Sashe 22
Exiled Prince Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
▪MISALIN KARFE 1 NA DARE
a hankali ya fara jiyo Wayar shi ta na ringing , ta katse mishi barcin shi me dadi
ya na bude idanu shi su ka sauka saman face din ta
tsaya wa ya yi ya na bin face din ta da kallo kamar bakuwar shi , har sai da kiran ya tsinke bai sani ba
a haka har wani kiran ya sake shigowa
a hankali ya dan lumshe idanun shi kafin ya sake bude su kafin ya zame hannayan shi a hankali da ga rungumar da ya yi mata
ya sauke kafafun shi kassa ya mike zaune bakin gadon
har ya kai hannu zai dauki rigar shi nan ya ga rigar ta a sama , tsaya wa ya yi na dan lokaci ya na kallon rigar kafin ya kai hannu ya dauke ta , sannan ya dauki rigar ta shi
ya kai hannu wajen aljihun rigar ya fido wayar shi , ya na kallon Screen din * MY AMMIE ❤ * shi ne sunan da ya bayana a kai
a hankali ya kai hannu ya dauki kiran ya kai wayar a kunne ba tare da ya ce komai ba
ya na kai wayar a kunne kuma MALIKAT INAS ta ce " Amir ka na ina , tun dazu Malik ke ta kiran layin ka amma ba ka dauka , ka manta da tafiyar ku ko ya ? ya na jiran ka don Allah yi sauri " ta na gama fadar haka ta katse kiran ba tare da ta jira amsar shi ba
ya na jin kiran ya katse ya sauko da wayar ya kali screen din nan ya ga wajen 10 miss call da Malik ya yi mishi
kashe wayar ya yi sannan ya saka ta cikin aljihun wandon shi
sannan ya ninke Rigar Inaya ya saka cikin aljihun shi , sannan ya juyo a hankali ya kale ta
ta na konce abin ta , da ga ita sai bra sai dan wandon ta , ta na barcin ta cikin konciyar hankali
a hankali ya matso da face din shi saitin ta ta murya kassa kassa ya ce " Zan yi kewar ki sosai My Cutie " ya na gama fadar haka ya kai lips din shi saman forehead din ta ya manna mata kiss sannan ya manna mata kiss saman kumatun ta dukka biyu , sannan ya yi mata saman lips
da ga haka ya kai bakin shi saitin kunen ta ya yi mata rada , ni dai ban ji abun da ya fada mata ba Gaskia
ya na gama fada ya mike tsaye ya nufi Sneakers din shi ya saka sannan ya nufi Kofar dakin ya danna button din security ya fita sannan kofar ta yi baya kadan
hannu ya sa ya ida bude ta sannan ya juya a hankali ya kali Inaya ya ce " Goodbye My Cutie "
ya na gama fadar haka ya juya ya sa kafa ya fice dakin ya janyo mata kofar
a hankali ya ke tafiya cikin corridor din kai a sunkuye ya na rike da rigar shi ya fito parlour
MALIKAT INAS , RIANNA , MALIKAT HOUDA , MALIKAT AL'UMU , TESNIM kai har shi kan shi MALIK ya na tsaye cikin parlourn kowa ya yi zugum waje guda ya na jiran fitowar AMIR
su na ganin Fitowar shi a tare su ka tsaya su na bin shi da kallo ya na rike da rigar shi
ko dago kai bai yi ba bare ya kale su ya nufi Hanyar fita parlour din
sai da ya kai bakin kofar sannan ya tsaya ya meda rigar shi sannan ya ce " za mu iya tafiya ? " ya na gama fadar haka ya sa kafa ya fice parlourn
da kallo duk su ka raka shi sai da ya fita sannan RIANNA ta nufi corridor da gudu , dan ba ta yarda da yanayin da ta gan shi , sai da zuciyar ta ta buga da ta gan shi ya fito riga a hannu ya sunkuyar da kai
