Sashe 11
Jinkirin Aure Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Na sake rungumeta na fashe da kuka nace
Duk wannan baya gabana Ammi nafison na wanke Miki zuciya ta hanyar yin aure Ammi wannan millions of dollars
in da suka zubamin a acct
ina zaki tafi Saudiyya bana keda Yaya Mus'ab da Yaya Salees da Hamma Khamis da Hamma Aminu dani kaina inason don Allah kuyimin addu'a idan ciwone Allah ya yaye min yayimin za
in abokin rayuwata na kwarai ya bayyana mana shi da gaggawa kodan samun cikakken farin ciki....."
Rungumeni tayi tana hawaye tana cewa
Zaizo
ingel zaizo insha Allahu Allah ka ji
an Al
asim ka haskaka makwancinsa burinsa ya cika akanki da ya jima yana fata samun
iya mace ta zama likita gashi ya samu amma bai gani ba
ingel ki ginawa mahaifinki masallaci da rijiya ko makarantar islamiyya da niyyar sada
atul jariyyah nasan zaiyi alfahari dake....."
Da wannan taro ya tashi muka taho gida jirgi muka biyo nida Ammi da Baffa Kabir Yaya Mus'ab da Hamma Hussain da Khamis suka tu
o motocin suka taho dasu,
an unguwar mu sukayita shigowa yimin sannu da zuwa wasu domin Allah wasu kuma gulma ke kawosu bayan lafawar abubuwa na shiga office
ina na fara gudanar da ayyuka cike da
warewa kema nayi Miki office a asibitina mukaci gaba da gudanarwa kinsani albashina ba ka
an bane duk watan duniya a canjinmu na Nigeria ina
aukar 1.8 million hakan yasani bige gidanmu nayi mana gini na alfarma na siye kangon dake kusa da namu kangon duk na ha
e mana muke rayuwa da mahaifiyarmu sannan na bawa Yayye na jari me kaurin gaske suka fantsama kasuwanci dake sunada nasibi dukkansu gasunan suna rayuwa cikin rufin asiri Yaya Mus'ab ne ya koma karatu bayan ya gama ya samu aikin banki yanzu dukkansu babu wanda bashida iyali hatta Hamma Aminu da nake bi yayi gida da yaransa biyu niko gani a gida kullum cikin jiran tsammani nake Allah bai kawo karshe ba.
Zahira zuwa yanzu wlh Nima babu abinda nake bu
ata sai miji abokin rayuwa shawara da
ebe kewar juna amma abu kullum kamar da
i na fara cutuwa har shai
an da zuciya sun fara yawo dani musamman yanda yanzu kuma wata fitina ta bijiro min namiji zai shiga jikina sai mun saba ya fara bijiro min da wasu
abi'u saidai idan na fahimta na gocewa bu
atarsa kasancewar inada burin
addarata ta tsaya iyakar JINKIRIN AURE karta ha
a da karuwanci, Zahira wannan shine ka
an daga cikin tarihi na ina fatan hakan zaisa ki gane cewa Ni bani nake gudun aure ba shine yake guduna".........
