Sashe 23
Exiled Prince Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
slowly ta sauko da wayar ta na kallon Screen din
kamar da ga sama ta jiyo Muryar RIANNA ta na fadin " tashi to mu tafi anjima ya kira ki "
a hankali Inaya ta juyo ta kali kofar dakin
RIANNA ta na tsaye ta na sakin murmushi , tun lokacin da ta dauki kiran ta ke nan tsaye
gyada mata kai Inaya ta yi a hankali kafin ta mike ta nufi RIANNA ita ta manta da babu kaya a jikin ta
da sauri RIANNA ta ce mata " ba dai a haka za ki fita ba ? "
sai a lokacin Inaya ta kali jikin ta , sai yanzu ta lura babu komai a jikin ta sai dan wandon ta da bra
da gudu ta juya ta nufi Dressing room ta shige
yar karamar dariya RIANNA ta yi ta na girgiza kan ta kafin ta juya ta fice dakin ta nufi hanyar parlour
ta na fitowa MALIKAT INAS ta ce mata " kin tashe ta ? "
gyada mata kai RIANNA ta yi ta na karasowa cikin parlourn ta na fadin " an riga ni " ta kai karshen ta na zama a kassa saman carpet
ta na zama Inaya ta fito da ga cikin corridor
nan ta tardo Su zaune har da Nesrine saman carpet ka kayan sahour nan tsakiyar su
a haka Inaya ta karaso ta zauna kusan Nesrine ta na faman murza ido da hannu guda
bari na takaice muku labarin , Haka watan Azumi duk ya share Inaya ba ta fito part din MALIKAT INAS ba , da ga Parlour sai bedroom , kullum ta na cikin daki da ga barci sai Sallat da karatun kur'ani , in dare kuma ya yi Amir ya kira ta , tai ta yi mishi zuba ya na sauraron ta , har barci ya dauke ta ba ta sani ba
ranar da a ka fara azumi MALIKAT INAS ta fitar da kayan sadaka duk yadda Amir ya fada mata hakan ta yi ko ,
MALIKAT AL'UMU ma ba baya ba
tun Ranar da Aysher da Hafsat su ka shigo masarautar ba su sake fita ba , ko wace ta na wajen kakar ta wai da sunnan sun zo wajen Amir , mutumin da ba ma ya cikin masarautar
bangaran Amir kuwa ya na sha tsokana wajen Malik , har wata yar rama ya yi duk cikin rashin Inayar shi bawan Allah har ya ban tausayi
▪AFTER ONE MONTH
kwana biyu bayan Sallar Azumi Amir da Malik su ka fara shirye shiryen dawowa Daular Saudiya , a ranar kuma wani mugun Abu ya faru da su
▪INAYA
a hankali ta fito da ga cikin corridor , ta na sanye da wata Abaya Black color mai mugun kyau , babu veil a kan ta , ta saki wannan lalawsan gashin kan shi
ta na shigowa ko Azim ya shigo parlourn ya na Sallama
da sauri ya nufi gaban MALIKAT INAS ya Zube saman guyiwowin shi , murya na kerma ya ce mata " Gaisuwa na ke ran ki shi dade , Amir na bukatar ganin ku da gagawa a fada "
kallon juna su ka yi MALIKAT INAS da RIANNA su ka yi cikin rudu MALIKAT INAS ta ce " Amir har ya dawo ? "
" eh ranki shi dade , kuma ya na bukatar ganin ku a fada yanzun nan , tare da AMIRA RIANNA "
gyada kan ta a hankali RIANNA ta yi kafin ta ce " Za ka iya tafiya , mu na nan zuwa "
ta na gama fadar haka ta ga Azim ya mike da gudu ya juya ya fice parlourn
mikewa tsaye RIANNA ta yi ta na fadin " mu je ko Ammie , Baby ki jira mu ina zuwa kin ji ko ? "
da to Inaya ta amsa mata kafin ta juya ta koma cikin corridor ta koma bedroom din ta
ta na komawa MALIKAT INAS ta mike ta bi bayan RIANNA su ka fice part din baki daya
