Sashe 10
Exiled Prince Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Shi kuma AMIR ya nufi Building din shi , kai tsaye hawa na uku ya nufa ya koma bedroom din shi , ya na shiga ya wuce toilet dan ya yi wanka
After some minutes ya fito sanye da bathrobe , ya wuce dressing room
Jim kadan ya fito sanye da trouser Navy blue , da Shirt white color , ya daura wata alkyaba fara kal da ga sama , duk da bai da gashi dayawa a yanzu sai da ya sa wata yar pin ya daure shi a baya sannan ya daura hular Alkyabar shi , sai tashin fitinannan kamshi yake yi
A haka ya sa kafa ya fito bedroom din , kai tsaye part din ya fice baki daya
Duk inda ya wuce sai ma su tsaro sun zube saman guyiwowin su , su na gaishe da shi
Bai bi ta kan gaisuwar su ba ya nufi wani tanpasheshen garden
Cike ya ke da ciyayi da flowers , sai wata yar hanya da za ta sada ka da wata katuwar runfa dauke da wasu lamusasun sofas farare kal guda hudu uku two seaters , daya kuma three seaters , geffen kowa ce sofa akwai wata yar karamar table ta glass , da ga tsakiyar su kuma an shinfida wani kyakyawan carpet Fari kal mai ratsin ruwan gold gwanin burgewa
Duk wajen zagaye ya ke da dogarai , da guards rike da gun
A haka ya karaso kassan runfar inda ya tardo MALIKAT AL'UMU zaune saman sofa three seaters , ga yar karamar table gaban ta dauke da wani tray shake da fruits
A hankali ya motsa lips din shi ya na sallama , wadda shi kadai ya ji kayan shi
Sannan ya nufi sofa two seaters ya zauna ya na fadin " Good morning momy "
Daga mishi hannu ta yi ta na matse fuska ta ce " na yi fushi da kai "
Cikin sanyin murya ya ce mata " Momy me kuma na yi ? "
Hararrar wassa ta yi mishi kafin ta ce " where is My morning Hug ? "
Maganar ta ta , ta so ta ba shi dariya ma amma sai ya danne kayan shi ya tasso a hankali ya koma geffen ta zauna sannan ya rungume ta
Wani kyawatencen murmushi ta saki kafin ta ce " Na yi kewar sosai ka sani ko ? "
Ya na shirin dagowa da jikin ta , kawai ya ji an fado mishi a baya
Ko bai duba ba ya san ko wanene hakan ya sa shi cewa " tashi kar ki karaya min baya "
A hankali ta tashi ta na yar karamar dariya ta ce " ina kwana Akhie "
Raba jikin shi ya yi da na MALIKAT AL'UMU kafin ya tashi ya koma saman sofar da ya taso
" Akhie wai su wanene yaran nan da ka taho da su ? " TESNIM ta tambayeshi ta na gyara zaman ta saman sofar
Koma wa ya yi ya jingina bayan shi a jikin forehead din sofar ya daura kafa daya sama daya ya kale ta sannan ya ce " saman kan ki su ke ne ? "
Ta na shirin magana Diya ya shiga wajen ya na sallama Abdoul na tare da shi
Da sauri TESNIM ta mike tsaye ta na yar kara ta nufi wata yar budurwa da ke tsaye bayan Diya ta rungume ta ta na fadin " oyoyo , Rouksar , why ba ki fada min ba za ki zo "
Yarinyar da ta kira da Rouksar fara ce kal a shekaru za ta kai 22 haka , ta na da kyau dai'dai gorgaudo , ta so ta yi kama da Diya , amma fa kama ta jini da ga gani ka san kanwar shi ce
Rungume TESNIM ta yi ita ma ta na fadin " ni ma ban shirya tahowar ba , na ga Akhie ne zai tahowa shi ne na biyo shi dan na gan ki na yi kewar ki sosai my TESNIM "
Da ga haka su ka raba jikin su Rouksar ta nufi MALIKAT AL'UMU ta rungume ta ta na fadin " Barka da wannan lokaci Momy "
Dan bubuga bayan ta MALIKAT AL'UMU ta yi kafin su raba jikin su ta koma geffen ta ta zauna , TESNIM ita ma ta koma geffen ta ta zauna
Diya da Abdoul kuma su ka nufi dayar sofa two seaters su ka zauna
Abdoul dai tun da ya zo ya ke karewa AMIR kallo duk sai ya ga lokaci guda ya sauya mishi
Da haoussa Diya ya yi wa AMIR magana ya ce " AMIR ina ????? " ya kai karshen ya na daga mishi gera guda
A hankali AMIR ya juya kan shi ya kali TESNIM ya ce mata " TESNIM je ki kira min yaran nan "
Tsuke fuska ta yi ta na kauda kai gefe wai ita ba za ta je ba