_Kiji tsoron Allah karki karanta baki biya ki biya ta wannan asusun 300 VIP 600 PC 1k domin jin yanda wannan littafi zai kaya sis abari ya hucce shike kawo rabon wani in baki fara ba ki fara yau JINKIRIN AURE
alubale ne dake ciwa al'umma tuwo a
warya_
_Nrml 300 PC 1k acct details 3184512451 Fauziyya Tasiu First bank ko 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank ko kati MTN ta wannan number 09013718241, Yan Niger zaku turo katin Airtel na 500cf shaidar payment direct Link
https://wa.me/message/LFSVQWEXOXAHF1
[6/19, 8:28 PM] Am Oum Hairan: 17-18
_Kiji tsoron Allah karki karanta baki biya ki biya ta wannan asusun 300 VIP 600 PC 1k domin jin yanda wannan littafi zai kaya sis abari ya hucce shike kawo rabon wani in baki fara ba ki fara yau JINKIRIN AURE
alubale ne dake ciwa al'umma tuwo a
warya_
_Nrml 300 PC 1k acct details 3184512451 Fauziyya Tasiu First bank ko 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank ko kati MTN ta wannan number 09013718241, Yan Niger zaku turo katin Airtel na 500cf shaidar payment direct Link
https://wa.me/message/LFSVQWEXOXAHF1
Bansan tsayin lokacin dana
auka zaune a gurin nan ba Saida naji an bu
e office
ina an shigo shima ba shigowar naji ba
arar dukan table ne ya dawo dani hayyaci na dago idanuna da suka ka
a sukayi jawur tare da cije le
e na ganin me shigowar yana nufoni yasani saurin mi
ewa na nunashi da yatsa sai naga ya tsaya shima jikinsa na rawa da murya me nuna alamun tashin hankalinsa yacemin
Ya akayi kikayi mana video jiya har kika fitar dashi......."
Bansan inada fushi ba sai ranar Allah
aya bansan lokacin dana
auke Hamma Hussain da wani nagartaccen mari da ya sanyashi dafe kunci ba, cikin kuka nace masa
Azzalumi mayaudari dama shirinka kenan akan rayuwata shiyasa kaketa bibiyata ashe jiran damar da zaka canzamin lissafin rayuwa kakeyi Hussain ni ka tallatawa surata a duniya saboda cin mutumci da tozarci akan abinda banta
a nema ba banta
a aikatawa ba Hamma meye nayi maka daka za
i fitar da bad video na....."
Rufemin baki yayi da hannunsa jikinsa har yanzun rawa yake yi na tureshi nace
Karkace min komai
on girman Allah kaje kawai Allah ya bimin ha
ina ya sakamin wannan tozarcin daka shirya yimin"
Ina fa
in haka na zari jakata da key na nayi waje ya biyoni yana kwalamin kira banko bi takansa ba bare na saurareshi nayi ma motata key na fice da mugun gudu na nufi get
in maigadin ya bu
e min cike da mamakin yanda nakejan motar a fusace.
Gida na nufa dama dai ikon Allah ke kare bawa amma kariyar ranar ta musamman ce, inayin parking na kifa kaina a sitiyarin na rushe da wani kuka me dukan zuciyar makusanci banji sanda aka bu
ofar ba saiji nayi ansa hannu an
ago fuskata yasa hannu ya sharemin hawayen yana girgizamin kai yace
ingel ya akayi haka?" Da sauri na
ago ina ja baya ina ka
a masa kai yayi saurin dam
ar hannu na yace
Please Lovely sis baa
oyewa abokin kuka mutuwa kuma ko kowa ya
i fahimtarki nikam zan fahimceki garin yaya haka ta faru videonki nata yawo tsakanin wayoyin dangi harma suna i
irarin fitar dashi duniya muddin baki yarda da
udurinsu ba?"
Sai yanzu na samu damar furuci na bu
e bakina Harshena na sar
ewa na zayyane masa komai yaja gwauron numfashi yace
Allah shine kawai zai fitar dake Hussain yayi kuskure kuma ya ha'ince ke Madinah koda ace da yardarki hakan ta faru bai kamata yayi Miki video har yayi sakacin da videon zai tantsama duniya ba, yanzu dai karki shiga gdannan saboda Ammi nakan tsini wlh duk wani bayani daya kamata nayi mata nayi mata ta
i fahimta muje na kaiki gdansu Ja'afar ki zauna tare da Mamansu duk yanda zanyi sanyi na ha
o Miki komanki kiyi tafiyarki Faransa ki barmu da Ammi zamuji da ita"
agowa nayi ina
arin dakatar da kukana nace
Bazan iya tafiya bansan matsaya ta a gun Ammi ba Hamma Mus'ab....." A fusace yace dole saikin tafi domin kuwa hakan shine kawai zaisa komai ya batare da rai ya
aci ba"
Naso gardamewa kafiyar Yaya Mus'ab yasa na amince ya kaini gidansu abokinsa dake Inna Saude tasanni bamu samu matsala ba ta rin
a bani kulawa har zuwa dare wajen Goma Yaya Mus'ab ya kawomin trolly na kayana dana ha
a da sauran tarkace na na killace washegari raina babu da
i ha
ka Dr.