kai tsaye babbar Fada su ka nufa
tun da su ka karaso bakin kofar Fadar , su ne jin koke² , da muryoyi su na tashi
a dubu dari RIANNA ta shiga fadar babu ko sallama
ta na shiga ko sai saman , Gawar Malik konce Tsakiyar Fadar , an rufe shi da wani Farin Tissu
ga Amir tsaye Bayan shi ya zuba mishi ido , ya na rike da hannayan shi a baya
wata irin razananiyar kara ce RIANNA ta saki ta nufi Gawar Malik , kafin ma ta karaso wajen gawar ta silale a kassa sumamiya
MALIKAT INAS kuwa ta yi sumar tsaye ta tsare gawar Malik da ido babu ko kiftawa
ga MALIKAT AL'UMU da gefe guda ita ma ta yi Zugum
TESNIM kuwa Rouksar na rungume da ita sai kuka ta ke yi
MALIKAT HOUDA , MALIKAT DJAOUDATT da MALIKAT YOUSSRA suma su na gefe guda sun yi zugum , ba me cewa komai
Su na a haka Amir ya bude baki murya a shaƙe ya ce " Azim , kun san abun da za ku yi , General ina son ganin ka ! " ya na gama fadar haka Ya daga kafa ya raba ta geffen Malik ya fice fadar ya bar su nan
ya na fita General ya mike da sauri ya bi bayan shi
su na fita Mohammed Sarkin bayi ya ce " Azim ku fara shiri mu kai shi gidan shi na karshe , Allah ya jikan shi ya yi mishi rahama , su kuma wanda su ka yi hakan Allah ya bayanar da su " ya kai karshen hawaye na zubo mishi har da sa rigar shi ya rufe fuskar shi
amma ta ciki na ciki , ba shi daya ba , duk rabin su
▪AMIR
ya na barin wajen Kai tsaye Part din shi ya nufa
ya na isa ya haye floor na uku , ya na shiga ya tsaya a parlour ya bawa kofar baya ya rike hannayan shi a baya
ya na tsaye General ya shigo , cikin girmamawa ya karaso bayan shi kadan ya tsaya ba tare da ya ce komai ba
sai da Amir ya dan dauki lokaci kafin ya ce " ina son ka fara bincike a kan abun da ya faru , ina son ka kamo ko wanene ya yi harbin nan "
dan sunkuyar da kai Amir ya yi kafin ya ce " an gama ran ka shi dade , in sha Allah bayan jana'izar Malik za mu fara bincike a kai "
gyada kan shi kawai Amir ya yi ba tare da ya ce komai ba
A hankali General ya juya har ya yi taku hudu ya tsaya ya juyo a hankali ya ce " ran ka shi dade mu je ko ? "
ba tare da ya juyo ba ya ce " Za ka iya tafiya "
tsaya wa General ya yi ya kale shi ba dan lokaci kafin ya juya ya ficewar shi
ya na barin wajen Amir ya fara takawa ya nufi corridor ya shige abun shi
a haka a ka jana'izar Malik , a ka yi mishi wanka a ka kai shi gidan shi na karshe , duk wani Na cikin masarautar idan ya rasu akwai cemetery a bayan masarautar nan a ke bisine shi , haka zalika shi ma Malik
amma abun mamaki Ko hanyar Amir bai leko ba , kowa sai dai ya halarta ban da Amir
bayan Jana'izar Malik , Duk wani wanda ke cikin Fada sai da ya nufi part din Amir dan jin dalilin da ya hana shi zuwa
Amma tun da ga floor na farko a ka tsaida su , da cewa Amir ya ce kar a bar kowa ya shigo ko da MALIKAT AL'UMU ce da kan ta
😭😭😭DAMA HAKAN YA KE GUDU , GA SHI KUMA SUN RABA SHI DA MAHAIFINSHI , DOLE YA CE BA YA SON GANIN KOWA , 😭😭 NI YANZU TAMBAYAR ITA CE WA YA YI WA MALIK WANNAN AIKIN , DUK YADDA A KA YI WANDA YA YI HAKAN YA NA SANE DA TAFIYAR SU MALIK MAKKAH , DA KUMA RANAR DAWOWAR SU , DAN DA GA GANI MUTUWAR MALIK A SHIRYE TA KE TUN KAFIN SU TAFI 😭😭✌ NI DAI NA TAFI NA YI RARRASHIN AMIR DIN MU