" Idan ki ka bari na maimaita abun da na ce , jikin ki zai fada miki " ya fada cike da izza
Da sauri ta mike tsaye ta na dan gunguni ta fara takawa ta bar wajen ta na tafe ta na kunbura fuska wai ita ta ji haushi
Ta na barin wajen Rouksar ta saki wani kyawatencen murmushi ta na kallon AMIR ta ce " AMIR ba ka ganin ba ne tun dazu ka kyale ni "
" ke Rouksar ban son shirme AMIR din ne ki ke jira ya fara gaishe ki " Diya ya fada cikin tsare gida
Dan sunkuyar da kai ta yi ta na fadin " ka yi hakuri Akhie , ina kwana " ta fada cikin girmamawa
Gyada mata kai kawai ya yi ba tare da ya ce mata komai ba
Da ga haka ba wanda ya sake cewa komai har sai da TESNIM ta dawo tare da Inaya da Nesrine su ka shigo cikin runfar su na sallama
Da sauri Inaya da Nesrine su ka nufi Abdoul su ka rungume shi su na yar dariya
Rungume su shi ma ya yi ya na fadin " my sisters , da fatan na same ku lafya ? "
Inaya ce ta riga Nesrine cewa " Lafya lau yaya Abdoul , ina ka tafi ka bar mu jiya tun bayan fitowar mu jirgi ban gan ka ba " ta kai karshen ta na raba jikin ta da na shi ta koma saman sofar da AMIR ke zaune ta zauna geffen shi
Ita kuma Nesrine ta zauna kassa saman carpet geffen shi
A tare TESNIM da Rouksar su ka zaro idanu su na kallon Inaya ta na zaune saman sofar da AMIR ke zaune kuma bai ce mata komai ba , ko ita TESNIM yanzu in a ka ce mata ta yi hakan ba za ta iya ba
Ita dai MALIKAT AL'UMU ko a jikin ta sai ma tashi da ta yi ta bar wajen ta nufi part din ta
Ta na barin wajen AMIR ya juyo da kan shi ya kali Inaya kassa kassa ya ce mata " kun yi breakfast ? "
Juyowa ta yi ta kaleshi ita ma ta na murmushi ta gyada mishi kai
" za ki sha fruits " ya tambaye ta
Yar karamar dariya ta yi kafin ta ce " no ni na koshi , sai dai in so ka ke ciki na fashe " ta fada cikin shagwaba
Girgiza mata kai ya yi kafin ya kali Nesrine ya ce mata " Nesrine ina son yin magana da ke " ya kai karshen ya na mikewa ya fara takawa ya fice runfar
Da sauri Nesrine ta tashi ta bi bayan shi
Su na barin wajen Rouksar ta kali Inaya sama da kassa kafin ta kali Diya ta ce " Akhie su wanene wannan ?" Ta kai karshen ta yi wa Inaya kallon kaskanci
Nuna ta da yan yatsa Diya ya yi kafin ya ce " saurare ni da kyau Rouksar na san abun da ya kawo ki masarautar nan , tun wuri ki sauke idanun ki da ga saman yarinyar nan , wlh ko gashin ta ki ka taba AMIR zai iya kashe ki , kuma ba abun da zai faru "
Da sauri TESNIM ta katse shi da cewa " Dalilin mi Akhie zai kashe ta saboda wannan dan babyn ? " ta kai karshen ta na nuna Inaya da dan yatsa
Yar karamar dariya Diya ya yi kafin ya ce " bari in ya dawo sai ki tambaye shi ai kun fi kusa "
Duk maganar nan da su ke yi a kunnen Abdoul dan shi ya na jin larabci ba kamar Inaya ba , abun da bai sani ba ita ma ta na jin larabcin amma sama sama , duk maganar nan da su ka yi ta dan gane rabin ta amma sai ta nuna kamar ba ta ji su ba , sai da ta bari sun Kamala sannan ta tashi ta dauki Apple guda da ke saman table din gaban sofar su TESNIM sannan ta koma ta zauna ta na cin Apple din ta
[16/09 à 09:57] M.N.M:
❤⚘ E X I L E D P R I N C E ⚘❤
(LOVE MEETS POWER ) 👑🔥
( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny )
⚘🕊 MALLAKIN MEERAH 🕊⚘
【 THE ROYALTY LOVE ✌👑🌹】
Marubuciyar littafin :【 TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺 】
YOU CAN FOLLOW MY WHATSAPP CHANEL
👇👇👇👇👇👇👇👇
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
BOOK .............. 2 🌹👑
________________🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊________________
PAGE ……………………6 ❤🔥
Bangaran AMIR kuma , a tare su ka baro wajen shi da Nesrine su ka sauka da ga saman Hanyar ya shiga cikin ciyayin sannan ya tsaya ya rike hannayan shi a baya ita kuma ta na tsaye geffen shi
Sai da ya dan dauki lokaci kafin ya ce mata " kin san dalilin da ya sa na kira ki ?"
