Sashe 18
Exiled Prince Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
ba ta ce mishi komai ba ta juya ta sauko da kafafun ta kassa ta tashi ta nufi toilet da gudu ta shige ta medo kofar ta rufe
ta na shiga ko ta saki kuka mai cin rai har sai da ya jiyo sautin kukan
da sauri ya diro da ga saman gadon ya nufi toilet din ya tura kofar ashe ba ta sa key ba
ya na shigowa ya tardo ta zaune bakin bath ta sunkuyar da kai ta na kuka
nufar ta ya yi bai ce mata komai ba ya sa hannu ya dauke ta cak kamar baby ya juya ya bar toilet din
ta na jin ya dauke ta ta fara wuntsila kafafu ta na fadin " yaya Zayd ni ka sauke ni "
bai dire ta ko ina ba sai saman bed din ta
sannan ya juya ya nufi door ta dauka fita zai yi kafin sai ta ga ya tura kofar ya rufe ya juyo ya dawo cikin dakin ya nufi bed din
ta na ganin ya nufo ta , ta yi sauri ta mike zaune ta juya daya geffen ta na shirin sauka
kafin ma ta sauko da kafafun ta kassa ya karaso wajen bed din ya riko hannun ta da karfi ya meda ta konta
ya Haye saman gadon , ya riko hannayan duka biyu da hannu guda a saman kan ta saman ya sa dayan hannun ya ware kafafun ta ya shiga tsakiya sannan ya kawo face din shi saitin ta ta
tsuke gera ta yi ta na fadin " yaya Zayd ka sake ni , na tafi "
" yi min shiru , yaushe ki ka fara meda min magana ? " ya fada sam babu wassa a tare da shi
turo dan bakin nan nata ta yi ta kauda kai gefe dan ba ta jure kallon cikin idanun shi
a hankali ya kai bakin shi saitin kunen ta murya cen kassan makoshi ya ce mata " i'm sorry , ba zan sake ba "
ya na gama fadar haka ya ji ta sauke wata nanauyar ajiyar zuciya
slowly ya saki hannayan ta sannan ya sauka da ga saman ta , ya koma gefe ya zauna
ya na sauka ita ma ta mike zaune ta na sa hannu ta na goge face din ta ta ce " ka san ba za ka zo ba shi ne ka ce min za ka zo , tun safe na ke jiran ka , amma ka manta da ni "
" ban manta da ke ba " ya fada ya na riko hannun ta
a hankali ta ta fada jikin shi ta rungume shi ta na fadin " ni na ma yi fushi da kai "
zagayo da hannayan shi ya yi a bayan ta ya rungume ta shi ma sannan ya ce mata " Shikenan sake ni tun da kin yi fushi , ni ma na yi fushi "
yar karamar dariya ta yi ba tare da ta ce komai ba ta lumshe idanun ta
a hankali ya yi geffen damar shi ya konta da ita a jikin shi , a hankali ya fara shafa bayan ta ya lumshe idanun shi , shi ma
nan take kamar da wassa barci ya dauke su a tare a haka su na manne da juna
▪AFTER SOME HOURS
sannu sannu har sai da su ka share wajen good two hours su na barci a haka
a hankali Amir ya bude idanun shi ya na karanto kalmar shahada
ya na bude idanun shi su ka sauka kan Inaya da ke ta faman barcin ta cikin konciyar hankali
a hankali ya zame hannayan shi , ya mike zaune a hankali ya kai hannu ya dauki Sneakers din shi ya saka , sannan ya mike tsaye ya dan juya ya kale ta na dan lokaci kafin ya juya ya fara takawa ya fice dakin , ya na fitowa parlour ya ga babu kowa
bai tsaya neman su ba ya sa kafa ya fice part din
har ya nufi building din su , wata zuciyar ta ce mishi ya tafi wajen MALIKAT AL'UMU
a haka ko ya juya ya nufi part din MALIKAT AL'UMU
bakin shi dauke da sallama cen kassan makoshi ya shigo part din
a tare Rouksar da Tesnim su ka kai kallon su wajen kofar su na amsa mishi sallamar
wani kyawatencen murmushi Rouksar ta saki , ta na shirin yi mishi magana ya riga ta cewa " Tesnim where is mom ? " ya fada ya na kallon Tesnim
" ta na wajen Mamie " ta ba shi amsa
gyada kan shi ya yi a hankali kafin ya juya ya fara takawa
da sauri Rouksar ta mike ta bi bayan shi
Tesnim na kallon ta amma ba ta ce mata komai ba har sai da ta fice
❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤
(LOVE MEETS POWER ) 👑🔥
💔🥀 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) 💔🥀
