Sashe 17
Exiled Prince Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
" goben idan ta yi na yi mata " ya kai karshen ya na tashi da ga saman sofar ya nufi corridor
da kallo Malik ya raka shi har sai da ya shiga sannan ya saki wani dan karamin murmushi
❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤
(LOVE MEETS POWER ) 👑🔥
💔🥀 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) 💔🥀
👑❤ MALLAKIN MEERAH ❤👑
【THE ROYALTY LOVE 👑🕊💖】
Marubuciyar littafin
【TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺】
【 BOOK …………………… 2 ❤ 👑】
____________________🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊___________________
PAGE 10 ❤🔥
Amir kuma bayan ya koma bedroom din shi kai tsaye toilet ya nufa
jim kadan ya fito sanye da bathrobe da Allamun wanka ya yi
ya na fitowa ya nufi dressing room ya shiga
ko two minutes ba bai yi ba , ya fito da ga shi sai short , kai tsaye ya nufi katafaren bed din shi ya Haye ya yi rub da ciki , ya kai hannu ya kashe wutar dakin baki daya sannan ya lumshe idanun shi
ya dauki wajen good 30 minutes a haka kafin ya jiyo wayar shi ta yi ruri allamun shigowar sako , daman ba barcin ya ke ba
da farko har ya so ya share , amma wata zuciyar ta ce ya duba kar a je abu mai mahimanci ne
dan karamin tsaki ya ja kafin ya bude idanun shi ya kai hannu ya dauki wayar ya kunna ya kali screen din
wata number ce da a ka yi saving da sunnan * MY BELOVED ❤💍*
🤔🤔🤔 ku tsaya beloved ya na nufin masoyina ko na yi batan kai ? tommm wacece wanan beloved kuma 🤔🤔
a hankali ya kai hannu ya cire password din wayar ya shiga wajen Text ya fara karanto sakon ta kamar * Good night yaya Zayd di na ❤😚 *
text din ta ba karamin sanyaya mishi zuciya ya yi ba , har sai da lips din shi su ka dan motsa allamun ya so ya yi murmushi amma ya danne
a hankali ya fara typing shi ma ya yi mata reply da * Thanks ❤ Good night *
ni na zata da ya tura mata zai kashe wayar , kawai sai ya tsaya ya na kallon screen din har sai da ta yi mishi reply kamar haka " Thanks 💋 *
reply ya yi mata da * Okay ajiye waya yanzu tafi ki yi barci *
ko one minute ba ta yi ba ta yi mishi reply da cewa * kai ma ka tafi ka yi barci 😑 *
* shikenan sai da safe *
* yaya Zayd gobe za ka zo mu yi breakfast tare ? 🥺🥺 *
* eh zan zo *
* 🥳🥳🥳 yawwa yaya Zayd ni da kai na zan shirya mana breakfast , na tafi ma dan na samu na tashi da wuri , I LOVE YOU byeeeeee ❤ *
* bye *
ya na gama rubuta hakan ya kashe wayar ya ajiye saman bedside drawer ya na kallon wayar
da allamun ya na jiran sakon ta
sannu sannu har barci mai dadi ya dauke shi bai sani ba
* WASHE GARI ( misalin karfe 10 )
" Amir ! tashi Ammien ka na son magana da kai " Malik ya fada ya na dan bubuga kafar Amir da ke ta faman sharar barcin shi
a hankali ya fara motsi ya na karato adu'ar tashi da ga barci sannan ya ware idanun shi a hankali sai saman Malik da ke tsaye ya tsare shi da wadanan Hazel eyes din na shi
cikin magagin barci Amir ya ce " wai malam lafiya ka tashe ni ? "
" iyeeeee , lalle idon ka ya bude Amir , yanzu ni ka ke wa wannan tambayar ? Shikenan Tashi ka tafi Ammie din ka ce ke son yin magana da kai , ni zan wuce fada " ya kai karshen ya na juyawa ya fice bedroom din
