Sashe 17
Fil'azal Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
*Karku manta muna siyar da kayan Gyaran Aure masu kyau na yan Agadex, ga kyau ga aiki cikin lokaci kankani…contact me 08101626484*
Set din Mace tagari 10k
Set din bujenki jagab 12k
Set din bata gindin kishiya 5k
Set din mallaka na Gamad’id’i 25k yadda kikaga gamad’id’i suna yawo haka mijinki ze kacance makale dake.
Yajin maza 5k
Set din karfin maza 10k
Tsumin karawa jijiyar maza lafiya da karfi 15k
Set din maganin karfin mazakuta da sanyin maza 15k
Set din matar Oga 15k
Set din balaraba me ruwan dadih 10k
Set din baini wa bainik 30k in bononza.
Set din Garin sallata me sallace matan duniya seke kadai 30k
Set din me jego 40k
Set din sakarni inyi fitsari 30k
Tsumin kankana promo 5k
Tsumin rubutu 7k
Tsumin tasani me gida 7k
Tsumin zumar dadih 7k
Tsumin bata gindin kishiya 10k tsumin sa kishiya bakin ciki 6k
Garin bata gindin kishiya 5k
Saiwar bata gindin kishiya 10k
Dahuwar tsoka bakwai na naman rago domin mallaka da Karin dadih 10k
Dahuwar gandar mata 7k
Dahuwar naman saaa tsoka bakwai 10k
Dahuwar kazar me 1yrs aiki 15k promo
Dahuwar kazar me 5yrs aiki ko kin haihu 25k
Dahuwar kaza me dawwama aiki 35k
Dahuwar kazar sabon budulci ko haihuwar naki randa kika cita zakiji kmr ana dinke gabanki 35k
Dahuwar kaza me yatsin ciki da wajenta 35k
Dahuwar kaza wadda aikinta na har abadan ne ajikin mace ko kinyi haihuwa Dari bata Dena aiki 50k promo
Set din ci-muci 25k promo!
Set din matar oga 20k
Set din dundurusun dadih 15k
Set din sama-ruwa kasa-ruwan dadih 10k promo
Jigidar mallaka 10k promo
Set din mallaka 70k private package.promo!
Matar minister package 📦 50kpromo!
Bridal package 100k promo.
VIP packages mijinki se yadda kikayi dashi 1500k
Set din kashe dadin gindin koshiya 200k
Set din din Mallakar Azzakari wanda duk inda namiji yaje ya dawo in ba gabanki ba wallahi be isa ya kawo ba 150k. ETC
Location Kaduna.
Munada special package hajiya fadarsa baza tayu anan ba just PC ME 08101626484
RealSaadatubintuAbdullahi✍🏽
*🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝*
*MTN* . *Airtel*
1GB = ₦300. 1GB = ₦300
2GB = ₦600. 2GB = ₦600
3GB = ₦900. 3GB = ₦900
4GB = ₦1200. 4GB = ₦1200
5GB = ₦1500. 5GB = ₦1500
*GLO* . *9MOBILE*
1GB = ₦300. 500Mb ₦250
2GB = ₦600. 1GB ₦500
3GB = ₦900. 2GB ₦1000
4GB = ₦1200. 3GB ₦1500
5GB = ₦1500. 4GB ₦2000
VALIDITY: 30:DAYS
Call this line or whatsapp
👉🏼👉🏼 08066268951
🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
💖💖💖💖💖💖💖💖
FIL’AZAL
🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
💖💖💖💖💖💖💖💖
(Romantic and love story)
Free page group
https://chat.whatsapp.com/CyBhsjJtnx7C5FWgP88xX1
SAADATU BINTU ABDULLAHI✍🏽(Writer of Kyautar Allah)
This book is 1k direct to me 08101626484.