👑❤ MALLAKIN MEERAH ❤👑
【THE ROYALTY LOVE 👑🕊💖】
Marubuciyar littafin
【TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺】
【 BOOK …………………… 2 ❤ 👑】
____________________🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊___________________
PAGE 11 ✍📚
ya na tsaka da tafiyar kawai ya jiyo Muryar Rouksar a bayan shi ta na fadin " Amir ! Amir ! "
ko juyo wa bai yi ba bare ya amsa ta , har yanzu bai manta abun da ta yi wa Inaya ba , ita ba ta san da ya ga komai ba
da sauri ta sha gaban shi ta tare mishi hanya ta na fadin " Amir tun dazu fa na ke biye da kai , ka na ji na ka kyale ni "
kallon ta ya yi na dan lokaci kafin ya ce " ban hanya na wuce " ya fada dan ya fi karfin ya raba ta geffen ta dan ya wuce
kashe mishi murya ta yi ta na cewa " Akhie ni fa kawai gaishe ka na taho yi , ba na samun damar ganin ka , kuma Tesnim ta ce min za ku yi tafiya ko ban kwana ba mu yi ba " ta kai karshen ta na marairaice murya
a hankali ya lumshe idanun shi ya na furza iska da ga bakin shi kafin ya bude idanun shi slowly ya kale ta ya ce " okay ! yanzu zan je na yi sallat , zuwa yamma ki same ni a garden "
dan zaro idanu ta yi ta na washe baki ta ce " Da gaske ? "
gyada mata kai ya yi kafin ya ce " eh , zan iya wucewa yanzu "
da sauri ta koma gefe ta ba shi hanya
" thanks " ya fada cen kassan makoshi kafin ya fara takawa ya bar ta nan tsaye
tsaya wa ta yi ta na bin shi da kallo har dai ya bacewa ganin ta sannan ta saki wani makirin murmushi ta juya ita ma ta koma part din MALIKAT AL'UMU
Shi kuma Amir kai tsaye Part din su ya nufa , bai tsaya ko ina ba sai a floor na uku
ya na shigowa parlour ya tardo Diya zaune tare Malik su na hirar su kamar abokan juna
Malik na ganin shi ya ce " Amir ina ka shiga kuma ban gan ka a mosque ba yau ? "
ko sannu Amir bai ce mishi ba ya nufi corridor ya shige Bedroom din shi
ya na shiga Diya ya bushe da dariya ya na fadin " ran ka shi dade , ai ba zai iya fada muku ba , amma ni na san da ga wajen babyn shi ya ke "
dan tabe baki Malik ya yi ya na fadin " tooooo , abun haka ne ? amma ka ga dan rainin sens ya ke ce min wai shi ba ya son ta "
" Ran ka shi dade wlh ba gaskiya ba ne , Tun lokacin da ya sauke ido saman yarinyar nan ya kamu da son ta tsawon shekara shidda biyar yanzu , ka san yadda Izza ta ke bare ta hadu da Mulki..... " da sauri Diya ya rufe bakin shi ya na dan zaro idanu ya ma manta da wa ya ke magana
yar karamar dariya Malik ya yi kafin ya ce " When LOVE MEETS POWER , ba za ka ji da sauki ba "
ya na kai karshen ya na sakin wani cool murmushi dan abun ya tuno mishi tarihin soyayyar shi da MALIKAT INAS , shi ma da farko haka ta dinga yi mishi irin wannan jan aji , ita ga ta daughter din Malik guda
ya yi nisa cikin tunanin shi ya jiyo Muryar Diya ya na fadin " har yanzu ya kassa yarda da abun da ke cikin zuciyar shi , amma so dai Amir ya na mutuwar son yarinyar nan , izza ce ta yi mishi yawa ba zai iya bude baki ya ce ya na son ta "
" kenan jira ya ke ta ce ta son shi ? "
a hankali Diya ya girgiza mishi kai ya na murmushi ya ce " ta jima da ta fada mishi wannan kalmar ta so , amma bai karba "
cikin nitsuwa Malik ya katse shi da cewa " nan gaba kadan zai karba , tun da har ya karbe ta a matsayin matar shi ta sunna , kuma ya na son ta cikin zuciyar shi , nan gaba kadan zai bude baki ya furta mata wannan kalmar "
" in sha Allah ran ka shi dade , nan gaba kadan za ka fara ganin jikokin ka "
yar karamar dariya Malik ya yi kafin ya ce " haba Diya ina wannan babyn za ta iya daukar Amir , ai shi ya san dalilin da ya sa bai karbi soyayyar ta ba , ba dan ba ya son ta sai dan ya san kan shi , ya san halin kan shi in dai ta wannan fanin ne , ba karamin jarabbabe ba ne , na san haduwa guda za su yi , ku tafi jinyar watanni "