Kaltingo ya kirani yazo ya
aukeni shida Yaya Mus'ab suka kaini Airport Saida suka jira tashinmu ina kuka ina
agawa
an uwana hannu karon farko da zanyi tafiya me nisa a rayuwata banta
a zuwa ko Niger ba iyakar yawona a cikin gidane Nigeria sai gashin zan sauka a birnin Rum da sunan karatu tabbas wannan wani Babban
alubale ne daya farmaki rayuwata dole nasan irin na
in da zanyi don
aukar cece-kucen sociaty
ina.
asar France
asace me ban sha'awa da burge idanu gani na fara fuskantar hakan ne tun daga Airport ashe abin na gaske ne ko anan
in ma motar WHO ce tazo ta daukemu ukune Ni ka
ai ce mace kuma bahaushiya a cikinsu
ayan Ucche yazo daga Ogun Dayan kuma yazo daga Benue, aka kaimu masauki kowa aka dam
a masa key na dakinsa a hotel
in da aka saukemu.
Na da
e ina kallon tsarin
akin da zanyi rayuwar shekara guda a cikinsa gashinan dakine tangameme sai parlour shima babba yayi biyun
akin dakin gadone kawai da wardrobe sai dressing mirror falon kuwa
atuwar TV ce ta bango sai kujeru set sannan gefe dinning table da kujerunsa tsakiyar kujerun akwai Center table sai wani guri da aka ware aka zuba littafai a cover alamar da take nuna gurin karatu ne aka tanada numfashi na sauke tare da komawa ciki na cire kayana na shiga bathroom nayi wanka na
aura alwala dake sun sanya hoton da yake nunawa mutum
ibla nasa doguwar riga nayi Sallah ina azkhar naji ana ta
a kofa ta na tashi na bu
e wani ma'aikaci ne ya gaisheni tare da mi
amin SCHEDULE nasu na abinci na zabi wanda nake tunanin zan iya ci na koma bai jima ba ya kawomin na kar
a Saida na gama abinda zanyi sannan na bude wayata da son kiran Yaya Mus'ab sai naga su lokacin dare yayi musu nisa dole na h
r na kwanta.
A chat nake sanar dasu Yaya Mus'ab na sauka lfy tare da
aukar masaukina na tura masa baya online saboda haka Nima na sauka na kwanta, satinmu
aya muka fara
aukar darasi akwai yan Afrika da yawa a ajinmu musamman yan Nijeriya anan muka sake haduwa dake munyi mamakin ganin juna sosai kike tambayata yarana nawa nayi murmushi nace Miki banmayi auren ba nan kike cemin yaranki biyu Noor da Ayman babansu ya rasu tunda cikin Ayman na tausaya Miki sosai daganan amincinmu yaci gaba da hauhawa ya kasance kin baro masaukinki kin dawo nawa muna rayuwa da yarda da juna da kulawa kinsha tambayata meyesa banyi aure ba ke s tunaninki boko ce ta hanani aure sai daga baya kika fahimci ashe ni
in wata cukurku
iyar
addara ke kaina babu wani abu dana nema na rasa dangin kyau duk wata halitta dake cika zatin mace Allah ya gama zubeta a wajena harma da
ari ga ilimi amma mijin aure ya gagara samuwa a gareni.
Haka mukayita gungurawa har muka gama karatu na fito da kyakkyawan certificate wanda yabawa kowa mamaki kamar kuwa yanda Dr.