Free page6
Daren ranar Kwana yayi yana sallar yana Adduah, Allah yasa Amour ta mance da maganar Auren kafin wayewar garin gobe. Haka JAROOD ya kwana beci ba besha ba, kmr yadda ya wuni kuma ko yunwa beji, Sema Azabar ciwo da yakejin kansa na masa. Sam be rintsa ba, seda yayi sallar Asubahi yasha tea da bread, kadan, yasha maganin ciwon Kai sbda ji yakeyi kamar kansa ze fadi kasa. Ya koma ya kwanta, ya kure sanyin AÇ sosai, nan da nan Ciwon kansa ya karu, ya lullube yana me lumsar idanuwa, be tabajin ciwon Kai irin na yau da yake ji ba. Jawo wayarsa yayi ya kunna karatun Alqur’ani çıkın kira’ar malam Ahamad sulayman, ya rager volume kadan- kadan yakejin karatun na shigarsa, yayinda tunani ya dabai-bayesa,, abu daya ya tsaya masa a rai. “Ni na auri yar 16yrs se kace wani d’an iska, mtwssss!” Ya fadi a zahiri hadi dayin juyi akan makeken Gadon nasa, ya kara luntsuma akan Gadon hadi da Kara rufe jikinsa sosai. Ya jawo wayoyinsa yasakasu a Airplane mood yaci gaba dajin karatunsa , jefi-jefi inya tuna da maganar Karin Auren wai kuma ace ma ya Auro yar 16yrs, wannan kalmar auren yar 16yrs ya tsaya masa arai kuma ya matukar bata masa rai. Se 9:am da kyar yasamu bacci yayi awon gaba dashi, dabadan taimakon karatun Alqur’anin ba yasan dawuya, ya İsa yayi baccinnan. Wuraren 1:45pm yaji kamar muryar Amour akansa, kamar a mafarki kamar agaske. A hankali ya bude nannauyan idanuwansa, kwatsam idanuwansa suka sauka akan Amour dake tsaye akansa Tana sanye da dogon hijjabi purple, purple ne best color dinta shiyasa yawancin kayayyakinta akwai purple ajiki. “Amour..” ya Kira sunanta a hankali danya tabbatar ita dincede akansa ko mafarki yakeyi. “Vie moi… na kiraka, na kiraka shiru shiyasa nasa dreva na ya kawoni, tin Dazu inata jiran zuwanka naji shiru nakasa daurewa nazo da kaina, wallahi ka ganni nan ko baccin kirki banyi ba…” hajiya fatima ta fadi tana lumshe idonta daya mata nauyi sbda rashin bacci, kmr yadda ta fadi wlhi ko baccin batayi ba. A hankali JAROOD ya tashi zaune a tsakiyar Gadon yana kallonta, yağa idanuwanta sun d’an tasa, se yanzu ya kuma Jin ya tsani ma zuwa gun me maganin dayayi, sbda duk shi ya kawo mgnr data hana masa mahaifiyarsa bacci, gaba daya tsanar auren ta kuma shiga ruhinsa, har haushin Auren seda yaji. “Meya hanaki bacci Amour?” JAROOD ya tambayeta irin kmr besan komi dinnan ba. Zaunawa gefen bed dinsa hajiya fatima tayi. “Au kama manta kai? Toh bari in Tuna maka akan maganar me maganinnan ne, na Karin Aurenka , wallahi damuwa da tunani sun baibayeni, inaso ka kara Aurennan a lokacin dame maganinnan yace ka kara, inaji ajikina za a samu nasara insha Allahu, wallahi inaso inga jikana aduniya, banso in mutu banga jikanaba ko daya a Duniya JAROOD,,,,” hajiya fatima ta karashe mgnrta tana me sauke numfashi idanuwanta nakan jarood dmwa dukta dabaibayeta. “Dan Allah Amour ki kwantar da hankalinki, Karki sama kanki damuwar banza da hofi Akan maganar wannan mutumin dabesan gaibu ba, abinda zaki duba Amour in aure kesa in samu waraka da tini nasamu lafiya, ki duba ki gani mata biyu na Aura ba Asan ra’ayina ba dan Allah Amour ki cire maganar nan Aranki kar matsafinnan ya Jefaminke a wahala, kawai kici gaba damun Adduah kamar yadda kika sabamın amour…” humming hajiya fatima tayi kana tace “Bazaka gane ba, kasan ance abinda babba ya hango yaro baze taba hangowa ba, tinda kaga nadamu ba banza ba ni nasan mena hango…” JAROOD ya maida kansa gefe daya yana me zurfafa a tunani ba tare dayace komi ba, sam besha yadda mahaifiyarsa ta dauki maganar nan har yayi Yawan daya wuce tunaninsa ba se yanzu. nan da nan yaji kansa ya kuma wani sarawa, wani sabon