dariya sosai Malik da Diya su ka yi a tare , kai gulma dadi 🤣🤣
hayala yau dai Malik da Diya sai da su ka bude wa Amir na shi zaman
ta na shiga ko ta saki kuka mai cin rai har sai da ya jiyo sautin kukan
da sauri ya diro da ga saman gadon ya nufi toilet din ya tura kofar ashe ba ta sa key ba
ya na shigowa ya tardo ta zaune bakin bath ta sunkuyar da kai ta na kuka
nufar ta ya yi bai ce mata komai ba ya sa hannu ya dauke ta cak kamar baby ya juya ya bar toilet din
ta na jin ya dauke ta ta fara wuntsila kafafu ta na fadin " yaya Zayd ni ka sauke ni "
bai dire ta ko ina ba sai saman bed din ta
sannan ya juya ya nufi door ta dauka fita zai yi kafin sai ta ga ya tura kofar ya rufe ya juyo ya dawo cikin dakin ya nufi bed din
ta na ganin ya nufo ta , ta yi sauri ta mike zaune ta juya daya geffen ta na shirin sauka
kafin ma ta sauko da kafafun ta kassa ya karaso wajen bed din ya riko hannun ta da karfi ya meda ta konta
ya Haye saman gadon , ya riko hannayan duka biyu da hannu guda a saman kan ta saman ya sa dayan hannun ya ware kafafun ta ya shiga tsakiya sannan ya kawo face din shi saitin ta ta
tsuke gera ta yi ta na fadin " yaya Zayd ka sake ni , na tafi "
" yi min shiru , yaushe ki ka fara meda min magana ? " ya fada sam babu wassa a tare da shi
turo dan bakin nan nata ta yi ta kauda kai gefe dan ba ta jure kallon cikin idanun shi
a hankali ya kai bakin shi saitin kunen ta murya cen kassan makoshi ya ce mata " i'm sorry , ba zan sake ba "
ya na gama fadar haka ya ji ta sauke wata nanauyar ajiyar zuciya
slowly ya saki hannayan ta sannan ya sauka da ga saman ta , ya koma gefe ya zauna
ya na sauka ita ma ta mike zaune ta na sa hannu ta na goge face din ta ta ce " ka san ba za ka zo ba shi ne ka ce min za ka zo , tun safe na ke jiran ka , amma ka manta da ni "
" ban manta da ke ba " ya fada ya na riko hannun ta
a hankali ta ta fada jikin shi ta rungume shi ta na fadin " ni na ma yi fushi da kai "
zagayo da hannayan shi ya yi a bayan ta ya rungume ta shi ma sannan ya ce mata " Shikenan sake ni tun da kin yi fushi , ni ma na yi fushi "
yar karamar dariya ta yi ba tare da ta ce komai ba ta lumshe idanun ta
a hankali ya yi geffen damar shi ya konta da ita a jikin shi , a hankali ya fara shafa bayan ta ya lumshe idanun shi , shi ma
nan take kamar da wassa barci ya dauke su a tare a haka su na manne da juna
▪AFTER SOME HOURS
sannu sannu har sai da su ka share wajen good two hours su na barci a haka
a hankali Amir ya bude idanun shi ya na karanto kalmar shahada
ya na bude idanun shi su ka sauka kan Inaya da ke ta faman barcin ta cikin konciyar hankali
a hankali ya zame hannayan shi , ya mike zaune a hankali ya kai hannu ya dauki Sneakers din shi ya saka , sannan ya mike tsaye ya dan juya ya kale ta na dan lokaci kafin ya juya ya fara takawa ya fice dakin , ya na fitowa parlour ya ga babu kowa
bai tsaya neman su ba ya sa kafa ya fice part din
har ya nufi building din su , wata zuciyar ta ce mishi ya tafi wajen MALIKAT AL'UMU
a haka ko ya juya ya nufi part din MALIKAT AL'UMU
bakin shi dauke da sallama cen kassan makoshi ya shigo part din
a tare Rouksar da Tesnim su ka kai kallon su wajen kofar su na amsa mishi sallamar
wani kyawatencen murmushi Rouksar ta saki , ta na shirin yi mishi magana ya riga ta cewa " Tesnim where is mom ? " ya fada ya na kallon Tesnim
" ta na wajen Mamie " ta ba shi amsa
gyada kan shi ya yi a hankali kafin ya juya ya fara takawa
da sauri Rouksar ta mike ta bi bayan shi
Tesnim na kallon ta amma ba ta ce mata komai ba har sai da ta fice
❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤
(LOVE MEETS POWER ) 👑🔥
💔🥀 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) 💔🥀
👑❤ MALLAKIN MEERAH ❤👑
【THE ROYALTY LOVE 👑🕊💖】
Marubuciyar littafin
【TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺】
