Sashe 35
Gudun Aure Book 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Da yake ba girkina ba ne a ranar bayan ya dawo sai da na tabbatar ya ci abinci tukkuna na same shi domin na ji Ina aka kwana.
Sai ya ce na kara ha'kuri ashe duk abin nan da yake faruwa shi uban gayyar ma baya garin amma dai yana da labarin komai, ya ce a jiraye shi ya dawo tukkuna.
Ni kad'ai na san irin fargabar da nake kwana na tashi da ita. Babu irin tunanin da baya zuwa k'wa'kwalwata akan yaron da yanayin gari, da wurin da aka ajiye su tare da garadan samari lalatattu wad'anda suka girme masa.
Na gane kuka ba shine mafita a gare ni ba, domin ta wani gefan ma zubaar hawayen nawa zai iya janyowa yaron wata masifa. Wannan dalilin ya sanya na tsananta kai kukana ga Ubangiji akan ya gaggauta kawo sau'ki a cikin al'amarin.
Kowa ya na ta sabgar da take gabansa ni kuwa komai na rayuwata ya tsaya cak! Abincin kirki ba na iya ci, ga yawan koke koke da Yusi yake yi mini akan rashin ganin d'an'uwansa. Ni dashi muka zabge lokaci guda tunda shi ma ba abincin yake iya ci ba.
Sati daya sati biyu babu wani labari Hamusu ya kira ni a waya ya fi sau biyar ina dakatar dashi bisa bin umarnin maigidan wanda shi kuma tun ranar da muka yi magana dashi bai sake tayar da maganar ba. Da dai na gaji na sake tuntubarsa sai ya ce mini ya dawo amma baya hayyacinsa dalilin rashin lafiyar mahaifiyarsa. Sai na tuna wani zuwa da Sahura ta yi mini take gaya mini sun je dubata. A ganina hakan ai ba zai hana shi bin ba'asin abubuwan da suka faru bayan baya gari ba, idan ma ba zai saurari cas din ba sai ya wakilita wasu.
Na kira Sahura a waya domin ta tabbatar mini da dawowar tasa ta kuma ba ni tabbacin cewa ai kwanansa uku ma da dawowa.
Raina ya kai ma'kura wurin 'baci. Na fahimci ba kowa ne zai gane halin k'unci da fargabar da nake ciki ba, shiyasa duk a ka yi shakulatun 'bangaro da lamarin.
Babu abinda ya fad'o mini a wannan ga'bar da zuciyata ta bushe sai yin amfani da social media domin tura sa'kona ga wanda al'amarin ya shafa. Idan hukunci zai sa ayi musu gwara ya fito ya yi magana, idan kuma zai yi musu afuwa sai ya fito ya sanar da mutane.
Ban yi shawara da kowa ba na sayi data wurin TEEMA DATA SERVICES
08112392177///08037026306 domin dàtar ta akwai kyau da inganci tun a gida nake saye haka zalika ma mafi akasari na ga Hamusu da datar ta yake amfani a cewarsa nan da nan yake gudanar da komai babu wani jinkiri ko daukewar network.
Fecebook na shiga. Duk da ba ni da wasu abokai da yawa amma na yi imanin rubutun da zan yi akan mutumin zai ja hankali mutuka har sa'kona ya iske shi.
"Assalamualaikum warahamatullahi ta'ala wabrakatuhu. Jama'a sunana Amina Malam Salisu mai hula. Ni haifaffiyar jahar kano ce kuma ni uwar marayu ce. Jama'a ina so don Allah ku yad'a wannan sa'kon nawa zuwa wurin mutumin da duniya da mutanan cikinta suke yi masa kallon mutumin kirki. Kai tsaye sa'kona zuwa ga Alhaji Tajo Ibrahimu 'Dambatta ne na san kaf kasar nan babu mahalukin da zai ce bai san sunansa ba ko baku ta'ba ganinsa a zahiri ba ina da tabbacin kun ta'ba katari da hotonsa. Ina yawan ji jama'a na fad'in kyawawan halaye da nagartarsa sai dai ni Amina Salisu mai hula har yanzu na kasa aminta da hasheshenku. Ban fito duniya domin na zage shi ko na 'bata shi a idon duniya ba sai dai na fito ne domin na fadi ra'ayina. Mutumin nan bai san muhimmancin alkawari ba, wannan shine abu na biyu wanda ya yi mana wanda na kara tsanarsa a duniya. Ni ina daya daga cikin iyayen yaran da suka samu nasarar shiga d'aya daga cikin kamfaninsa dake Legos suka yi 'barna. Yarona Kamalu shine k'arami a cikinsu. An yi magana dashi kan cewa idan ya dawo daga inda ya tafi zai magantu akan sha'anin yaran amma yau tsayin sati uku kenan bai ce komai ba. Duniya ta yi masa sheda mutumin kirki ne har ana yi wa yaran murna cewa za su samu sassauci. Amma cikar kamala da mutuntaka shine cika alkawari. Ina so ya fito ya gayawa duniya abinda yake zuciyarsa a game da yaranmu. Ya yafe musu ne ko kuma zai bawa hukuma damar hukuntasu. A madadina da sauran iyayen yaran muna jira daga gare shi domin mu samu nutsuwa da kwanciyar hankali.
