa ne ta san da hakan. Saboda ita mutum ce mai riƙe sirri bata yarda da yaɗa sirrin mijin ta ba musamman ma irin wannan sirrin da wani in ya ji sai ya maka dariya a bayan idanun ka ko kuma ya je yana faɗawa wasu.
Shi ya sa ma sai Fatima ta faɗawa kaɗan daga cikin matsalar ita ma don ta ga ƙanwar sa ce sannan kuma ta san Fatimar ba za ta kasa sanin hakan ba tun da ƙazantar ba ta wasa ba ce.
Ƙaran ƙofar falon su Aminar ne ya dawo da ita daga ɗan guntun tunanin da ta tafi, da sauri ta taso ta ɗan ɗaga labule ta leƙo ai kuwa ta hango Yaya Sule ya fito da alama fita zai yi. Da yake part ɗin su Saddiqa ne a wajen hanyar fita, sai sa ta bari ya zo zai yi hanyar wajen ta taso tana sanye da hijabi ta leƙo.
"Ranka ya daɗe!. Na ce ka bani dama in maka aski" Ta ce tana ɗan murmushi hannun ta riƙe da sabuwar sheba ta aski wacce ta zo da ita tun daga gida dama siyen su take yi ta ajiye don ita bata yarda da barin gashi ko yaya a jikin ta ba. Wani kallon rashin fahimta ya mata yana mayar da kallon nasa kan shebar da takr riƙe da ita ya ce
"Wane irin aski?" Na marar da na hammata mana, sannan ko gashin fuskar ka yana buƙatar ka ɗan rage shi"
"Lallai Saddiqa kin ga makwancina da yawa wallahi, ni ne ma za ki yi wa aski sai ka ce wani É—anki?"
"Haba mene ne na É—aukan zafi ni fa matarka ce mene ne don na maka askin"
"To ban ga dama ba lokacin da na ga dama zan aske tun da ba a jikin ki yake ba" Ya ce yana haÉ—e rai.
Ta ce " Don Allah ka yi haƙuri ni ba da wata manufa na faɗa ba a ganina miji ɗan gata shi ne mace take ba kulawa har ma ta buƙaci masa wani abun don ta faranta ransa...
"To ni na yafe wanann kulawar, gashin da yake hammata da wanda yake mara da ba ganin su ake yi ba ina ruwan ki da su daga ka saka kaya zancen su ya ƙare ko ma ana gani ai wanda ya raina tsayuwar wata hawa yake ya gyara" Ya faɗa hankali kwance.
KAYAN GYARANMU NA MEERA B HERBS SUNA DA INGANCI
*Shu,umar humra, maganin breast, maganin ƙara ƙiba, maganin tumbi,maganin hips, bujenki shakaf, sa kurma surutu, hatsabibim ruwa, tsumin lahaula, sabulun farinjini, turaren farinjini,maganin ulser, baƙar mallaka, hatsabibiyar mallaka,ƙarin kunama, mallakar gado, mallaka me sirinji, me kwaɗo da allura, sirrin gado 13, mallakar tafin ƙafa, kaska, sirrinki, mallakar kunkuru, raƙumi da akala, mutukaraba, maganin sanyi big& small, nurfan, maganin nankarwa, turaren kasuwa* .
*Tarko, mutu ka raba, mb hair treatment,mb original black soap, vip whitening soap,mb syrup,mb face cream,mb lotion,mb cream, mb oil mb set,ƙarshen martaba, dakan amare, maganin basir, zobe me hayaƙi, zoben tazarar haihuwa, maganin haihuwa, mai tula tula syrup, sabon budurci na aure, sabon budurci na ƴanmata, zinaren haɗi, ATM me cingam, ATM na lasa da zuma, maganin sliming, karab da lebo, maganin sanyi, maganin sanyi na maza, man power, haɗin amarya, haɗin me jego, kazar amarya, shu,umin daka, tsumin sharp sharp, hatsabibin daka, garin emergency, zoben mallaka.*
A MINI MAGANA A PC
09013181851
[4/17, 9:29 AM] MAMY SHEHU: https://chat.whatsapp.com/BxScHoTf7PzDHEWZgZCnnf
*KAZAMIN MIJI*
NA
MAMAN AFRAH
First Class Writer's Asso.ðŸ“
Daga marubuciyar:
Bonono rufin ƙofa...
