Sashe 9
Exiled Prince Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Murmushi kadan MALIKAT INAS ta yi kafin ta kai hannu ta dauki spoon ta fara ba ta abinci da kan ta
Ba kunya ba tsoron Allah Inaya ta bude baki ta na karba kamar wata baby , Nesrine ma sai da RIANNA ta matsa sannan ta dauki spoon ta fara cin abincin , nan take ta zame ta na ci dama yunwa ta ke ji
Ita dai RIANNA kallon su kawai ta ke ta na murmushi nan take ta ji son su ya shiga zuciyar ta
Sai da su ka Kamala sannan MALIKAT INAS ta ce da RIANNA " je ki cewa Lamiya ta karbo musu kayan barci wajen TESNIM "
" no , momy akwai kananan kaya waje na za su yi musu " RIANNA ta fada dan ta san halin TESNIM bayan AMIR ba wanda ta ke ba wa kayan ta
" okay tashi mu je ki yi wanka ku sake kaya sai ku konta ku huta , gobe zan sa a kawo muku kayan saka wa " MALIKAT INAS ta fada ta na mike ta nufi wani corridor da ke fuskantar su ta shiga door ta karshe
Ta na shiga RIANNA ta mike ita ma ta ce musu su tasso
Ba musu su ka tashi su ka bi bayan ta , ta shiga da su bedroom na biyu ta ce su shiga su yi wanka yanzu ta kawo musu kayan sakawa
Da to su ka amsa mata kafin su shiga cikin dakin ita kuma ta wuce na ta bedroom
Su na shiga Nesrine ta yi saurin shiga toilet
Ba ta yi five minutes da shiga ba RIANNA ta dawo rike da wasu kayan guda biyu ta ce su saka sai da safe da ga haka ta juya ta bar musu dakin
Bayan Nesrine ta fito , ita ma Inaya ta shiga ta yi wanka kafin ta fito har Nesrine ta saka kayan ta , ta bi lafiyar gado har barci ya dauke ta
Ita ma kayan ta saka ta Haye gadon ta konta ba jimawa barci ya yi gaba da ita
* MELI
Wani mutun ne sanye da bakaken kaya ya rufe fuskar shi ya sa hannu ya shake wuyan Meli sai zaro idanu ya ke yi " Ba ka ce min AMIR ya mutu ba tsawon shekara 6 , wannan wanene to " ya fada da dan karfi
Murya na kerma Meli ke fadin " wlh ya shugaba na , ni da kai na kunnawa part din wuta kuma ina da tabbacin AMIR na ciki a lokacin ban san yadda a ka yi ya dawo ya shugaba na "
A fusace wannan mutun ya yi wurgi da Meli geffe guda har sai da ya fadi kassa
Da sauri ya riko wuyan shi ya na meda nunfashi kafin ya dago kai mutumin nan ya bace bat babu shi
* WASHE GARI ( misalin karfe 10 na safe )
*AMIR
Konce ya ke saman katafaren bed din shi , ya yi rub da ciki , da ga shi sai short
A hankali ya fara jiyo a na yi mishi knocking , dan karamin tsaki ya ja kafin ya ware idanun shi a hankali ya na kallon door din kafin ya ba da izinin shigowa
Turo kofar Malik ya yi ya na yi mishi sallama
Da kallo AMIR ya raka shi ba tare da ya motsa ba har sai da Malik ya karaso bakin gadon
Murmushi kadan Malik ya yi kafin ya ce " To sai ka tashi safiya ta yi "
" Saboda shi ne ka zo min tun da safe " AMIR ya fada cikin wata zazzakar murya cike da nitsuwa
Mika mishi wayar hannun shi Malik ya yi kafin ya ce " Amshi to , Ammien ka ce ke son yin magana da kai "
A hankali ya dago hannun shi ya karbi wayar ya kai ta a kunne ya na sallama kafin ya ce " barka da safya Ammie "