Duk wannan baya gabana Ammi nafison na wanke Miki zuciya ta hanyar yin aure Ammi wannan millions of dollars
in da suka zubamin a acct
ina zaki tafi Saudiyya bana keda Yaya Mus'ab da Yaya Salees da Hamma Khamis da Hamma Aminu dani kaina inason don Allah kuyimin addu'a idan ciwone Allah ya yaye min yayimin za
in abokin rayuwata na kwarai ya bayyana mana shi da gaggawa kodan samun cikakken farin ciki....."
Rungumeni tayi tana hawaye tana cewa
Zaizo
ingel zaizo insha Allahu Allah ka ji
an Al
asim ka haskaka makwancinsa burinsa ya cika akanki da ya jima yana fata samun
iya mace ta zama likita gashi ya samu amma bai gani ba
ingel ki ginawa mahaifinki masallaci da rijiya ko makarantar islamiyya da niyyar sada
atul jariyyah nasan zaiyi alfahari dake....."
Da wannan taro ya tashi muka taho gida jirgi muka biyo nida Ammi da Baffa Kabir Yaya Mus'ab da Hamma Hussain da Khamis suka tu
o motocin suka taho dasu,
an unguwar mu sukayita shigowa yimin sannu da zuwa wasu domin Allah wasu kuma gulma ke kawosu bayan lafawar abubuwa na shiga office
ina na fara gudanar da ayyuka cike da
warewa kema nayi Miki office a asibitina mukaci gaba da gudanarwa kinsani albashina ba ka
an bane duk watan duniya a canjinmu na Nigeria ina
aukar 1.8 million hakan yasani bige gidanmu nayi mana gini na alfarma na siye kangon dake kusa da namu kangon duk na ha
e mana muke rayuwa da mahaifiyarmu sannan na bawa Yayye na jari me kaurin gaske suka fantsama kasuwanci dake sunada nasibi dukkansu gasunan suna rayuwa cikin rufin asiri Yaya Mus'ab ne ya koma karatu bayan ya gama ya samu aikin banki yanzu dukkansu babu wanda bashida iyali hatta Hamma Aminu da nake bi yayi gida da yaransa biyu niko gani a gida kullum cikin jiran tsammani nake Allah bai kawo karshe ba.
Zahira zuwa yanzu wlh Nima babu abinda nake bu
ata sai miji abokin rayuwa shawara da
ebe kewar juna amma abu kullum kamar da
i na fara cutuwa har shai
an da zuciya sun fara yawo dani musamman yanda yanzu kuma wata fitina ta bijiro min namiji zai shiga jikina sai mun saba ya fara bijiro min da wasu
abi'u saidai idan na fahimta na gocewa bu
atarsa kasancewar inada burin
addarata ta tsaya iyakar JINKIRIN AURE karta ha
a da karuwanci, Zahira wannan shine ka
an daga cikin tarihi na ina fatan hakan zaisa ki gane cewa Ni bani nake gudun aure ba shine yake guduna".........