Ruɓaɓɓiyar igiya
Ƴan adaidaita sahu
Ungozoma
Ƴar zaman wanka
Ƙara'in inna delu
Beelal
Jalli joga
Da sauran su.
*09013181851*
PAGE 4
Tun daga wannan rana da ya ƙi maganar askin nan sai tattara lamuran sa ta yi ta ajiye saboda ko kaɗan ta lura ba shi da ra'ayin yin hakan. Abin da yake bata mamaki bai wuce yadda daga ta toshe waccan kafar sai wata ta kawo kai ba, shi kullum da kalar ƙazantar da zai fito da ita, da abin ya dame ta ne wata rana ƙanwar sa Fatima ta zo take faɗa mata wasu daga cikon halayen masa da yake sun shaƙu da Fatimar tana son ta, a nan ne ta ji abin mamaki cewa wai ashe Aminu dama haka yake don dik gidan su shi ne ƙazami na ajin ƙarshe.
Ta ce mata yana gida ma sai ya yi sati bai yi wanka ba bare wanki kuwa kaya sai ya maimaita shi ya fi sau huÉ—u, É—akin sa kuwa dama a gidan su taron yuyuyu ake cewa saboda tarkace da kuma kayan wanki in ka shiga É—akin sa ko ina kaya ne a zube, haka zai tattara su gefe guda idan zai kwanta, saboda ba zai gyara ba.
A nan ne ma Fatimar take ce mata, da suka fara soyayya ne ma ya fara ɗan yin wanki da ɗan gyara jikin sa, shi ma sai ranar da zai je hirar ne zai ɗauki kala ɗaya ya wanke. Sannan ta ce mata akwai lokacin da suna junior secondry school ma wani malamin su a gaban asambili ya fito da shi lokacin ana fito da ƙazaman makaranta, ta ce a gaban kowa aka tuɓe masa riga prefect suka masa wanka da soson buhu saboda rashin tsafta, amma hakan bai sa ya saduda ba.
Saddiqa tun da ta ji wannan batu sai jikin ta ya ƙara sanyi kasancewar ta mai tsafta amma kuma ga shi cikin jarabawar ubangiji ta auri ƙazami lamba ɗaya.
"Ni fa Fatima ba wannan ne damuwata ba, shi fa ko kayan na wanke sai ya ga dama zai saka, ga wankekken kaya amma sai ya ce in zai tafi wakem sana'ar sa ba zai saka ba saboda in ya saka ma asarar wanki ne tun da awon fulawa zai yi da su ɓaci za su yi, to in ya dawo kuwa hallaw ba zai cire wanda ya je aikin ba ya saka wasu sai ya ƙara zaman sa da su sai ya ce wai tun da la'asar ma ta yi ba zai canja kayan ba saboda ɓata kaya ne a ce rayuwa kai ba za ka ga mijin ka cikin tsafta ba ka ji daɗi a ranka?"
"Ai fa Aunty Saddiqa sai dai ki yi haƙuri amma Yaya Aminu kam lamba ɗaya ne a ƴan ƙazanta"
Furucin Fatima ya sa ta ƙara ɗaura ɗamara don magance wannan matsala tata don ba zai yiwu a ce su cigaba da rayuwa a haka ba.