Jama'a da wannan nake yi muku sallama, kuma ina ro'kon alfarmar ku yi shearing din wannan sa'kon nawa har ya isa gare shi. Na gode sosai."
Amina Salisu (Mai wankin hula.)
✍️
*Alhamdulillahi, anan na kawo k'arshen book 1 kamar yadda na fad'a muku kyauta ne ga kowa da kowa amma book 2-3-4 na kudi ne akan 1k a manhajar talgram ga wad'anda kuma suke karatu a arewa books akwai more peges a can domin na yi nisa. Ina fatan samun hadin kai da goyon baya daga wurinki. Littafin gudun aure yana 'kunshe da dambarwa daban-daban. Kada ku yi jinkirin wurin sayan littafin domin akwai darrusa masu yawa uwa uba akwai kuma irin soyayyar da kuke so mai sanyaya zukata😃 kun san dai yadda karshen book 1 ya kasance akwai rikice a kwance. Hanyar da za a biya kudin shine 0542382124...Binta Umar gtbank ko 7084653262... Binta Umar Opey bank. Mutanan nijar dala dari katin airtel sai ku kankare hoton a tura mini da sheda.*
*07084653262*
*GARKUWAR MATA*
*BINTA UMAR ABBALE*
*MAI MAGANIN GARGAJIYA*
*TALLAH!*
🌲🌳🌿☘️
*DA MAGANI A GONAR YARO!!*
*08089965176*
*07084653262*
*Dayawa akwai matan da suke da matsala ta lalacewar nono yamushewa da kuma fad'uwarsa. Wasu ma 'yan mata ne basu kai ga matakin aure da shayarwa ba amma sai su samu matsalar faduwar nono. To gaskiya akwai magani sai dai kawai idan ba a yi dace ba. Wasu zasuyi ta faman kashe kudi amma buk'ata bata biya ba, wasu kuma zasuyi ta fargaba kada su je garin neman gira a rasa Ido, ma'ana su sayi abinda zai cutar dasu da kudinsu. Kuma yanzu dai tsakani da Allah rijalu sun riga sun gama nuna abinda suka fi karkata a kansa a jikin 'ya mace kirji da kuma baya. Wasu Allah ya hallice su dashi har ya yi musu yawa, wasu kuwa basu dashi kuma mai saurin zubewa ne. To mu dai duk wanda ya san maganinmu ya san ingantacce ne, kuma Yana aiki kwarai da gaske wurin dawo da daraja da martabar nono da izinin Ubangiji. Sahihin magani ne da ya samu sheda da lambar yabo, kuma Islamic ne da akayi masa hadi mai inganci domin gyara jikin mace ba ma iyakacin nono kawai ba. Babu nadama haka zalika babu dana sani da asarar dukiya wurin sayan maganinmu. In sha Allah matsalar ki zata gushe idan kin jarraba amfani dashi. Ba mu tsaya ina nan ba, muna da na gyaran hips sahihi dana k'iba idan kina fama da matsalar rama. Haka zalika muna dana tumbi, da kuma maganin sanyi mai mugun kyawun da yake kassara kowane irin sanyi na fili da boye wanda zaku hadu da maigidanki kuyi amfani tare. Akwai ingantattun supplement wad'anda basu da illa balle su cutar da GARKUWAR jiki. Sai dai su gyara su kuma tayar da komad'a ina nufin inda ya samu nakasu a jikinki. Muna sayar da sabulan gyaran jiki dilka da man gyaran gashi, muna kuma bayar da sari a fad'in najeria da nijar muna tura kayanmu kowane gari da ikon Allah.*
*Muna garin kano duk inda kake za mu aika maka da kayanmu. Domin neman karin bayani sai a yi mana magana ta Whasap ga lambobin da za a same mu a kai.*
*07084653262 ko*
*08089965176*
*SIYAN NAGARI!!!!!!*
*A JARRABA A SAMU BIYAN BUKATA DA YARDAR ALLAH*
Sai ya ce na kara ha'kuri ashe duk abin nan da yake faruwa shi uban gayyar ma baya garin amma dai yana da labarin komai, ya ce a jiraye shi ya dawo tukkuna.