ya na fita Amir ya sauko da kafafun shi kassa ya mike tsaye ya fara takawa ya nufi Toilet
jim kadan ya fito daure da towel a kugunshi , ya nufi dressing room kai tsaye
nan ma bai wani dauki lokaci ba ya fito sanye da jeans brown color da T-shirt white color , kafafun shi kuma , cikin wasu sneakers farare kal , ya saki wannan smooth hair din na shi , gashin shi yanzu tubarikallah ya toho har ya kai shoulder din shi , sai tashin kamshi ya ke
bedside drawer ya nufa ya dauki wayar shi ko duba ta bai yi ba ya saka ta cikin aljihu ya fice dakin ya fito corridor ya shigo parlour , kai tsaye ya nufi lift ya shiga ya sauko kai tsaye ya baro building din
ya nufi part din MALIKAT INAS
duk inda ya wuce sai dogarai sun sunkuyar da kai su na yi mishi barka da safya
in kuma bayi ne , sai sun zube saman guyiwowin su , su na gaishe shi har ya wuce sannan su tashi su ci gaba da tafiyar su
shi ko daya bai bi ta kan gaisuwar su ba ya nufi part din MALIKAT INAS , hankalin shi na wata duniyar ji ya ke kamar ya manta da wani abu mai mahimanci
a hankali ya motsa lips din shi ya na sallama ya shigo parlourn MALIKAT INAS
nan ya tardo ta zaune , ita da RIANNA da Nesrine duk sun yi zugum waje guda
su na jiyo sallamar shi su ka dago kai a tare su ka kali saitin kofar su na amsa mishi sallamar shi sannan RIANNA ta daura da cewa " Amir ina ka tsaya wai tun dazu mu na ta kiran ka a waya "
karasowa ya yi cikin parlourn ya na fadin " What happening ku ke kira na tun da safe ? "
RIANNA na shirin magana MALIKAT INAS ta daga mata hannu ta yi shiru sannan MALIKAT INAS ta ce " Je ka , ka gani da idon ka " ta fada ta na nuna mishi hanyar corridor
a hankali ya juya ya kali corridor din sannan ya juyo ya kali MALIKAT INAS ya na son ya yi magana ya shanye ya nufi corridor din kamar yadda ta ce
kai tsaye bedroom din Inaya ya nufa
a hankali ya sa hannu ya tura kofar ya na sallama cen kassan makoshi
ya na shigowa ya gan ta zaune tsakiyar gadon ta juya wa kofar baya ta sunkuyar da kai
a hankali ya fara jiyo Muryar ta cen kassa kassa allamun waka ta ke
karasowa ya yi cikin dakin ya tsaya dab da gadon ya na rike da hannayan shi a baya
murya kassa kassa ya ce mata " Barka da safya "
ba tare da ta juyo ba ta ce mishi " barka " a takaice sannan ta ci gaba da wakar ta
tsaya wa ya yi ya na kallon ta na wani dan lokaci kafin ya juya a hankali ya fice dakin
kai tsaye parlour ya dawo , ya nufi MALIKAT INAS ya tambaye " lafiya wai ku ka kiro ni tun da safe haka ? "
cikin bacin rai MALIKAT INAS ta ce mishi " Amir yanzun ne tun da safe , karfe 11 har da mintina ? "
shiru ya yi ya tsaya ya na kallon ta , tabbas ta na cikin fushi ba kadan ba , ga Dukkan allamu kuma da shi ta ke fushin
cikin nitsuwa ya ce mata " Ammie please calm down , me ya ke faruwa ne ? "
nuna mishi Dining room ta yi ta na fadin " tun karfe 6 ta shiga kitchen dan ta shirya maka breakfast , amma ba ka zo ba " Ta na gama rufe bakin ta ta ga juya a hankali ya koma cikin corridor din