Ba ta amsa mishi sallamar shi ba ta ce " AMIR ka na ina , don Allah ka zo part di na yanzun nan " ta na gama fadar haka ta katse kiran
Yanayin da ta yi maganar ba karamin tada mishi hankali ya yi ba
A dubu dari ya mike zaune ya diro da ga saman gadon ya shiga dressing room da gudu
Shi dai Malik ya na karbar wayar shi ya juya ya bar bedroom din dan a na jiran shi a fada
Bai yi one minute ba ya fito sanye da wata jallabiya fara kal har kassa da sauri ya sa kafa ya fice bedroom din
Har hada wa ya ke yi da gudu cikin zuciyar shi ya na rokon Allah ya sa ba wani abu ya samu Inaya da Nesrine ba
A haka ya fito building din , duk dogarai da ke tsatsaye cikin masarautar idan ya yi arba da shi sai ya shiga karanto kalmar shahada saboda wasu ba su san da AMIR ya dawo ba ga shi kuma ya sanye da Farar jallabiya sai su ka yi tunanin ko fatalwar shi ce
Bai bi ta kan su ba ya wuce kai tsaye part din MALIKAT INAS ya wuce na MALIKAT AL'UMU
Ko sallama babu ya shigo parlourn ya na kwalla mata kira , nan ya ga Nesrine zaune saman sofa
Ta na ganin shi ta mike tsaye ta na yi mishi barka da safya
Gaban ta ya karaso cikin fitar hayaci ya na tambayar ta ina Inaya , da yatsa kawai ta nuna mishi corridor ba tare da ta ce komai ba
Da sauri ya juya ya na shirin shiga corridor din har ya yi taku biyu ya tsaya cak ya na kallon ta baki sake
A hankali ta ke takowa kai a sunkuye
Ta na sanye cikin wata kyakyawar gown Pink colour mai mugun kyau ta sha ruwan stone da ga kassa
Ta daura wata Alkyaba fara kal da ga sama , en yi mata zanen flower da zare mai launin gold amma ba ta saka hular ba , ta bar wannan lalawsan gashin kan na ta ya zubo mata gefe guda saman shoulder
Ba ta wani yi make up kawai lips balm ne ta shafa sai tashin fitinannan qamshi ta ke , ba karamin kyau ta yi ba kamar ka sace ta ka gudu
Duk sai ya ji ya tsargu da kallon ta ya kassa janye idanun shi da ga saman ta
Har sai da ta karaso gaban shi ta tsaya , slowly ta dago kai ta kali cikin idanun shi sannan ta saki wani cool murmushi cikin shagwaba ta ce mishi " ina kwana yaya Zayd "
Shi dai da ido kawai ya ke bin ta ya kassa wani kwakwaran motsi ko idanun shi ya kassa kiftawa
Su a haka ya jiyo Muryar MALIKAT INAS ta na fadin " tun asubahi ta tashe mu da kuka wai a kai ta wajen yaya Zayd din ta "
A hankali ya daga kan shi ya kali saitin da ya jiyo Muryar MALIKAT INAS
Ta na tsaye ita da RIANNA sai murmushi su ke yi
A hankali ya daga kai sama ya lumshe idanun shi ya ce " ya rahman " kassa kassa kafin ya juya ya nufi sofa ya zauna ya daura hannayan shi biyu sannan face din shi kafin ya janye ya dago kai ya kali MALIKAT INAS ya ce " kun san irin tsoron da ku ka ba ni ko wanka fa ban yi ba na fito kamar wani zarrare "
Yar karamar dariya RIANNA ta yi kafin ta karaso geffen shi ta zauna ta dafa shoulder din shi cike da zolaya ta ce mishi " minene laifin mu dan Gimbiya na son ganin Yariman ta , mu taimaka mata kawai mu ka yi "
A hankali ita ma MALIKAT INAS ta karaso ta zauna daya geffen na shi ta riko hannun shi ta ce " AMIR fada min gaskia me ke tsakanin ka da wannan yarinyar " ta fada da larabci dan kar Inaya ta ji abun da su ke fada