Girgiza mishi kai ta yi ta na fadin " a'a yaya Zayd "
A hankali ya dan lumshe idanun shi ya bude kafin ya dan juyo da kan shi ya kale ta ya ce " da farko ki daina kira na da yaya Zayd , ki kira ni da Akhie ko kuma AMIR "
Da to ta amsa mishi
After some minutes ya fito sanye da bathrobe , ya wuce dressing room
Jim kadan ya fito sanye da trouser Navy blue , da Shirt white color , ya daura wata alkyaba fara kal da ga sama , duk da bai da gashi dayawa a yanzu sai da ya sa wata yar pin ya daure shi a baya sannan ya daura hular Alkyabar shi , sai tashin fitinannan kamshi yake yi
A haka ya sa kafa ya fito bedroom din , kai tsaye part din ya fice baki daya
Duk inda ya wuce sai ma su tsaro sun zube saman guyiwowin su , su na gaishe da shi
Bai bi ta kan gaisuwar su ba ya nufi wani tanpasheshen garden
Cike ya ke da ciyayi da flowers , sai wata yar hanya da za ta sada ka da wata katuwar runfa dauke da wasu lamusasun sofas farare kal guda hudu uku two seaters , daya kuma three seaters , geffen kowa ce sofa akwai wata yar karamar table ta glass , da ga tsakiyar su kuma an shinfida wani kyakyawan carpet Fari kal mai ratsin ruwan gold gwanin burgewa
Duk wajen zagaye ya ke da dogarai , da guards rike da gun
A haka ya karaso kassan runfar inda ya tardo MALIKAT AL'UMU zaune saman sofa three seaters , ga yar karamar table gaban ta dauke da wani tray shake da fruits
A hankali ya motsa lips din shi ya na sallama , wadda shi kadai ya ji kayan shi
Sannan ya nufi sofa two seaters ya zauna ya na fadin " Good morning momy "
Daga mishi hannu ta yi ta na matse fuska ta ce " na yi fushi da kai "
Cikin sanyin murya ya ce mata " Momy me kuma na yi ? "
Hararrar wassa ta yi mishi kafin ta ce " where is My morning Hug ? "
Maganar ta ta , ta so ta ba shi dariya ma amma sai ya danne kayan shi ya tasso a hankali ya koma geffen ta zauna sannan ya rungume ta
Wani kyawatencen murmushi ta saki kafin ta ce " Na yi kewar sosai ka sani ko ? "
Ya na shirin dagowa da jikin ta , kawai ya ji an fado mishi a baya
Ko bai duba ba ya san ko wanene hakan ya sa shi cewa " tashi kar ki karaya min baya "
A hankali ta tashi ta na yar karamar dariya ta ce " ina kwana Akhie "
Raba jikin shi ya yi da na MALIKAT AL'UMU kafin ya tashi ya koma saman sofar da ya taso
" Akhie wai su wanene yaran nan da ka taho da su ? " TESNIM ta tambayeshi ta na gyara zaman ta saman sofar
Koma wa ya yi ya jingina bayan shi a jikin forehead din sofar ya daura kafa daya sama daya ya kale ta sannan ya ce " saman kan ki su ke ne ? "
Ta na shirin magana Diya ya shiga wajen ya na sallama Abdoul na tare da shi
Da sauri TESNIM ta mike tsaye ta na yar kara ta nufi wata yar budurwa da ke tsaye bayan Diya ta rungume ta ta na fadin " oyoyo , Rouksar , why ba ki fada min ba za ki zo "
Yarinyar da ta kira da Rouksar fara ce kal a shekaru za ta kai 22 haka , ta na da kyau dai'dai gorgaudo , ta so ta yi kama da Diya , amma fa kama ta jini da ga gani ka san kanwar shi ce
Rungume TESNIM ta yi ita ma ta na fadin " ni ma ban shirya tahowar ba , na ga Akhie ne zai tahowa shi ne na biyo shi dan na gan ki na yi kewar ki sosai my TESNIM "
Da ga haka su ka raba jikin su Rouksar ta nufi MALIKAT AL'UMU ta rungume ta ta na fadin " Barka da wannan lokaci Momy "
Dan bubuga bayan ta MALIKAT AL'UMU ta yi kafin su raba jikin su ta koma geffen ta ta zauna , TESNIM ita ma ta koma geffen ta ta zauna