[21/09 à 19:00] +234 913 527 7685:
❤⚘ E X I L E D P R I N C E ⚘❤
(LOVE MEETS POWER ) 👑🔥
💔🥀 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) 💔🥀
👑❤ MALLAKIN MEERAH ❤👑
【THE ROYALTY LOVE 👑🕊💖】
Marubuciyar littafin
【TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺】
【 BOOK …………………… 2 ❤ 👑】
____________________🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊___________________
PAGE 14 ✍📚
bangaran Amir kuwa ya na shiga kai tsaye bedroom din shi ya wuce ya shiga Toilet ya yi Wanka ya yo Alwalla sannan ya fito ya wuce dressing room
jim kadan ya fito sanye da wata Jallabiya Fara kal mai mugun kyau ya sako wannan Smooth hair din na shi , yanzu tsawon shi ya fi na farko , ya zubo mishi saman shoulder har zuwa kirji , sai tashin kamshi ya ke yi
ya na fitowa kai tsaye ya nufi daddumar shi ya tada Sallat , ko da ya Kamala bai tashi da ga saman daddumar ba , sai da ya zauna ya dinga jero wa Malik aduo'i , sannan ya dauki alwashin ba zai zubar da kwalla daya ba har sai ya ga bayan wanda ya kashe mishi mahaifin shi , kuma ya san dole a cikin masarautar ya ke amma ba zai iya fadin wanene ba
▪INAYA
bayan ta koma bedroom din ta , kai tsaye ta haye bed din ta , ko minti biyu ba ta yi ba , barci ya yi gaba da ita
ba ta farka ba , sai Wajen sallar magriba , ko da ta tashi , ta shiga toilet ta yi wanka ta yi Alwalla sannan ta fito ta shiga dressing room
jim kadan ta fito sanye da wata dankareriar Abaya Fara kal mai mugun kyau , ta yi Rowling veil din ta a kai sai tashin kamshi ta ke kamar wanda ta fito da ga cikin kwalbar perfume
kamar da ga sama ta jiyo Muryar RIANNA ta na fadin " tashi to mu tafi anjima ya kira ki "
a hankali Inaya ta juyo ta kali kofar dakin
RIANNA ta na tsaye ta na sakin murmushi , tun lokacin da ta dauki kiran ta ke nan tsaye
gyada mata kai Inaya ta yi a hankali kafin ta mike ta nufi RIANNA ita ta manta da babu kaya a jikin ta
da sauri RIANNA ta ce mata " ba dai a haka za ki fita ba ? "
sai a lokacin Inaya ta kali jikin ta , sai yanzu ta lura babu komai a jikin ta sai dan wandon ta da bra
da gudu ta juya ta nufi Dressing room ta shige
yar karamar dariya RIANNA ta yi ta na girgiza kan ta kafin ta juya ta fice dakin ta nufi hanyar parlour
ta na fitowa MALIKAT INAS ta ce mata " kin tashe ta ? "
gyada mata kai RIANNA ta yi ta na karasowa cikin parlourn ta na fadin " an riga ni " ta kai karshen ta na zama a kassa saman carpet
ta na zama Inaya ta fito da ga cikin corridor
nan ta tardo Su zaune har da Nesrine saman carpet ka kayan sahour nan tsakiyar su
a haka Inaya ta karaso ta zauna kusan Nesrine ta na faman murza ido da hannu guda
bari na takaice muku labarin , Haka watan Azumi duk ya share Inaya ba ta fito part din MALIKAT INAS ba , da ga Parlour sai bedroom , kullum ta na cikin daki da ga barci sai Sallat da karatun kur'ani , in dare kuma ya yi Amir ya kira ta , tai ta yi mishi zuba ya na sauraron ta , har barci ya dauke ta ba ta sani ba
ranar da a ka fara azumi MALIKAT INAS ta fitar da kayan sadaka duk yadda Amir ya fada mata hakan ta yi ko ,
MALIKAT AL'UMU ma ba baya ba