ta na barin wajen Malik shi ba ya nufi hanyar Fita Parlourn cike da bacin rai , tun karfe 1 na dare ya ke faman Kiran Amir yanzu har karfe 2 ko sallama bai tsaya yi wa mutanan wajen
ya na fitowa Sai saman wasu manya manyan Motoci ma su nunfashi , kai tsaye motar da Amir ke ciki ya nufa
ya na isa guard din da ke tsaron motar ya bude kofar ya shiga
AMIR na ciki zaune ya gama bayan shi da kujerar ya daga kai sama ya lumshe idanun shi , a haka ya shiga motar ko sannu bai ce ma Amir ba
ya na shiga Guard din nan ya rufe kofar ya nufi motar su da gudu
nan take drivers sy ka tada motocin su ka bar masarautar da mugun gudu kamar za su tashi sama
bangaran RIANNA kuma ta na shiga corridor ta nufi bedroom din Inaya da gudu Zuciyar ta na duka uku uku
da karfi ta tura kofar dakin ta na fadin " Inaya ! "
cak ta tsaya bakin kofa ta na kallon Inaya
ta na konce tsakiyar bed din ta , da ga ita sai da bra da wandon ta , ga gadon duk a tirje kamar an yi dambe a sama
( 🤣✌ Ke ba ki ga komai ba nan )
wata nanauyar ajiyar zuciya RIANNA ta sauke kafin ta saki wani kyawatencen murmushi sannan ta juya ta fice dakin ta ja mata kofa
▪AMIR
sai da su ka fita da ga cikin masarautar sannan Malik ya kali Amir cike da bacin rai ya ce " me ya shige ka ne Nawfel , ka fi kowa sanin Karfe 1 za mu tafi amma duba yanzu karfe uku ban mintina , me ka je yi ne part din MALIKAT INAS ? "
a hankali Amir ya sauko da kan shi , ya kontar da shi saman cinyar Malik ba tare da ya bude idanun shi ba
nan take jikin Malik ya yi sanyi , ya san duk lokacin da Amir ya kontar da kan shi saman cinyar shi to ba lafiya ba
a hankali Malik ya daura hannun shi saman Kan Amir cikin sanyin murya ya ce " Nawfel , me ya faru ne , akwai abun da ka ke damun ka ? "
a hankali Amir ya girgiza mishi kai allamun babu komai
wani dan karamin murmushi Malik ya yi kafin ya ce " Har ka fara kewar ta ko ? "
har ya Girgiza mishi kai da farko sai ya koma ya na gyada mishi kai
kara fadada murmushin shi Malik ya yi ba kariya Diya ya yi mishi , tabass Amir ya na matsanincin son Inaya amma ya ki yarda da hakan , Dole ya san yadda zai yi yanzu dan ganin ya yarda da wannan soyayyar da ke cikin zuciyar shi tun kafin ya fara cutuwa
a hankali Malik ya sunkuyo da kan shi ya manna mishi kiss a saman forehead sannan ya ce " kar ka damu , idan jirgin mu ya sauka za ka iya kiran ta "
a hankali Amir ya bude baki ya ce " Abbi Mara ta ke yi min ciwo ji na ke kamar ta kamawa da wuta "
Shiru Malik ya yi ya na kallon shi , shi sai yanzu ya tuno yanayin da ya ga Amir ya fito da ga cikin corridor din nan , ko riga babu a jikin shi
Bushewa da dariya Malik ya yi sai yanzu ya gane abun da ya tseda Amir
sai da ya tsagaita dariyar shi sannan ya ce " Nawfel bude idanun ka "
slowly ya bude idanun shi ya na kallon sama
kallon cikin idanun shi Malik ya yi , ya ga sun yi jazir da Allamun har yanzu a hannu ya ke
yar karamar dariya Malik ya yi kafin ya ce mishi "Nawfel , ba dai ɗiyar mutane ka taba ba "
dawo da kallon shi Amir ya yi kan Malik ya na fadin " ba matata ba ce ? "