bedroom din Inaya ya koma shi har ga Allah wlh ya manta da zancen breakfast din da za su yi tare , bare yau wani barci mai dadi ya dauke shi , ba dan Malik ya tashe shi ba da wuya ya tashi yanzu
a hankali ya sa hannu ya tura kofar dakin ya shigo ya na sallama cen kassan makoshi
ko motsawa ba ta yi ba ta na nan yadda ya bar ta , ta na wakar ta kassa kassa
gaban gadon ya karaso ya tsaya kamar dai da farko bai ce mata komai ba ya na kallon ta
sai da ya dauki lokaci a haka kafin ya zauna bakin gadon ya kai hannu ya daura saman shoulder din ta ya na fadin " Cutie ! "
" uhm " ta fada ba tare da ta juyo ba
" ba za ki juyo ba " ya fada ya na janye hannun shi da ga saman shoulder din ta
a hankali ta girgiza mishi kai ba tare da ya ce komai ba
hannu ya sa ya cire sneakers din kafafun shi sannan ya Haye saman gadon shi ma , ya koma gaban ta su na fuskantar juna ya yi irin zaman cin tuwo shi ma
ya na kallon face din ta ya ga uban hawayen da ke konce sama , ga wasu nan na zubawa bibiyu ga shi kuma ba kukan ta ke ba hawayen ne kadai ke zubowa
a hankali ya kai ya goge mata hawayen ta ya na fadin " hawayen minene wannan ? "
" komai ! " ta fada a takaice ba tare da ta kale shi ba
sai da ya gama goge mata hawayen ta sannan ya janye hannun shi ya ce " kin yi breakfast ? "
a hankali ta gyada mishi kai allamun eh
" yaushe ki ka fara yi min ƙariya "
" ni gaskia ce na fada maka , ka tambayi Ammie "
" shikenan , minene matsalar to ? " ya fada ya na dan lekon face din ta
girgiza mishi kai ta yi ta na fadin " babu komai "
" dago ki kale ni to "
ba tare da ta dago kai ba ta ce " yaya Zayd don Allah tashi ka yi tafiyar ka "
dan zaro idanu ya yi ya na kallon ya yi mamakin abun da ta fada
" kora ta ki ke yi ne ? " ya fada
da kallo Malik ya raka shi har sai da ya shiga sannan ya saki wani dan karamin murmushi
❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤
(LOVE MEETS POWER ) 👑🔥
💔🥀 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) 💔🥀
👑❤ MALLAKIN MEERAH ❤👑
【THE ROYALTY LOVE 👑🕊💖】
Marubuciyar littafin
【TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺】
【 BOOK …………………… 2 ❤ 👑】
____________________🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊___________________
PAGE 10 ❤🔥
Amir kuma bayan ya koma bedroom din shi kai tsaye toilet ya nufa
jim kadan ya fito sanye da bathrobe da Allamun wanka ya yi
ya na fitowa ya nufi dressing room ya shiga
ko two minutes ba bai yi ba , ya fito da ga shi sai short , kai tsaye ya nufi katafaren bed din shi ya Haye ya yi rub da ciki , ya kai hannu ya kashe wutar dakin baki daya sannan ya lumshe idanun shi
ya dauki wajen good 30 minutes a haka kafin ya jiyo wayar shi ta yi ruri allamun shigowar sako , daman ba barcin ya ke ba
da farko har ya so ya share , amma wata zuciyar ta ce ya duba kar a je abu mai mahimanci ne
dan karamin tsaki ya ja kafin ya bude idanun shi ya kai hannu ya dauki wayar ya kunna ya kali screen din
wata number ce da a ka yi saving da sunnan * MY BELOVED ❤💍*
🤔🤔🤔 ku tsaya beloved ya na nufin masoyina ko na yi batan kai ? tommm wacece wanan beloved kuma 🤔🤔
a hankali ya kai hannu ya cire password din wayar ya shiga wajen Text ya fara karanto sakon ta kamar * Good night yaya Zayd di na ❤😚 *