tun Ranar da Aysher da Hafsat su ka shigo masarautar ba su sake fita ba , ko wace ta na wajen kakar ta wai da sunnan sun zo wajen Amir , mutumin da ba ma ya cikin masarautar
bangaran Amir kuwa ya na sha tsokana wajen Malik , har wata yar rama ya yi duk cikin rashin Inayar shi bawan Allah har ya ban tausayi
▪AFTER ONE MONTH
kwana biyu bayan Sallar Azumi Amir da Malik su ka fara shirye shiryen dawowa Daular Saudiya , a ranar kuma wani mugun Abu ya faru da su
▪INAYA
a hankali ta fito da ga cikin corridor , ta na sanye da wata Abaya Black color mai mugun kyau , babu veil a kan ta , ta saki wannan lalawsan gashin kan shi
ta na shigowa ko Azim ya shigo parlourn ya na Sallama
da sauri ya nufi gaban MALIKAT INAS ya Zube saman guyiwowin shi , murya na kerma ya ce mata " Gaisuwa na ke ran ki shi dade , Amir na bukatar ganin ku da gagawa a fada "
kallon juna su ka yi MALIKAT INAS da RIANNA su ka yi cikin rudu MALIKAT INAS ta ce " Amir har ya dawo ? "
" eh ranki shi dade , kuma ya na bukatar ganin ku a fada yanzun nan , tare da AMIRA RIANNA "
gyada kan ta a hankali RIANNA ta yi kafin ta ce " Za ka iya tafiya , mu na nan zuwa "
ta na gama fadar haka ta ga Azim ya mike da gudu ya juya ya fice parlourn
mikewa tsaye RIANNA ta yi ta na fadin " mu je ko Ammie , Baby ki jira mu ina zuwa kin ji ko ? "
da to Inaya ta amsa mata kafin ta juya ta koma cikin corridor ta koma bedroom din ta
ta na komawa MALIKAT INAS ta mike ta bi bayan RIANNA su ka fice part din baki daya
kai tsaye babbar Fada su ka nufa
tun da su ka karaso bakin kofar Fadar , su ne jin koke² , da muryoyi su na tashi
a dubu dari RIANNA ta shiga fadar babu ko sallama
ta na shiga ko sai saman , Gawar Malik konce Tsakiyar Fadar , an rufe shi da wani Farin Tissu
ga Amir tsaye Bayan shi ya zuba mishi ido , ya na rike da hannayan shi a baya
wata irin razananiyar kara ce RIANNA ta saki ta nufi Gawar Malik , kafin ma ta karaso wajen gawar ta silale a kassa sumamiya
MALIKAT INAS kuwa ta yi sumar tsaye ta tsare gawar Malik da ido babu ko kiftawa
ga MALIKAT AL'UMU da gefe guda ita ma ta yi Zugum
TESNIM kuwa Rouksar na rungume da ita sai kuka ta ke yi
MALIKAT HOUDA , MALIKAT DJAOUDATT da MALIKAT YOUSSRA suma su na gefe guda sun yi zugum , ba me cewa komai
Su na a haka Amir ya bude baki murya a shaƙe ya ce " Azim , kun san abun da za ku yi , General ina son ganin ka ! " ya na gama fadar haka Ya daga kafa ya raba ta geffen Malik ya fice fadar ya bar su nan
ya na fita General ya mike da sauri ya bi bayan shi
su na fita Mohammed Sarkin bayi ya ce " Azim ku fara shiri mu kai shi gidan shi na karshe , Allah ya jikan shi ya yi mishi rahama , su kuma wanda su ka yi hakan Allah ya bayanar da su " ya kai karshen hawaye na zubo mishi har da sa rigar shi ya rufe fuskar shi
amma ta ciki na ciki , ba shi daya ba , duk rabin su
▪AMIR
ya na barin wajen Kai tsaye Part din shi ya nufa
ya na isa ya haye floor na uku , ya na shiga ya tsaya a parlour ya bawa kofar baya ya rike hannayan shi a baya
ya na tsaye General ya shigo , cikin girmamawa ya karaso bayan shi kadan ya tsaya ba tare da ya ce komai ba