Ni kad'ai na san irin fargabar da nake kwana na tashi da ita. Babu irin tunanin da baya zuwa k'wa'kwalwata akan yaron da yanayin gari, da wurin da aka ajiye su tare da garadan samari lalatattu wad'anda suka girme masa.
Na gane kuka ba shine mafita a gare ni ba, domin ta wani gefan ma zubaar hawayen nawa zai iya janyowa yaron wata masifa. Wannan dalilin ya sanya na tsananta kai kukana ga Ubangiji akan ya gaggauta kawo sau'ki a cikin al'amarin.
Kowa ya na ta sabgar da take gabansa ni kuwa komai na rayuwata ya tsaya cak! Abincin kirki ba na iya ci, ga yawan koke koke da Yusi yake yi mini akan rashin ganin d'an'uwansa. Ni dashi muka zabge lokaci guda tunda shi ma ba abincin yake iya ci ba.
Sati daya sati biyu babu wani labari Hamusu ya kira ni a waya ya fi sau biyar ina dakatar dashi bisa bin umarnin maigidan wanda shi kuma tun ranar da muka yi magana dashi bai sake tayar da maganar ba. Da dai na gaji na sake tuntubarsa sai ya ce mini ya dawo amma baya hayyacinsa dalilin rashin lafiyar mahaifiyarsa. Sai na tuna wani zuwa da Sahura ta yi mini take gaya mini sun je dubata. A ganina hakan ai ba zai hana shi bin ba'asin abubuwan da suka faru bayan baya gari ba, idan ma ba zai saurari cas din ba sai ya wakilita wasu.
Na kira Sahura a waya domin ta tabbatar mini da dawowar tasa ta kuma ba ni tabbacin cewa ai kwanansa uku ma da dawowa.
Raina ya kai ma'kura wurin 'baci. Na fahimci ba kowa ne zai gane halin k'unci da fargabar da nake ciki ba, shiyasa duk a ka yi shakulatun 'bangaro da lamarin.
Babu abinda ya fad'o mini a wannan ga'bar da zuciyata ta bushe sai yin amfani da social media domin tura sa'kona ga wanda al'amarin ya shafa. Idan hukunci zai sa ayi musu gwara ya fito ya yi magana, idan kuma zai yi musu afuwa sai ya fito ya sanar da mutane.
Ban yi shawara da kowa ba na sayi data wurin TEEMA DATA SERVICES
08112392177///08037026306 domin dàtar ta akwai kyau da inganci tun a gida nake saye haka zalika ma mafi akasari na ga Hamusu da datar ta yake amfani a cewarsa nan da nan yake gudanar da komai babu wani jinkiri ko daukewar network.
Fecebook na shiga. Duk da ba ni da wasu abokai da yawa amma na yi imanin rubutun da zan yi akan mutumin zai ja hankali mutuka har sa'kona ya iske shi.
"Assalamualaikum warahamatullahi ta'ala wabrakatuhu. Jama'a sunana Amina Malam Salisu mai hula. Ni haifaffiyar jahar kano ce kuma ni uwar marayu ce. Jama'a ina so don Allah ku yad'a wannan sa'kon nawa zuwa wurin mutumin da duniya da mutanan cikinta suke yi masa kallon mutumin kirki. Kai tsaye sa'kona zuwa ga Alhaji Tajo Ibrahimu 'Dambatta ne na san kaf kasar nan babu mahalukin da zai ce bai san sunansa ba ko baku ta'ba ganinsa a zahiri ba ina da tabbacin kun ta'ba katari da hotonsa. Ina yawan ji jama'a na fad'in kyawawan halaye da nagartarsa sai dai ni Amina Salisu mai hula har yanzu na kasa aminta da hasheshenku. Ban fito duniya domin na zage shi ko na 'bata shi a idon duniya ba sai dai na fito ne domin na fadi ra'ayina. Mutumin nan bai san muhimmancin alkawari ba, wannan shine abu na biyu wanda ya yi mana wanda na kara tsanarsa a duniya. Ni ina daya daga cikin iyayen yaran da suka samu nasarar shiga d'aya daga cikin kamfaninsa dake Legos suka yi 'barna. Yarona Kamalu shine k'arami a cikinsu. An yi magana dashi kan cewa idan ya dawo daga inda ya tafi zai magantu akan sha'anin yaran amma yau tsayin sati uku kenan bai ce komai ba. Duniya ta yi masa sheda mutumin kirki ne har ana yi wa yaran murna cewa za su samu sassauci. Amma cikar kamala da mutuntaka shine cika alkawari. Ina so ya fito ya gayawa duniya abinda yake zuciyarsa a game da yaranmu. Ya yafe musu ne ko kuma zai bawa hukuma damar hukuntasu. A madadina da sauran iyayen yaran muna jira daga gare shi domin mu samu nutsuwa da kwanciyar hankali.