Slowly ya dago kai ya kali Inaya da ke tsaye har yanzu ta sunkuyar da kai ta riko hannayan ta
Sai da ya dauki dan lokaci ya na kallon ta kafin ya bude bakin shi a hankali ya ce " We are married "
RIANNA ba ta san lokacin da ta saki wata yar siririyar kara sai da ta sa hannu ta toshe bakin ta
Hararrar ta MALIKAT INAS ta yi kafin ta kali AMIR ta ce " Malik ya san da wannan zancen "
" no , ina fada mishi yanzu idan na koma " ya fada ya na mikewa tsaye ya nufi hanyar fita
Har ya kai bakin kofar ya jiyo Muryar Inaya ta na kiran shi
Slowly ya dan juyo da kan shi ya na kallon ta ta geffen ido
Cike da shagwaba ta ce mishi " yaya Zayd ka dawo amma ko " ta fada da haoussa
Gyada mata kai kawai ya yi da ga haka ya juya ya bar wajen
Dan karamin murmushi ta yi ta na sunkuyar da kai
Bangaran AMIR kuma ya na fitowa ya ci karo da Azim
Da sauri Azim ya Zube saman guyiwowin shi ya na fadin " gaisuwa na ke ya shugaba na , Allah karre mana yarima , dan sarki jikan sarki , duk mai taba ka mutuwa ce makomar shi "
Cikin nitsuwa AMIR ya katse shi da cewa " ya isa haka Azim , me ke tafe da kai "
" ya shugaba na , MALIKAT AL'UMU na son magana da kai "
Takawa AMIR ya yi ya fara yin gaba , da sauri Azim ya mike ya bi bayan shi dan nesa kadan dan kar su zo dai'dai
Sai da su ka dan yi nisa da part din MALIKAT INAS , ya wuce part din MALIKAT AL'UMU sannan ya ce ma Azim " ka shirya min zama da ita a garden ina zuwa "
" an gama ya shugaba na " Azim ya fada ya na sunkuyar da kai kafin ya juya
Ba kunya ba tsoron Allah Inaya ta bude baki ta na karba kamar wata baby , Nesrine ma sai da RIANNA ta matsa sannan ta dauki spoon ta fara cin abincin , nan take ta zame ta na ci dama yunwa ta ke ji
Ita dai RIANNA kallon su kawai ta ke ta na murmushi nan take ta ji son su ya shiga zuciyar ta
Sai da su ka Kamala sannan MALIKAT INAS ta ce da RIANNA " je ki cewa Lamiya ta karbo musu kayan barci wajen TESNIM "
" no , momy akwai kananan kaya waje na za su yi musu " RIANNA ta fada dan ta san halin TESNIM bayan AMIR ba wanda ta ke ba wa kayan ta
" okay tashi mu je ki yi wanka ku sake kaya sai ku konta ku huta , gobe zan sa a kawo muku kayan saka wa " MALIKAT INAS ta fada ta na mike ta nufi wani corridor da ke fuskantar su ta shiga door ta karshe
Ta na shiga RIANNA ta mike ita ma ta ce musu su tasso
Ba musu su ka tashi su ka bi bayan ta , ta shiga da su bedroom na biyu ta ce su shiga su yi wanka yanzu ta kawo musu kayan sakawa
Da to su ka amsa mata kafin su shiga cikin dakin ita kuma ta wuce na ta bedroom
Su na shiga Nesrine ta yi saurin shiga toilet
Ba ta yi five minutes da shiga ba RIANNA ta dawo rike da wasu kayan guda biyu ta ce su saka sai da safe da ga haka ta juya ta bar musu dakin
Bayan Nesrine ta fito , ita ma Inaya ta shiga ta yi wanka kafin ta fito har Nesrine ta saka kayan ta , ta bi lafiyar gado har barci ya dauke ta
Ita ma kayan ta saka ta Haye gadon ta konta ba jimawa barci ya yi gaba da ita