text din ta ba karamin sanyaya mishi zuciya ya yi ba , har sai da lips din shi su ka dan motsa allamun ya so ya yi murmushi amma ya danne
a hankali ya fara typing shi ma ya yi mata reply da * Thanks ❤ Good night *
ni na zata da ya tura mata zai kashe wayar , kawai sai ya tsaya ya na kallon screen din har sai da ta yi mishi reply kamar haka " Thanks 💋 *
reply ya yi mata da * Okay ajiye waya yanzu tafi ki yi barci *
ko one minute ba ta yi ba ta yi mishi reply da cewa * kai ma ka tafi ka yi barci 😑 *
* shikenan sai da safe *
* yaya Zayd gobe za ka zo mu yi breakfast tare ? 🥺🥺 *
* eh zan zo *
* 🥳🥳🥳 yawwa yaya Zayd ni da kai na zan shirya mana breakfast , na tafi ma dan na samu na tashi da wuri , I LOVE YOU byeeeeee ❤ *
* bye *
ya na gama rubuta hakan ya kashe wayar ya ajiye saman bedside drawer ya na kallon wayar
da allamun ya na jiran sakon ta
sannu sannu har barci mai dadi ya dauke shi bai sani ba
* WASHE GARI ( misalin karfe 10 )
" Amir ! tashi Ammien ka na son magana da kai " Malik ya fada ya na dan bubuga kafar Amir da ke ta faman sharar barcin shi
a hankali ya fara motsi ya na karato adu'ar tashi da ga barci sannan ya ware idanun shi a hankali sai saman Malik da ke tsaye ya tsare shi da wadanan Hazel eyes din na shi
cikin magagin barci Amir ya ce " wai malam lafiya ka tashe ni ? "
" iyeeeee , lalle idon ka ya bude Amir , yanzu ni ka ke wa wannan tambayar ? Shikenan Tashi ka tafi Ammie din ka ce ke son yin magana da kai , ni zan wuce fada " ya kai karshen ya na juyawa ya fice bedroom din
ya na fita Amir ya sauko da kafafun shi kassa ya mike tsaye ya fara takawa ya nufi Toilet
jim kadan ya fito daure da towel a kugunshi , ya nufi dressing room kai tsaye
nan ma bai wani dauki lokaci ba ya fito sanye da jeans brown color da T-shirt white color , kafafun shi kuma , cikin wasu sneakers farare kal , ya saki wannan smooth hair din na shi , gashin shi yanzu tubarikallah ya toho har ya kai shoulder din shi , sai tashin kamshi ya ke
bedside drawer ya nufa ya dauki wayar shi ko duba ta bai yi ba ya saka ta cikin aljihu ya fice dakin ya fito corridor ya shigo parlour , kai tsaye ya nufi lift ya shiga ya sauko kai tsaye ya baro building din
ya nufi part din MALIKAT INAS
duk inda ya wuce sai dogarai sun sunkuyar da kai su na yi mishi barka da safya
in kuma bayi ne , sai sun zube saman guyiwowin su , su na gaishe shi har ya wuce sannan su tashi su ci gaba da tafiyar su
shi ko daya bai bi ta kan gaisuwar su ba ya nufi part din MALIKAT INAS , hankalin shi na wata duniyar ji ya ke kamar ya manta da wani abu mai mahimanci
a hankali ya motsa lips din shi ya na sallama ya shigo parlourn MALIKAT INAS
nan ya tardo ta zaune , ita da RIANNA da Nesrine duk sun yi zugum waje guda
su na jiyo sallamar shi su ka dago kai a tare su ka kali saitin kofar su na amsa mishi sallamar shi sannan RIANNA ta daura da cewa " Amir ina ka tsaya wai tun dazu mu na ta kiran ka a waya "
karasowa ya yi cikin parlourn ya na fadin " What happening ku ke kira na tun da safe ? "
RIANNA na shirin magana MALIKAT INAS ta daga mata hannu ta yi shiru sannan MALIKAT INAS ta ce " Je ka , ka gani da idon ka " ta fada ta na nuna mishi hanyar corridor