dariya sosai Malik ya yi har sai da driver din su ya dan juyo ya kale su , gwanin burgewa tun bayan bacewar Amir bai taba ganin Malik ya yi irin wannan dariyar ba , sai dai ya yi murmushi
Sai da ya tsagaita dariyar shi sannan ya ce " Ai dama ban ce ba matar ka ba ce , ni tambayar ka kawai na yi "
" Why za ka min irin wannan Tambayar , ko na yi laifi ? "
a hankali Malik ya Girgiza mishi kai ya na murmushi ya ce " ko daya , tashi mun iso " ya fada dai'dai lokacin da motocin su ka tsaya a cikin airport
▪INAYA
Misalin karfe 4 na safe ta fara kokarin tashi da ga barcin ta
a hankali ta ware idanun ta , ta na karanto adu'ar tashi da ga barci
Juya wa ta yi ta kali geffen ta amma sai ta ga babu kowa da sauri ta juya daya geffen nan ma ta ga babu kowa
da sauri ta mike zaune ta fara bin dakin da kallo ta na fadin " yaya Zayd ? "
ba ta gama rufe bakin ta ba ta jiyo karar wayar ta , ta na ringing
da sauri ta kai hannu ta dauki wayar , na kallon screen din
ta san ba wanda ke da number din ta sai Amir din ta , shi ya sa ba ta tsaya bata lokaci ba ta dauki kiran ta kai wayar a kunnen ta
ko sallama ba ta yi ba ta shiga fadin " yaya Zayd ina ka tafi ka barni ? " ta fada kamar za ta yi kuka
a daya bangaran kuma , dan lumshe idanun shi kadan Amir ya yi ya na bude su ba karamin dadi ba ya ji cikin zuciyar shi lokacin da ya ji Muryar ta
Shiru ya yi bai ce mata komai ba , sai da ya dan dauki lokaci kafin ya ce " Tashi ki je ki yi sahour ina kiran ki an jima " ya na gama fadar haka ya katse kiran ko jiran ta bai yi ba
a hankali ya fara jiyo Wayar shi ta na ringing , ta katse mishi barcin shi me dadi
ya na bude idanu shi su ka sauka saman face din ta
tsaya wa ya yi ya na bin face din ta da kallo kamar bakuwar shi , har sai da kiran ya tsinke bai sani ba
a haka har wani kiran ya sake shigowa
a hankali ya dan lumshe idanun shi kafin ya sake bude su kafin ya zame hannayan shi a hankali da ga rungumar da ya yi mata
ya sauke kafafun shi kassa ya mike zaune bakin gadon
har ya kai hannu zai dauki rigar shi nan ya ga rigar ta a sama , tsaya wa ya yi na dan lokaci ya na kallon rigar kafin ya kai hannu ya dauke ta , sannan ya dauki rigar ta shi
ya kai hannu wajen aljihun rigar ya fido wayar shi , ya na kallon Screen din * MY AMMIE ❤ * shi ne sunan da ya bayana a kai
a hankali ya kai hannu ya dauki kiran ya kai wayar a kunne ba tare da ya ce komai ba
ya na kai wayar a kunne kuma MALIKAT INAS ta ce " Amir ka na ina , tun dazu Malik ke ta kiran layin ka amma ba ka dauka , ka manta da tafiyar ku ko ya ? ya na jiran ka don Allah yi sauri " ta na gama fadar haka ta katse kiran ba tare da ta jira amsar shi ba
ya na jin kiran ya katse ya sauko da wayar ya kali screen din nan ya ga wajen 10 miss call da Malik ya yi mishi
kashe wayar ya yi sannan ya saka ta cikin aljihun wandon shi
sannan ya ninke Rigar Inaya ya saka cikin aljihun shi , sannan ya juyo a hankali ya kale ta
ta na konce abin ta , da ga ita sai bra sai dan wandon ta , ta na barcin ta cikin konciyar hankali