_Kiji tsoron Allah karki karanta baki biya ki biya ta wannan asusun 300 VIP 600 PC 1k domin jin yanda wannan littafi zai kaya sis abari ya hucce shike kawo rabon wani in baki fara ba ki fara yau JINKIRIN AURE
alubale ne dake ciwa al'umma tuwo a
warya_
_Nrml 300 PC 1k acct details 3184512451 Fauziyya Tasiu First bank ko 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank ko kati MTN ta wannan number 09013718241, Yan Niger zaku turo katin Airtel na 500cf shaidar payment direct Link
https://wa.me/message/LFSVQWEXOXAHF1
[6/19, 8:28 PM] Am Oum Hairan: 17-18
_Kiji tsoron Allah karki karanta baki biya ki biya ta wannan asusun 300 VIP 600 PC 1k domin jin yanda wannan littafi zai kaya sis abari ya hucce shike kawo rabon wani in baki fara ba ki fara yau JINKIRIN AURE
alubale ne dake ciwa al'umma tuwo a
warya_
_Nrml 300 PC 1k acct details 3184512451 Fauziyya Tasiu First bank ko 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank ko kati MTN ta wannan number 09013718241, Yan Niger zaku turo katin Airtel na 500cf shaidar payment direct Link
https://wa.me/message/LFSVQWEXOXAHF1
Bansan tsayin lokacin dana
auka zaune a gurin nan ba Saida naji an bu
e office
ina an shigo shima ba shigowar naji ba
arar dukan table ne ya dawo dani hayyaci na dago idanuna da suka ka
a sukayi jawur tare da cije le
e na ganin me shigowar yana nufoni yasani saurin mi
ewa na nunashi da yatsa sai naga ya tsaya shima jikinsa na rawa da murya me nuna alamun tashin hankalinsa yacemin
Ya akayi kikayi mana video jiya har kika fitar dashi......."
Bansan inada fushi ba sai ranar Allah
aya bansan lokacin dana
auke Hamma Hussain da wani nagartaccen mari da ya sanyashi dafe kunci ba, cikin kuka nace masa
Azzalumi mayaudari dama shirinka kenan akan rayuwata shiyasa kaketa bibiyata ashe jiran damar da zaka canzamin lissafin rayuwa kakeyi Hussain ni ka tallatawa surata a duniya saboda cin mutumci da tozarci akan abinda banta
a nema ba banta
a aikatawa ba Hamma meye nayi maka daka za
i fitar da bad video na....."
Rufemin baki yayi da hannunsa jikinsa har yanzun rawa yake yi na tureshi nace
Karkace min komai
on girman Allah kaje kawai Allah ya bimin ha
ina ya sakamin wannan tozarcin daka shirya yimin"
Ina fa
in haka na zari jakata da key na nayi waje ya biyoni yana kwalamin kira banko bi takansa ba bare na saurareshi nayi ma motata key na fice da mugun gudu na nufi get
in maigadin ya bu
e min cike da mamakin yanda nakejan motar a fusace.
Gida na nufa dama dai ikon Allah ke kare bawa amma kariyar ranar ta musamman ce, inayin parking na kifa kaina a sitiyarin na rushe da wani kuka me dukan zuciyar makusanci banji sanda aka bu
ofar ba saiji nayi ansa hannu an
ago fuskata yasa hannu ya sharemin hawayen yana girgizamin kai yace
ingel ya akayi haka?" Da sauri na
ago ina ja baya ina ka
a masa kai yayi saurin dam
ar hannu na yace
Please Lovely sis baa
oyewa abokin kuka mutuwa kuma ko kowa ya
i fahimtarki nikam zan fahimceki garin yaya haka ta faru videonki nata yawo tsakanin wayoyin dangi harma suna i
irarin fitar dashi duniya muddin baki yarda da
udurinsu ba?"
Sai yanzu na samu damar furuci na bu
e bakina Harshena na sar
ewa na zayyane masa komai yaja gwauron numfashi yace
Allah shine kawai zai fitar dake Hussain yayi kuskure kuma ya ha'ince ke Madinah koda ace da yardarki hakan ta faru bai kamata yayi Miki video har yayi sakacin da videon zai tantsama duniya ba, yanzu dai karki shiga gdannan saboda Ammi nakan tsini wlh duk wani bayani daya kamata nayi mata nayi mata ta
i fahimta muje na kaiki gdansu Ja'afar ki zauna tare da Mamansu duk yanda zanyi sanyi na ha
o Miki komanki kiyi tafiyarki Faransa ki barmu da Ammi zamuji da ita"
agowa nayi ina
arin dakatar da kukana nace
Bazan iya tafiya bansan matsaya ta a gun Ammi ba Hamma Mus'ab....." A fusace yace dole saikin tafi domin kuwa hakan shine kawai zaisa komai ya batare da rai ya
aci ba"
Naso gardamewa kafiyar Yaya Mus'ab yasa na amince ya kaini gidansu abokinsa dake Inna Saude tasanni bamu samu matsala ba ta rin
a bani kulawa har zuwa dare wajen Goma Yaya Mus'ab ya kawomin trolly na kayana dana ha
a da sauran tarkace na na killace washegari raina babu da
i ha
ka Dr.