*BAYAN WATA BIYU*
Yanzu kam abin na Aminu ya daina bata mamaki da al'ajabi ya koma bata tsoro domin yanzu gabaɗaya halayen sa na ƙazanta ya bayyana tun tana ganin za ta iya magance matsalar da kanta har ta kai ta fara tunanin shigo da manya cikin lamuran. Hakan ya sa ta fara tunanin wanda za ta tunkara da maganar da farko ta so zuwa gidan su ta kai ƙaran sa amma kuma sai ta fara tunanin kar hakan ya zama matsala don yanzu a iya wannan watannin ta lura yana da zafin kai ga shi yana da girman kai yanzu ya rufe duk wata kafa da za ta masa maganar gyara jikin sa ko tsaftacewa yanzu ya zamar mata kamar dodo ma don sai yake nuna mata abin da take masa tamkar raini ne ta raina sa ne shi ya sa har take ganin za take masa irin abin da take masa, ko kaɗan ba ya ganin tana yin hakan ne don kawo masalaha a zamantakewar auren su saboda tana cutuwa da ƙazantar sa.
'Saddiqa yadda Aminu yake da taurin kai kin san dai kowace uwa za ta yi ƙoƙarin ganin ta tsaftace ƴaƴanta ko kuma basu tarbiya da nusar da su tsaftace jikin su da nisantar ƙazan ta duk da wasu iyayen su ne mafarin farko na koyawa ƴaƴan nasu ƙazantar misali kamar Sumyya yadda take ƙazanta ba ta tsaftace jikin ta da na ƴarta da kuma muhallin ta wannan kaɗai zai sanya Ruma ta koya tun da yara sun fi koyar abin da idanun su suke gani.
Wasu iyayen kuma sun iya bakin ƙoƙarin su na ganin sun koyawa yaran amma daga sun kai munzalin da za su yi komai da kan su sai hakan ya fasakara ake ta fama da su wani sai dai ka gaji ka ƙyale shi, kamar Aminu dai kin ga Fatima ta faɗa miki shi kaɗai ne ya fita zakka a gidan su kuma an yi fama da shi amma ƙazantar har ta zaune masa, dama Fatinar ta ce mata mahaifiyar su ta ce matar Aminu ta shiga uku da ƙazantar sa ashe kuwa hakan ne. Idan kika je gidan su kika faɗa hakan zai haifar da matsala tsakanin ku tun da yana ganin kin raina sa amma ko ki samu Yayan sa ki faɗa masa ko Allah zai sa a samu maslaha'Ta ƙare maganar a zuciyar ta tana jin hakan ya kwanra mata a zuciyar ta.
Da safe bayan ya shirya ya fita wajen kasuwancin sa ganin Yaya Sule bai fita ba sai ta shiga jiran fitowar sa daga sashen su, don bata so matar sa ta san abin da yake wakana, duk da ta san ba lallai su kasa sanin hakan ba amma sai dai in su lura da iya ƙazantar jikin sa tun da zama gida ɗaya ba wasa ba amma dai ba za su san abubuwan da suke a ɓoye ba wanda iya ita da take matsayin matar sa ne ta san da hakan. Saboda ita mutum ce mai riƙe sirri bata yarda da yaɗa sirrin mijin ta ba musamman ma irin wannan sirrin da wani in ya ji sai ya maka dariya a bayan idanun ka ko kuma ya je yana faɗawa wasu.
Shi ya sa ma sai Fatima ta faɗawa kaɗan daga cikin matsalar ita ma don ta ga ƙanwar sa ce sannan kuma ta san Fatimar ba za ta kasa sanin hakan ba tun da ƙazantar ba ta wasa ba ce.
Ƙaran ƙofar falon su Aminar ne ya dawo da ita daga ɗan guntun tunanin da ta tafi, da sauri ta taso ta ɗan ɗaga labule ta leƙo ai kuwa ta hango Yaya Sule ya fito da alama fita zai yi. Da yake part ɗin su Saddiqa ne a wajen hanyar fita, sai sa ta bari ya zo zai yi hanyar wajen ta taso tana sanye da hijabi ta leƙo.