ciwon Kai yaji ya kuma kanalnayesa gefe daya. “Wallahi nadamu JAROOD yanzu yaza ayi kayi Aurennan zuwa wannan juma’arh me zuwa, Karin Aurennan shine kawai farin cikina JAROOD …” hajiya Fatima ta fadi itafa bata ki a yanzu in zeyu ba a daura masa auren, ji takeyi kmr ta rufe idonta ta bude taga ya warke. Kallonta JAROOD yayi, cikin mamaki shifa ya fara tunanin Anya ba mugun sihiri me maganin ya mata ba, sbda yaga bata taba shiga damuwar data shiga ba yanzu akan sauran Aurensa da yayi amma wannan ya kula da muhimmanci sosai ta dauki abun fiye da tunanin. “Yanzu amour kina ganin ya dace dan Allah ? Ace namiji kmr ni 50yrs in auri yar 16yrs haba Amour ana ganin mutumcina dan Allah karkisa hannunki a zubewar mutumcina, ban taba miki musu ba, yau tinda nace banaso a kyaleni kawai amour ni kadai nasan damuwata, dan Allah karku karamin wata dmwar Amour a barni da wadda nike ciki, ni wallahi inde Sena Auri yar 16yrs kwara in hakura da samun lafiyar in mutu a haka, harga Allah kona Auri yar 16yrs Amour bazan iya wani abu da iya ba kona warke, maganin ayi kawai kar a fara, Dan Girman Allah Amour ki kyaleni da mgnr nan, wlhi daga jiya zuwa yau duk naji san in warkema ya fita a raina, zan samu me martaba kawai Amin lamani in saki zulaikha da iya ma Aishar, kwara inyi rayuwata ni kadai Amour,zatafimin dadih Akan wani tashin hankalin, se in mutu ina bautar Allah,…” hajiya Fatima tayi shiru Tana sauraren kalaman, nan da nan tausansa dake ranta seya kuma ninkuwa. Ta mike hadi dacewa “Zanyi tunani akan maganarka nan da zuwa la’asar kazo gida ka sameni, inaso ka amshi maganinka ka fara amfani dasu,…” JAROOD yaji dadin ganin ta mike, shima mikewar yayi ta kalli saitin gabansa ta çıkın wandonsa taga de ga Aba lafcece girmanta ya gaza boyuwa. Kasancewar yana sanye da kayan bacci riga da wando masu laushi da kwanciya ajiki. Hakan ya bata damar ganin lafceciyar burar tasa har ta sakko ga cinyoyinsa. A sace take kallon burar tasa ta çıkın wandonsa, abinka da babbar mace me hikima sam JAROOD be fahimci nan take kallo ajikinsa ba se yashama tunani takeyi yağa ta kuresa da ido besan bashi take kalloba, mutumtakansa take kallo. “Namiji har namiji amma babu namijin, Allah ya isa tsakanina da duk Wacce tama d’ana wannan mugun abun…” hajiya fatima ta fadi a ranta. “Amour me kike tunani,?” JAROOD ya tambayeta. Firgigit tayi kmr irin da gaske tunanin takeyi ta basar kawai tace “bakomai,, kazo anjimar ina jiranka…innaji shiru zan dawo, danna kula baka dauki mgnr da muhimmanci ba…” ta fadi tana nufar hanyar fita a dakin nasa. JAROOD ya biyota yana fadin “Amour dan Allah karki dawo ki bari kawai ni inzo, ai girmanki ya wuce Kizo inda nake sede ni inzo inda kike…” “daliline ya kawoni na kasa daurewa ne…kuma shi ze dake dawo Dani in baka zoba…” Cewar hajiya fatima. Jarood yace “Banson wani abu ya dameki Amour, in kika koma gida ki kwanta kiyi bacci sosai dan Allah Amour dina banso kanki yayi ciwo…ki kwantar da hankalinki.. ” hajiya Fatima tace “Insha Allah zanyi kokari, amma nasan hankalina baze kwantaba yanzu tukunna, Senaga meye ya yuuuu…” dai-dai suka iso tsakiyar falon, ta juya ta kalli JAROOD da bece komi ba. “Ka koma time din sallar biyu yayi Gashi can anata kira kayi alwala kaje masallaci, zan shiga gurin Zulaikha da aisha mu gaisa agurguje se in wuce gida sbda ina bukatar bacci, ina jiran zuwanka anjiman…” jarood yace “Toh insha Allahu..” Har bakin kofar fita part dinsa zuwa part din Zulaikha ya rakata , daman tasan part din kowa agidan, gidan ba bakonta bane. Tashiga part din Zulaikha, a falo tasameta suka gaisa kana ta koma part din hajiya aisha suka gaisa sannan tabar gidan.