Kaltingo ya kirani yazo ya
aukeni shida Yaya Mus'ab suka kaini Airport Saida suka jira tashinmu ina kuka ina
agawa
an uwana hannu karon farko da zanyi tafiya me nisa a rayuwata banta
a zuwa ko Niger ba iyakar yawona a cikin gidane Nigeria sai gashin zan sauka a birnin Rum da sunan karatu tabbas wannan wani Babban
alubale ne daya farmaki rayuwata dole nasan irin na
in da zanyi don
aukar cece-kucen sociaty
ina.
asar France
asace me ban sha'awa da burge idanu gani na fara fuskantar hakan ne tun daga Airport ashe abin na gaske ne ko anan
in ma motar WHO ce tazo ta daukemu ukune Ni ka
ai ce mace kuma bahaushiya a cikinsu
ayan Ucche yazo daga Ogun Dayan kuma yazo daga Benue, aka kaimu masauki kowa aka dam
a masa key na dakinsa a hotel
in da aka saukemu.
Na da
e ina kallon tsarin
akin da zanyi rayuwar shekara guda a cikinsa gashinan dakine tangameme sai parlour shima babba yayi biyun
akin dakin gadone kawai da wardrobe sai dressing mirror falon kuwa
atuwar TV ce ta bango sai kujeru set sannan gefe dinning table da kujerunsa tsakiyar kujerun akwai Center table sai wani guri da aka ware aka zuba littafai a cover alamar da take nuna gurin karatu ne aka tanada numfashi na sauke tare da komawa ciki na cire kayana na shiga bathroom nayi wanka na
aura alwala dake sun sanya hoton da yake nunawa mutum
ibla nasa doguwar riga nayi Sallah ina azkhar naji ana ta
a kofa ta na tashi na bu
e wani ma'aikaci ne ya gaisheni tare da mi
amin SCHEDULE nasu na abinci na zabi wanda nake tunanin zan iya ci na koma bai jima ba ya kawomin na kar
a Saida na gama abinda zanyi sannan na bude wayata da son kiran Yaya Mus'ab sai naga su lokacin dare yayi musu nisa dole na h
r na kwanta.
A chat nake sanar dasu Yaya Mus'ab na sauka lfy tare da
aukar masaukina na tura masa baya online saboda haka Nima na sauka na kwanta, satinmu
aya muka fara
aukar darasi akwai yan Afrika da yawa a ajinmu musamman yan Nijeriya anan muka sake haduwa dake munyi mamakin ganin juna sosai kike tambayata yarana nawa nayi murmushi nace Miki banmayi auren ba nan kike cemin yaranki biyu Noor da Ayman babansu ya rasu tunda cikin Ayman na tausaya Miki sosai daganan amincinmu yaci gaba da hauhawa ya kasance kin baro masaukinki kin dawo nawa muna rayuwa da yarda da juna da kulawa kinsha tambayata meyesa banyi aure ba ke s tunaninki boko ce ta hanani aure sai daga baya kika fahimci ashe ni
in wata cukurku
iyar
addara ke kaina babu wani abu dana nema na rasa dangin kyau duk wata halitta dake cika zatin mace Allah ya gama zubeta a wajena harma da
ari ga ilimi amma mijin aure ya gagara samuwa a gareni.
Haka mukayita gungurawa har muka gama karatu na fito da kyakkyawan certificate wanda yabawa kowa mamaki kamar kuwa yanda Dr.