a hankali ya juya ya kali corridor din sannan ya juyo ya kali MALIKAT INAS ya na son ya yi magana ya shanye ya nufi corridor din kamar yadda ta ce
kai tsaye bedroom din Inaya ya nufa
a hankali ya sa hannu ya tura kofar ya na sallama cen kassan makoshi
ya na shigowa ya gan ta zaune tsakiyar gadon ta juya wa kofar baya ta sunkuyar da kai
a hankali ya fara jiyo Muryar ta cen kassa kassa allamun waka ta ke
karasowa ya yi cikin dakin ya tsaya dab da gadon ya na rike da hannayan shi a baya
murya kassa kassa ya ce mata " Barka da safya "
ba tare da ta juyo ba ta ce mishi " barka " a takaice sannan ta ci gaba da wakar ta
tsaya wa ya yi ya na kallon ta na wani dan lokaci kafin ya juya a hankali ya fice dakin
kai tsaye parlour ya dawo , ya nufi MALIKAT INAS ya tambaye " lafiya wai ku ka kiro ni tun da safe haka ? "
cikin bacin rai MALIKAT INAS ta ce mishi " Amir yanzun ne tun da safe , karfe 11 har da mintina ? "
shiru ya yi ya tsaya ya na kallon ta , tabbas ta na cikin fushi ba kadan ba , ga Dukkan allamu kuma da shi ta ke fushin
cikin nitsuwa ya ce mata " Ammie please calm down , me ya ke faruwa ne ? "
nuna mishi Dining room ta yi ta na fadin " tun karfe 6 ta shiga kitchen dan ta shirya maka breakfast , amma ba ka zo ba " Ta na gama rufe bakin ta ta ga juya a hankali ya koma cikin corridor din
bedroom din Inaya ya koma shi har ga Allah wlh ya manta da zancen breakfast din da za su yi tare , bare yau wani barci mai dadi ya dauke shi , ba dan Malik ya tashe shi ba da wuya ya tashi yanzu
a hankali ya sa hannu ya tura kofar dakin ya shigo ya na sallama cen kassan makoshi
ko motsawa ba ta yi ba ta na nan yadda ya bar ta , ta na wakar ta kassa kassa
gaban gadon ya karaso ya tsaya kamar dai da farko bai ce mata komai ba ya na kallon ta
sai da ya dauki lokaci a haka kafin ya zauna bakin gadon ya kai hannu ya daura saman shoulder din ta ya na fadin " Cutie ! "
" uhm " ta fada ba tare da ta juyo ba
" ba za ki juyo ba " ya fada ya na janye hannun shi da ga saman shoulder din ta
a hankali ta girgiza mishi kai ba tare da ya ce komai ba
hannu ya sa ya cire sneakers din kafafun shi sannan ya Haye saman gadon shi ma , ya koma gaban ta su na fuskantar juna ya yi irin zaman cin tuwo shi ma
ya na kallon face din ta ya ga uban hawayen da ke konce sama , ga wasu nan na zubawa bibiyu ga shi kuma ba kukan ta ke ba hawayen ne kadai ke zubowa
a hankali ya kai ya goge mata hawayen ta ya na fadin " hawayen minene wannan ? "
" komai ! " ta fada a takaice ba tare da ta kale shi ba
sai da ya gama goge mata hawayen ta sannan ya janye hannun shi ya ce " kin yi breakfast ? "
a hankali ta gyada mishi kai allamun eh
" yaushe ki ka fara yi min ƙariya "
" ni gaskia ce na fada maka , ka tambayi Ammie "
" shikenan , minene matsalar to ? " ya fada ya na dan lekon face din ta
girgiza mishi kai ta yi ta na fadin " babu komai "
" dago ki kale ni to "
ba tare da ta dago kai ba ta ce " yaya Zayd don Allah tashi ka yi tafiyar ka "
dan zaro idanu ya yi ya na kallon ya yi mamakin abun da ta fada
" kora ta ki ke yi ne ? " ya fada