* MELI
Wani mutun ne sanye da bakaken kaya ya rufe fuskar shi ya sa hannu ya shake wuyan Meli sai zaro idanu ya ke yi " Ba ka ce min AMIR ya mutu ba tsawon shekara 6 , wannan wanene to " ya fada da dan karfi
Murya na kerma Meli ke fadin " wlh ya shugaba na , ni da kai na kunnawa part din wuta kuma ina da tabbacin AMIR na ciki a lokacin ban san yadda a ka yi ya dawo ya shugaba na "
A fusace wannan mutun ya yi wurgi da Meli geffe guda har sai da ya fadi kassa
Da sauri ya riko wuyan shi ya na meda nunfashi kafin ya dago kai mutumin nan ya bace bat babu shi
* WASHE GARI ( misalin karfe 10 na safe )
*AMIR
Konce ya ke saman katafaren bed din shi , ya yi rub da ciki , da ga shi sai short
A hankali ya fara jiyo a na yi mishi knocking , dan karamin tsaki ya ja kafin ya ware idanun shi a hankali ya na kallon door din kafin ya ba da izinin shigowa
Turo kofar Malik ya yi ya na yi mishi sallama
Da kallo AMIR ya raka shi ba tare da ya motsa ba har sai da Malik ya karaso bakin gadon
Murmushi kadan Malik ya yi kafin ya ce " To sai ka tashi safiya ta yi "
" Saboda shi ne ka zo min tun da safe " AMIR ya fada cikin wata zazzakar murya cike da nitsuwa
Mika mishi wayar hannun shi Malik ya yi kafin ya ce " Amshi to , Ammien ka ce ke son yin magana da kai "
A hankali ya dago hannun shi ya karbi wayar ya kai ta a kunne ya na sallama kafin ya ce " barka da safya Ammie "
Ba ta amsa mishi sallamar shi ba ta ce " AMIR ka na ina , don Allah ka zo part di na yanzun nan " ta na gama fadar haka ta katse kiran
Yanayin da ta yi maganar ba karamin tada mishi hankali ya yi ba
A dubu dari ya mike zaune ya diro da ga saman gadon ya shiga dressing room da gudu
Shi dai Malik ya na karbar wayar shi ya juya ya bar bedroom din dan a na jiran shi a fada
Bai yi one minute ba ya fito sanye da wata jallabiya fara kal har kassa da sauri ya sa kafa ya fice bedroom din
Har hada wa ya ke yi da gudu cikin zuciyar shi ya na rokon Allah ya sa ba wani abu ya samu Inaya da Nesrine ba
A haka ya fito building din , duk dogarai da ke tsatsaye cikin masarautar idan ya yi arba da shi sai ya shiga karanto kalmar shahada saboda wasu ba su san da AMIR ya dawo ba ga shi kuma ya sanye da Farar jallabiya sai su ka yi tunanin ko fatalwar shi ce
Bai bi ta kan su ba ya wuce kai tsaye part din MALIKAT INAS ya wuce na MALIKAT AL'UMU
Ko sallama babu ya shigo parlourn ya na kwalla mata kira , nan ya ga Nesrine zaune saman sofa
Ta na ganin shi ta mike tsaye ta na yi mishi barka da safya
Gaban ta ya karaso cikin fitar hayaci ya na tambayar ta ina Inaya , da yatsa kawai ta nuna mishi corridor ba tare da ta ce komai ba
Da sauri ya juya ya na shirin shiga corridor din har ya yi taku biyu ya tsaya cak ya na kallon ta baki sake
A hankali ta ke takowa kai a sunkuye
Ta na sanye cikin wata kyakyawar gown Pink colour mai mugun kyau ta sha ruwan stone da ga kassa
Ta daura wata Alkyaba fara kal da ga sama , en yi mata zanen flower da zare mai launin gold amma ba ta saka hular ba , ta bar wannan lalawsan gashin kan na ta ya zubo mata gefe guda saman shoulder