sai da Amir ya dan dauki lokaci kafin ya ce " ina son ka fara bincike a kan abun da ya faru , ina son ka kamo ko wanene ya yi harbin nan "
dan sunkuyar da kai Amir ya yi kafin ya ce " an gama ran ka shi dade , in sha Allah bayan jana'izar Malik za mu fara bincike a kai "
gyada kan shi kawai Amir ya yi ba tare da ya ce komai ba
A hankali General ya juya har ya yi taku hudu ya tsaya ya juyo a hankali ya ce " ran ka shi dade mu je ko ? "
ba tare da ya juyo ba ya ce " Za ka iya tafiya "
tsaya wa General ya yi ya kale shi ba dan lokaci kafin ya juya ya ficewar shi
ya na barin wajen Amir ya fara takawa ya nufi corridor ya shige abun shi
a haka a ka jana'izar Malik , a ka yi mishi wanka a ka kai shi gidan shi na karshe , duk wani Na cikin masarautar idan ya rasu akwai cemetery a bayan masarautar nan a ke bisine shi , haka zalika shi ma Malik
amma abun mamaki Ko hanyar Amir bai leko ba , kowa sai dai ya halarta ban da Amir
bayan Jana'izar Malik , Duk wani wanda ke cikin Fada sai da ya nufi part din Amir dan jin dalilin da ya hana shi zuwa
Amma tun da ga floor na farko a ka tsaida su , da cewa Amir ya ce kar a bar kowa ya shigo ko da MALIKAT AL'UMU ce da kan ta
😭😭😭DAMA HAKAN YA KE GUDU , GA SHI KUMA SUN RABA SHI DA MAHAIFINSHI , DOLE YA CE BA YA SON GANIN KOWA , 😭😭 NI YANZU TAMBAYAR ITA CE WA YA YI WA MALIK WANNAN AIKIN , DUK YADDA A KA YI WANDA YA YI HAKAN YA NA SANE DA TAFIYAR SU MALIK MAKKAH , DA KUMA RANAR DAWOWAR SU , DAN DA GA GANI MUTUWAR MALIK A SHIRYE TA KE TUN KAFIN SU TAFI 😭😭✌ NI DAI NA TAFI NA YI RARRASHIN AMIR DIN MU
[21/09 à 19:00] +234 913 527 7685:
❤⚘ E X I L E D P R I N C E ⚘❤
(LOVE MEETS POWER ) 👑🔥
💔🥀 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) 💔🥀
👑❤ MALLAKIN MEERAH ❤👑
【THE ROYALTY LOVE 👑🕊💖】
Marubuciyar littafin
【TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺】
【 BOOK …………………… 2 ❤ 👑】
____________________🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊___________________
PAGE 14 ✍📚
bangaran Amir kuwa ya na shiga kai tsaye bedroom din shi ya wuce ya shiga Toilet ya yi Wanka ya yo Alwalla sannan ya fito ya wuce dressing room
jim kadan ya fito sanye da wata Jallabiya Fara kal mai mugun kyau ya sako wannan Smooth hair din na shi , yanzu tsawon shi ya fi na farko , ya zubo mishi saman shoulder har zuwa kirji , sai tashin kamshi ya ke yi
ya na fitowa kai tsaye ya nufi daddumar shi ya tada Sallat , ko da ya Kamala bai tashi da ga saman daddumar ba , sai da ya zauna ya dinga jero wa Malik aduo'i , sannan ya dauki alwashin ba zai zubar da kwalla daya ba har sai ya ga bayan wanda ya kashe mishi mahaifin shi , kuma ya san dole a cikin masarautar ya ke amma ba zai iya fadin wanene ba
▪INAYA
bayan ta koma bedroom din ta , kai tsaye ta haye bed din ta , ko minti biyu ba ta yi ba , barci ya yi gaba da ita
ba ta farka ba , sai Wajen sallar magriba , ko da ta tashi , ta shiga toilet ta yi wanka ta yi Alwalla sannan ta fito ta shiga dressing room
jim kadan ta fito sanye da wata dankareriar Abaya Fara kal mai mugun kyau , ta yi Rowling veil din ta a kai sai tashin kamshi ta ke kamar wanda ta fito da ga cikin kwalbar perfume