【 BOOK …………………… 2 ❤ 👑】
____________________🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊___________________
PAGE 11 ✍📚
ya na tsaka da tafiyar kawai ya jiyo Muryar Rouksar a bayan shi ta na fadin " Amir ! Amir ! "
ko juyo wa bai yi ba bare ya amsa ta , har yanzu bai manta abun da ta yi wa Inaya ba , ita ba ta san da ya ga komai ba
da sauri ta sha gaban shi ta tare mishi hanya ta na fadin " Amir tun dazu fa na ke biye da kai , ka na ji na ka kyale ni "
kallon ta ya yi na dan lokaci kafin ya ce " ban hanya na wuce " ya fada dan ya fi karfin ya raba ta geffen ta dan ya wuce
kashe mishi murya ta yi ta na cewa " Akhie ni fa kawai gaishe ka na taho yi , ba na samun damar ganin ka , kuma Tesnim ta ce min za ku yi tafiya ko ban kwana ba mu yi ba " ta kai karshen ta na marairaice murya
a hankali ya lumshe idanun shi ya na furza iska da ga bakin shi kafin ya bude idanun shi slowly ya kale ta ya ce " okay ! yanzu zan je na yi sallat , zuwa yamma ki same ni a garden "
dan zaro idanu ta yi ta na washe baki ta ce " Da gaske ? "
gyada mata kai ya yi kafin ya ce " eh , zan iya wucewa yanzu "
da sauri ta koma gefe ta ba shi hanya
" thanks " ya fada cen kassan makoshi kafin ya fara takawa ya bar ta nan tsaye
tsaya wa ta yi ta na bin shi da kallo har dai ya bacewa ganin ta sannan ta saki wani makirin murmushi ta juya ita ma ta koma part din MALIKAT AL'UMU
Shi kuma Amir kai tsaye Part din su ya nufa , bai tsaya ko ina ba sai a floor na uku
ya na shigowa parlour ya tardo Diya zaune tare Malik su na hirar su kamar abokan juna
Malik na ganin shi ya ce " Amir ina ka shiga kuma ban gan ka a mosque ba yau ? "
ko sannu Amir bai ce mishi ba ya nufi corridor ya shige Bedroom din shi
ya na shiga Diya ya bushe da dariya ya na fadin " ran ka shi dade , ai ba zai iya fada muku ba , amma ni na san da ga wajen babyn shi ya ke "
dan tabe baki Malik ya yi ya na fadin " tooooo , abun haka ne ? amma ka ga dan rainin sens ya ke ce min wai shi ba ya son ta "
" Ran ka shi dade wlh ba gaskiya ba ne , Tun lokacin da ya sauke ido saman yarinyar nan ya kamu da son ta tsawon shekara shidda biyar yanzu , ka san yadda Izza ta ke bare ta hadu da Mulki..... " da sauri Diya ya rufe bakin shi ya na dan zaro idanu ya ma manta da wa ya ke magana
yar karamar dariya Malik ya yi kafin ya ce " When LOVE MEETS POWER , ba za ka ji da sauki ba "
ya na kai karshen ya na sakin wani cool murmushi dan abun ya tuno mishi tarihin soyayyar shi da MALIKAT INAS , shi ma da farko haka ta dinga yi mishi irin wannan jan aji , ita ga ta daughter din Malik guda
ya yi nisa cikin tunanin shi ya jiyo Muryar Diya ya na fadin " har yanzu ya kassa yarda da abun da ke cikin zuciyar shi , amma so dai Amir ya na mutuwar son yarinyar nan , izza ce ta yi mishi yawa ba zai iya bude baki ya ce ya na son ta "
" kenan jira ya ke ta ce ta son shi ? "
a hankali Diya ya girgiza mishi kai ya na murmushi ya ce " ta jima da ta fada mishi wannan kalmar ta so , amma bai karba "
cikin nitsuwa Malik ya katse shi da cewa " nan gaba kadan zai karba , tun da har ya karbe ta a matsayin matar shi ta sunna , kuma ya na son ta cikin zuciyar shi , nan gaba kadan zai bude baki ya furta mata wannan kalmar "
" in sha Allah ran ka shi dade , nan gaba kadan za ka fara ganin jikokin ka "
yar karamar dariya Malik ya yi kafin ya ce " haba Diya ina wannan babyn za ta iya daukar Amir , ai shi ya san dalilin da ya sa bai karbi soyayyar ta ba , ba dan ba ya son ta sai dan ya san kan shi , ya san halin kan shi in dai ta wannan fanin ne , ba karamin jarabbabe ba ne , na san haduwa guda za su yi , ku tafi jinyar watanni "
dariya sosai Malik da Diya su ka yi a tare , kai gulma dadi 🤣🤣
hayala yau dai Malik da Diya sai da su ka bude wa Amir na shi zaman