a hankali ya matso da face din shi saitin ta ta murya kassa kassa ya ce " Zan yi kewar ki sosai My Cutie " ya na gama fadar haka ya kai lips din shi saman forehead din ta ya manna mata kiss sannan ya manna mata kiss saman kumatun ta dukka biyu , sannan ya yi mata saman lips
da ga haka ya kai bakin shi saitin kunen ta ya yi mata rada , ni dai ban ji abun da ya fada mata ba Gaskia
ya na gama fada ya mike tsaye ya nufi Sneakers din shi ya saka sannan ya nufi Kofar dakin ya danna button din security ya fita sannan kofar ta yi baya kadan
hannu ya sa ya ida bude ta sannan ya juya a hankali ya kali Inaya ya ce " Goodbye My Cutie "
ya na gama fadar haka ya juya ya sa kafa ya fice dakin ya janyo mata kofar
a hankali ya ke tafiya cikin corridor din kai a sunkuye ya na rike da rigar shi ya fito parlour
MALIKAT INAS , RIANNA , MALIKAT HOUDA , MALIKAT AL'UMU , TESNIM kai har shi kan shi MALIK ya na tsaye cikin parlourn kowa ya yi zugum waje guda ya na jiran fitowar AMIR
su na ganin Fitowar shi a tare su ka tsaya su na bin shi da kallo ya na rike da rigar shi
ko dago kai bai yi ba bare ya kale su ya nufi Hanyar fita parlour din
sai da ya kai bakin kofar sannan ya tsaya ya meda rigar shi sannan ya ce " za mu iya tafiya ? " ya na gama fadar haka ya sa kafa ya fice parlourn
da kallo duk su ka raka shi sai da ya fita sannan RIANNA ta nufi corridor da gudu , dan ba ta yarda da yanayin da ta gan shi , sai da zuciyar ta ta buga da ta gan shi ya fito riga a hannu ya sunkuyar da kai
ta na barin wajen Malik shi ba ya nufi hanyar Fita Parlourn cike da bacin rai , tun karfe 1 na dare ya ke faman Kiran Amir yanzu har karfe 2 ko sallama bai tsaya yi wa mutanan wajen
ya na fitowa Sai saman wasu manya manyan Motoci ma su nunfashi , kai tsaye motar da Amir ke ciki ya nufa
ya na isa guard din da ke tsaron motar ya bude kofar ya shiga
AMIR na ciki zaune ya gama bayan shi da kujerar ya daga kai sama ya lumshe idanun shi , a haka ya shiga motar ko sannu bai ce ma Amir ba
ya na shiga Guard din nan ya rufe kofar ya nufi motar su da gudu
nan take drivers sy ka tada motocin su ka bar masarautar da mugun gudu kamar za su tashi sama
bangaran RIANNA kuma ta na shiga corridor ta nufi bedroom din Inaya da gudu Zuciyar ta na duka uku uku
da karfi ta tura kofar dakin ta na fadin " Inaya ! "
cak ta tsaya bakin kofa ta na kallon Inaya
ta na konce tsakiyar bed din ta , da ga ita sai da bra da wandon ta , ga gadon duk a tirje kamar an yi dambe a sama
( 🤣✌ Ke ba ki ga komai ba nan )
wata nanauyar ajiyar zuciya RIANNA ta sauke kafin ta saki wani kyawatencen murmushi sannan ta juya ta fice dakin ta ja mata kofa
▪AMIR
sai da su ka fita da ga cikin masarautar sannan Malik ya kali Amir cike da bacin rai ya ce " me ya shige ka ne Nawfel , ka fi kowa sanin Karfe 1 za mu tafi amma duba yanzu karfe uku ban mintina , me ka je yi ne part din MALIKAT INAS ? "
a hankali Amir ya sauko da kan shi , ya kontar da shi saman cinyar Malik ba tare da ya bude idanun shi ba