Set din Mace tagari 10k
Set din bujenki jagab 12k
Set din bata gindin kishiya 5k
Set din mallaka na Gamad’id’i 25k yadda kikaga gamad’id’i suna yawo haka mijinki ze kacance makale dake.
Yajin maza 5k
Set din karfin maza 10k
Tsumin karawa jijiyar maza lafiya da karfi 15k
Set din maganin karfin mazakuta da sanyin maza 15k
Set din matar Oga 15k
Set din balaraba me ruwan dadih 10k
Set din baini wa bainik 30k in bononza.
Set din Garin sallata me sallace matan duniya seke kadai 30k
Set din me jego 40k
Set din sakarni inyi fitsari 30k
Tsumin kankana promo 5k
Tsumin rubutu 7k
Tsumin tasani me gida 7k
Tsumin zumar dadih 7k
Tsumin bata gindin kishiya 10k tsumin sa kishiya bakin ciki 6k
Garin bata gindin kishiya 5k
Saiwar bata gindin kishiya 10k
Dahuwar tsoka bakwai na naman rago domin mallaka da Karin dadih 10k
Dahuwar gandar mata 7k
Dahuwar naman saaa tsoka bakwai 10k
Dahuwar kazar me 1yrs aiki 15k promo
Dahuwar kazar me 5yrs aiki ko kin haihu 25k
Dahuwar kaza me dawwama aiki 35k
Dahuwar kazar sabon budulci ko haihuwar naki randa kika cita zakiji kmr ana dinke gabanki 35k
Dahuwar kaza me yatsin ciki da wajenta 35k
Dahuwar kaza wadda aikinta na har abadan ne ajikin mace ko kinyi haihuwa Dari bata Dena aiki 50k promo
Set din ci-muci 25k promo!
Set din matar oga 20k
Set din dundurusun dadih 15k
Set din sama-ruwa kasa-ruwan dadih 10k promo
Jigidar mallaka 10k promo
Set din mallaka 70k private package.promo!
Matar minister package 📦 50kpromo!
Bridal package 100k promo.
VIP packages mijinki se yadda kikayi dashi 1500k
Set din kashe dadin gindin koshiya 200k
Set din din Mallakar Azzakari wanda duk inda namiji yaje ya dawo in ba gabanki ba wallahi be isa ya kawo ba 150k. ETC
Location Kaduna.
Munada special package hajiya fadarsa baza tayu anan ba just PC ME 08101626484
RealSaadatubintuAbdullahi✍🏽
*🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝*
*MTN* . *Airtel*
1GB = ₦300. 1GB = ₦300
2GB = ₦600. 2GB = ₦600
3GB = ₦900. 3GB = ₦900
4GB = ₦1200. 4GB = ₦1200
5GB = ₦1500. 5GB = ₦1500
*GLO* . *9MOBILE*
1GB = ₦300. 500Mb ₦250
2GB = ₦600. 1GB ₦500
3GB = ₦900. 2GB ₦1000
4GB = ₦1200. 3GB ₦1500
5GB = ₦1500. 4GB ₦2000
VALIDITY: 30:DAYS
Call this line or whatsapp
👉🏼👉🏼 08066268951
🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
💖💖💖💖💖💖💖💖
FIL’AZAL
🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
💖💖💖💖💖💖💖💖
(Romantic and love story)
Free page group
https://chat.whatsapp.com/CyBhsjJtnx7C5FWgP88xX1
SAADATU BINTU ABDULLAHI✍🏽(Writer of Kyautar Allah)
This book is 1k direct to me 08101626484.