Ba ta wani yi make up kawai lips balm ne ta shafa sai tashin fitinannan qamshi ta ke , ba karamin kyau ta yi ba kamar ka sace ta ka gudu
Duk sai ya ji ya tsargu da kallon ta ya kassa janye idanun shi da ga saman ta
Har sai da ta karaso gaban shi ta tsaya , slowly ta dago kai ta kali cikin idanun shi sannan ta saki wani cool murmushi cikin shagwaba ta ce mishi " ina kwana yaya Zayd "
Shi dai da ido kawai ya ke bin ta ya kassa wani kwakwaran motsi ko idanun shi ya kassa kiftawa
Su a haka ya jiyo Muryar MALIKAT INAS ta na fadin " tun asubahi ta tashe mu da kuka wai a kai ta wajen yaya Zayd din ta "
A hankali ya daga kan shi ya kali saitin da ya jiyo Muryar MALIKAT INAS
Ta na tsaye ita da RIANNA sai murmushi su ke yi
A hankali ya daga kai sama ya lumshe idanun shi ya ce " ya rahman " kassa kassa kafin ya juya ya nufi sofa ya zauna ya daura hannayan shi biyu sannan face din shi kafin ya janye ya dago kai ya kali MALIKAT INAS ya ce " kun san irin tsoron da ku ka ba ni ko wanka fa ban yi ba na fito kamar wani zarrare "
Yar karamar dariya RIANNA ta yi kafin ta karaso geffen shi ta zauna ta dafa shoulder din shi cike da zolaya ta ce mishi " minene laifin mu dan Gimbiya na son ganin Yariman ta , mu taimaka mata kawai mu ka yi "
A hankali ita ma MALIKAT INAS ta karaso ta zauna daya geffen na shi ta riko hannun shi ta ce " AMIR fada min gaskia me ke tsakanin ka da wannan yarinyar " ta fada da larabci dan kar Inaya ta ji abun da su ke fada
Slowly ya dago kai ya kali Inaya da ke tsaye har yanzu ta sunkuyar da kai ta riko hannayan ta
Sai da ya dauki dan lokaci ya na kallon ta kafin ya bude bakin shi a hankali ya ce " We are married "
RIANNA ba ta san lokacin da ta saki wata yar siririyar kara sai da ta sa hannu ta toshe bakin ta
Hararrar ta MALIKAT INAS ta yi kafin ta kali AMIR ta ce " Malik ya san da wannan zancen "
" no , ina fada mishi yanzu idan na koma " ya fada ya na mikewa tsaye ya nufi hanyar fita
Har ya kai bakin kofar ya jiyo Muryar Inaya ta na kiran shi
Slowly ya dan juyo da kan shi ya na kallon ta ta geffen ido
Cike da shagwaba ta ce mishi " yaya Zayd ka dawo amma ko " ta fada da haoussa
Gyada mata kai kawai ya yi da ga haka ya juya ya bar wajen
Dan karamin murmushi ta yi ta na sunkuyar da kai
Bangaran AMIR kuma ya na fitowa ya ci karo da Azim
Da sauri Azim ya Zube saman guyiwowin shi ya na fadin " gaisuwa na ke ya shugaba na , Allah karre mana yarima , dan sarki jikan sarki , duk mai taba ka mutuwa ce makomar shi "
Cikin nitsuwa AMIR ya katse shi da cewa " ya isa haka Azim , me ke tafe da kai "
" ya shugaba na , MALIKAT AL'UMU na son magana da kai "
Takawa AMIR ya yi ya fara yin gaba , da sauri Azim ya mike ya bi bayan shi dan nesa kadan dan kar su zo dai'dai
Sai da su ka dan yi nisa da part din MALIKAT INAS , ya wuce part din MALIKAT AL'UMU sannan ya ce ma Azim " ka shirya min zama da ita a garden ina zuwa "
" an gama ya shugaba na " Azim ya fada ya na sunkuyar da kai kafin ya juya