Jama'a da wannan nake yi muku sallama, kuma ina ro'kon alfarmar ku yi shearing din wannan sa'kon nawa har ya isa gare shi. Na gode sosai."
Amina Salisu (Mai wankin hula.)
✍️
*Alhamdulillahi, anan na kawo k'arshen book 1 kamar yadda na fad'a muku kyauta ne ga kowa da kowa amma book 2-3-4 na kudi ne akan 1k a manhajar talgram ga wad'anda kuma suke karatu a arewa books akwai more peges a can domin na yi nisa. Ina fatan samun hadin kai da goyon baya daga wurinki. Littafin gudun aure yana 'kunshe da dambarwa daban-daban. Kada ku yi jinkirin wurin sayan littafin domin akwai darrusa masu yawa uwa uba akwai kuma irin soyayyar da kuke so mai sanyaya zukata😃 kun san dai yadda karshen book 1 ya kasance akwai rikice a kwance. Hanyar da za a biya kudin shine 0542382124...Binta Umar gtbank ko 7084653262... Binta Umar Opey bank. Mutanan nijar dala dari katin airtel sai ku kankare hoton a tura mini da sheda.*
*07084653262*
*GARKUWAR MATA*
*BINTA UMAR ABBALE*
*MAI MAGANIN GARGAJIYA*
*TALLAH!*
🌲🌳🌿☘️
*DA MAGANI A GONAR YARO!!*
*08089965176*
*07084653262*
*Dayawa akwai matan da suke da matsala ta lalacewar nono yamushewa da kuma fad'uwarsa. Wasu ma 'yan mata ne basu kai ga matakin aure da shayarwa ba amma sai su samu matsalar faduwar nono. To gaskiya akwai magani sai dai kawai idan ba a yi dace ba. Wasu zasuyi ta faman kashe kudi amma buk'ata bata biya ba, wasu kuma zasuyi ta fargaba kada su je garin neman gira a rasa Ido, ma'ana su sayi abinda zai cutar dasu da kudinsu. Kuma yanzu dai tsakani da Allah rijalu sun riga sun gama nuna abinda suka fi karkata a kansa a jikin 'ya mace kirji da kuma baya. Wasu Allah ya hallice su dashi har ya yi musu yawa, wasu kuwa basu dashi kuma mai saurin zubewa ne. To mu dai duk wanda ya san maganinmu ya san ingantacce ne, kuma Yana aiki kwarai da gaske wurin dawo da daraja da martabar nono da izinin Ubangiji. Sahihin magani ne da ya samu sheda da lambar yabo, kuma Islamic ne da akayi masa hadi mai inganci domin gyara jikin mace ba ma iyakacin nono kawai ba. Babu nadama haka zalika babu dana sani da asarar dukiya wurin sayan maganinmu. In sha Allah matsalar ki zata gushe idan kin jarraba amfani dashi. Ba mu tsaya ina nan ba, muna da na gyaran hips sahihi dana k'iba idan kina fama da matsalar rama. Haka zalika muna dana tumbi, da kuma maganin sanyi mai mugun kyawun da yake kassara kowane irin sanyi na fili da boye wanda zaku hadu da maigidanki kuyi amfani tare. Akwai ingantattun supplement wad'anda basu da illa balle su cutar da GARKUWAR jiki. Sai dai su gyara su kuma tayar da komad'a ina nufin inda ya samu nakasu a jikinki. Muna sayar da sabulan gyaran jiki dilka da man gyaran gashi, muna kuma bayar da sari a fad'in najeria da nijar muna tura kayanmu kowane gari da ikon Allah.*
*Muna garin kano duk inda kake za mu aika maka da kayanmu. Domin neman karin bayani sai a yi mana magana ta Whasap ga lambobin da za a same mu a kai.*
*07084653262 ko*
*08089965176*
*SIYAN NAGARI!!!!!!*
*A JARRABA A SAMU BIYAN BUKATA DA YARDAR ALLAH*