Free page6
Daren ranar Kwana yayi yana sallar yana Adduah, Allah yasa Amour ta mance da maganar Auren kafin wayewar garin gobe. Haka JAROOD ya kwana beci ba besha ba, kmr yadda ya wuni kuma ko yunwa beji, Sema Azabar ciwo da yakejin kansa na masa. Sam be rintsa ba, seda yayi sallar Asubahi yasha tea da bread, kadan, yasha maganin ciwon Kai sbda ji yakeyi kamar kansa ze fadi kasa. Ya koma ya kwanta, ya kure sanyin AÇ sosai, nan da nan Ciwon kansa ya karu, ya lullube yana me lumsar idanuwa, be tabajin ciwon Kai irin na yau da yake ji ba. Jawo wayarsa yayi ya kunna karatun Alqur’ani çıkın kira’ar malam Ahamad sulayman, ya rager volume kadan- kadan yakejin karatun na shigarsa, yayinda tunani ya dabai-bayesa,, abu daya ya tsaya masa a rai. “Ni na auri yar 16yrs se kace wani d’an iska, mtwssss!” Ya fadi a zahiri hadi dayin juyi akan makeken Gadon nasa, ya kara luntsuma akan Gadon hadi da Kara rufe jikinsa sosai. Ya jawo wayoyinsa yasakasu a Airplane mood yaci gaba dajin karatunsa , jefi-jefi inya tuna da maganar Karin Auren wai kuma ace ma ya Auro yar 16yrs, wannan kalmar auren yar 16yrs ya tsaya masa arai kuma ya matukar bata masa rai. Se 9:am da kyar yasamu bacci yayi awon gaba dashi, dabadan taimakon karatun Alqur’anin ba yasan dawuya, ya İsa yayi baccinnan. Wuraren 1:45pm yaji kamar muryar Amour akansa, kamar a mafarki kamar agaske. A hankali ya bude nannauyan idanuwansa, kwatsam idanuwansa suka sauka akan Amour dake tsaye akansa Tana sanye da dogon hijjabi purple, purple ne best color dinta shiyasa yawancin kayayyakinta akwai purple ajiki. “Amour..” ya Kira sunanta a hankali danya tabbatar ita dincede akansa ko mafarki yakeyi. “Vie moi… na kiraka, na kiraka shiru shiyasa nasa dreva na ya kawoni, tin Dazu inata jiran zuwanka naji shiru nakasa daurewa nazo da kaina, wallahi ka ganni nan ko baccin kirki banyi ba…” hajiya fatima ta fadi tana lumshe idonta daya mata nauyi sbda rashin bacci, kmr yadda ta fadi wlhi ko baccin batayi ba. A hankali JAROOD ya tashi zaune a tsakiyar Gadon yana kallonta, yağa idanuwanta sun d’an tasa, se yanzu ya kuma Jin ya tsani ma zuwa gun me maganin dayayi, sbda duk shi ya kawo mgnr data hana masa mahaifiyarsa bacci, gaba daya tsanar auren ta kuma shiga ruhinsa, har haushin Auren seda yaji. “Meya hanaki bacci Amour?” JAROOD ya tambayeta irin kmr besan komi dinnan ba. Zaunawa gefen bed dinsa hajiya fatima tayi. “Au kama manta kai? Toh bari in Tuna maka akan maganar me maganinnan ne, na Karin Aurenka , wallahi damuwa da tunani sun baibayeni, inaso ka kara Aurennan a lokacin dame maganinnan yace ka kara, inaji ajikina za a samu nasara insha Allahu, wallahi inaso inga jikana aduniya, banso in mutu banga jikanaba ko daya a Duniya JAROOD,,,,” hajiya fatima ta karashe mgnrta tana me sauke numfashi idanuwanta nakan jarood dmwa dukta dabaibayeta. “Dan Allah Amour ki kwantar da hankalinki, Karki sama kanki damuwar banza da hofi Akan maganar wannan mutumin dabesan gaibu ba, abinda zaki duba Amour in aure kesa in samu waraka da tini nasamu lafiya, ki duba ki gani mata biyu na Aura ba Asan ra’ayina ba dan Allah Amour ki cire maganar nan Aranki kar matsafinnan ya Jefaminke a wahala, kawai kici gaba damun Adduah kamar yadda kika sabamın amour…” humming hajiya fatima tayi kana tace “Bazaka gane ba, kasan ance abinda babba ya hango yaro baze taba hangowa ba, tinda kaga nadamu ba banza ba ni nasan mena hango…” JAROOD ya maida kansa gefe daya yana me zurfafa a tunani ba tare dayace komi ba, sam besha yadda mahaifiyarsa ta dauki maganar nan har yayi Yawan daya wuce tunaninsa ba se yanzu. nan da nan yaji kansa ya kuma wani sarawa, wani sabon