nan take jikin Malik ya yi sanyi , ya san duk lokacin da Amir ya kontar da kan shi saman cinyar shi to ba lafiya ba
a hankali Malik ya daura hannun shi saman Kan Amir cikin sanyin murya ya ce " Nawfel , me ya faru ne , akwai abun da ka ke damun ka ? "
a hankali Amir ya girgiza mishi kai allamun babu komai
wani dan karamin murmushi Malik ya yi kafin ya ce " Har ka fara kewar ta ko ? "
har ya Girgiza mishi kai da farko sai ya koma ya na gyada mishi kai
kara fadada murmushin shi Malik ya yi ba kariya Diya ya yi mishi , tabass Amir ya na matsanincin son Inaya amma ya ki yarda da hakan , Dole ya san yadda zai yi yanzu dan ganin ya yarda da wannan soyayyar da ke cikin zuciyar shi tun kafin ya fara cutuwa
a hankali Malik ya sunkuyo da kan shi ya manna mishi kiss a saman forehead sannan ya ce " kar ka damu , idan jirgin mu ya sauka za ka iya kiran ta "
a hankali Amir ya bude baki ya ce " Abbi Mara ta ke yi min ciwo ji na ke kamar ta kamawa da wuta "
Shiru Malik ya yi ya na kallon shi , shi sai yanzu ya tuno yanayin da ya ga Amir ya fito da ga cikin corridor din nan , ko riga babu a jikin shi
Bushewa da dariya Malik ya yi sai yanzu ya gane abun da ya tseda Amir
sai da ya tsagaita dariyar shi sannan ya ce " Nawfel bude idanun ka "
slowly ya bude idanun shi ya na kallon sama
kallon cikin idanun shi Malik ya yi , ya ga sun yi jazir da Allamun har yanzu a hannu ya ke
yar karamar dariya Malik ya yi kafin ya ce mishi "Nawfel , ba dai ɗiyar mutane ka taba ba "
dawo da kallon shi Amir ya yi kan Malik ya na fadin " ba matata ba ce ? "
dariya sosai Malik ya yi har sai da driver din su ya dan juyo ya kale su , gwanin burgewa tun bayan bacewar Amir bai taba ganin Malik ya yi irin wannan dariyar ba , sai dai ya yi murmushi
Sai da ya tsagaita dariyar shi sannan ya ce " Ai dama ban ce ba matar ka ba ce , ni tambayar ka kawai na yi "
" Why za ka min irin wannan Tambayar , ko na yi laifi ? "
a hankali Malik ya Girgiza mishi kai ya na murmushi ya ce " ko daya , tashi mun iso " ya fada dai'dai lokacin da motocin su ka tsaya a cikin airport
▪INAYA
Misalin karfe 4 na safe ta fara kokarin tashi da ga barcin ta
a hankali ta ware idanun ta , ta na karanto adu'ar tashi da ga barci
Juya wa ta yi ta kali geffen ta amma sai ta ga babu kowa da sauri ta juya daya geffen nan ma ta ga babu kowa
da sauri ta mike zaune ta fara bin dakin da kallo ta na fadin " yaya Zayd ? "
ba ta gama rufe bakin ta ba ta jiyo karar wayar ta , ta na ringing
da sauri ta kai hannu ta dauki wayar , na kallon screen din
ta san ba wanda ke da number din ta sai Amir din ta , shi ya sa ba ta tsaya bata lokaci ba ta dauki kiran ta kai wayar a kunnen ta
ko sallama ba ta yi ba ta shiga fadin " yaya Zayd ina ka tafi ka barni ? " ta fada kamar za ta yi kuka
a daya bangaran kuma , dan lumshe idanun shi kadan Amir ya yi ya na bude su ba karamin dadi ba ya ji cikin zuciyar shi lokacin da ya ji Muryar ta
Shiru ya yi bai ce mata komai ba , sai da ya dan dauki lokaci kafin ya ce " Tashi ki je ki yi sahour ina kiran ki an jima " ya na gama fadar haka ya katse kiran ko jiran ta bai yi ba