ciwon Kai yaji ya kuma kanalnayesa gefe daya. “Wallahi nadamu JAROOD yanzu yaza ayi kayi Aurennan zuwa wannan juma’arh me zuwa, Karin Aurennan shine kawai farin cikina JAROOD …” hajiya Fatima ta fadi itafa bata ki a yanzu in zeyu ba a daura masa auren, ji takeyi kmr ta rufe idonta ta bude taga ya warke. Kallonta JAROOD yayi, cikin mamaki shifa ya fara tunanin Anya ba mugun sihiri me maganin ya mata ba, sbda yaga bata taba shiga damuwar data shiga ba yanzu akan sauran Aurensa da yayi amma wannan ya kula da muhimmanci sosai ta dauki abun fiye da tunanin. “Yanzu amour kina ganin ya dace dan Allah ? Ace namiji kmr ni 50yrs in auri yar 16yrs haba Amour ana ganin mutumcina dan Allah karkisa hannunki a zubewar mutumcina, ban taba miki musu ba, yau tinda nace banaso a kyaleni kawai amour ni kadai nasan damuwata, dan Allah karku karamin wata dmwar Amour a barni da wadda nike ciki, ni wallahi inde Sena Auri yar 16yrs kwara in hakura da samun lafiyar in mutu a haka, harga Allah kona Auri yar 16yrs Amour bazan iya wani abu da iya ba kona warke, maganin ayi kawai kar a fara, Dan Girman Allah Amour ki kyaleni da mgnr nan, wlhi daga jiya zuwa yau duk naji san in warkema ya fita a raina, zan samu me martaba kawai Amin lamani in saki zulaikha da iya ma Aishar, kwara inyi rayuwata ni kadai Amour,zatafimin dadih Akan wani tashin hankalin, se in mutu ina bautar Allah,…” hajiya Fatima tayi shiru Tana sauraren kalaman, nan da nan tausansa dake ranta seya kuma ninkuwa. Ta mike hadi dacewa “Zanyi tunani akan maganarka nan da zuwa la’asar kazo gida ka sameni, inaso ka amshi maganinka ka fara amfani dasu,…” JAROOD yaji dadin ganin ta mike, shima mikewar yayi ta kalli saitin gabansa ta çıkın wandonsa taga de ga Aba lafcece girmanta ya gaza boyuwa. Kasancewar yana sanye da kayan bacci riga da wando masu laushi da kwanciya ajiki. Hakan ya bata damar ganin lafceciyar burar tasa har ta sakko ga cinyoyinsa. A sace take kallon burar tasa ta çıkın wandonsa, abinka da babbar mace me hikima sam JAROOD be fahimci nan take kallo ajikinsa ba se yashama tunani takeyi yağa ta kuresa da ido besan bashi take kalloba, mutumtakansa take kallo. “Namiji har namiji amma babu namijin, Allah ya isa tsakanina da duk Wacce tama d’ana wannan mugun abun…” hajiya fatima ta fadi a ranta. “Amour me kike tunani,?” JAROOD ya tambayeta. Firgigit tayi kmr irin da gaske tunanin takeyi ta basar kawai tace “bakomai,, kazo anjimar ina jiranka…innaji shiru zan dawo, danna kula baka dauki mgnr da muhimmanci ba…” ta fadi tana nufar hanyar fita a dakin nasa. JAROOD ya biyota yana fadin “Amour dan Allah karki dawo ki bari kawai ni inzo, ai girmanki ya wuce Kizo inda nake sede ni inzo inda kike…” “daliline ya kawoni na kasa daurewa ne…kuma shi ze dake dawo Dani in baka zoba…” Cewar hajiya fatima. Jarood yace “Banson wani abu ya dameki Amour, in kika koma gida ki kwanta kiyi bacci sosai dan Allah Amour dina banso kanki yayi ciwo…ki kwantar da hankalinki.. ” hajiya Fatima tace “Insha Allah zanyi kokari, amma nasan hankalina baze kwantaba yanzu tukunna, Senaga meye ya yuuuu…” dai-dai suka iso tsakiyar falon, ta juya ta kalli JAROOD da bece komi ba. “Ka koma time din sallar biyu yayi Gashi can anata kira kayi alwala kaje masallaci, zan shiga gurin Zulaikha da aisha mu gaisa agurguje se in wuce gida sbda ina bukatar bacci, ina jiran zuwanka anjiman…” jarood yace “Toh insha Allahu..” Har bakin kofar fita part dinsa zuwa part din Zulaikha ya rakata , daman tasan part din kowa agidan, gidan ba bakonta bane. Tashiga part din Zulaikha, a falo tasameta suka gaisa kana ta koma part din hajiya aisha suka gaisa sannan tabar gidan.