Diya da Abdoul kuma su ka nufi dayar sofa two seaters su ka zauna
Abdoul dai tun da ya zo ya ke karewa AMIR kallo duk sai ya ga lokaci guda ya sauya mishi
Da haoussa Diya ya yi wa AMIR magana ya ce " AMIR ina ????? " ya kai karshen ya na daga mishi gera guda
A hankali AMIR ya juya kan shi ya kali TESNIM ya ce mata " TESNIM je ki kira min yaran nan "
Tsuke fuska ta yi ta na kauda kai gefe wai ita ba za ta je ba
" Idan ki ka bari na maimaita abun da na ce , jikin ki zai fada miki " ya fada cike da izza
Da sauri ta mike tsaye ta na dan gunguni ta fara takawa ta bar wajen ta na tafe ta na kunbura fuska wai ita ta ji haushi
Ta na barin wajen Rouksar ta saki wani kyawatencen murmushi ta na kallon AMIR ta ce " AMIR ba ka ganin ba ne tun dazu ka kyale ni "
" ke Rouksar ban son shirme AMIR din ne ki ke jira ya fara gaishe ki " Diya ya fada cikin tsare gida
Dan sunkuyar da kai ta yi ta na fadin " ka yi hakuri Akhie , ina kwana " ta fada cikin girmamawa
Gyada mata kai kawai ya yi ba tare da ya ce mata komai ba
Da ga haka ba wanda ya sake cewa komai har sai da TESNIM ta dawo tare da Inaya da Nesrine su ka shigo cikin runfar su na sallama
Da sauri Inaya da Nesrine su ka nufi Abdoul su ka rungume shi su na yar dariya
Rungume su shi ma ya yi ya na fadin " my sisters , da fatan na same ku lafya ? "
Inaya ce ta riga Nesrine cewa " Lafya lau yaya Abdoul , ina ka tafi ka bar mu jiya tun bayan fitowar mu jirgi ban gan ka ba " ta kai karshen ta na raba jikin ta da na shi ta koma saman sofar da AMIR ke zaune ta zauna geffen shi
Ita kuma Nesrine ta zauna kassa saman carpet geffen shi
A tare TESNIM da Rouksar su ka zaro idanu su na kallon Inaya ta na zaune saman sofar da AMIR ke zaune kuma bai ce mata komai ba , ko ita TESNIM yanzu in a ka ce mata ta yi hakan ba za ta iya ba
Ita dai MALIKAT AL'UMU ko a jikin ta sai ma tashi da ta yi ta bar wajen ta nufi part din ta
Ta na barin wajen AMIR ya juyo da kan shi ya kali Inaya kassa kassa ya ce mata " kun yi breakfast ? "
Juyowa ta yi ta kaleshi ita ma ta na murmushi ta gyada mishi kai
" za ki sha fruits " ya tambaye ta
Yar karamar dariya ta yi kafin ta ce " no ni na koshi , sai dai in so ka ke ciki na fashe " ta fada cikin shagwaba
Girgiza mata kai ya yi kafin ya kali Nesrine ya ce mata " Nesrine ina son yin magana da ke " ya kai karshen ya na mikewa ya fara takawa ya fice runfar
Da sauri Nesrine ta tashi ta bi bayan shi
Su na barin wajen Rouksar ta kali Inaya sama da kassa kafin ta kali Diya ta ce " Akhie su wanene wannan ?" Ta kai karshen ta yi wa Inaya kallon kaskanci
Nuna ta da yan yatsa Diya ya yi kafin ya ce " saurare ni da kyau Rouksar na san abun da ya kawo ki masarautar nan , tun wuri ki sauke idanun ki da ga saman yarinyar nan , wlh ko gashin ta ki ka taba AMIR zai iya kashe ki , kuma ba abun da zai faru "
Da sauri TESNIM ta katse shi da cewa " Dalilin mi Akhie zai kashe ta saboda wannan dan babyn ? " ta kai karshen ta na nuna Inaya da dan yatsa
Yar karamar dariya Diya ya yi kafin ya ce " bari in ya dawo sai ki tambaye shi ai kun fi kusa "
Duk maganar nan da su ke yi a kunnen Abdoul dan shi ya na jin larabci ba kamar Inaya ba , abun da bai sani ba ita ma ta na jin larabcin amma sama sama , duk maganar nan da su ka yi ta dan gane rabin ta amma sai ta nuna kamar ba ta ji su ba , sai da ta bari sun Kamala sannan ta tashi ta dauki Apple guda da ke saman table din gaban sofar su TESNIM sannan ta koma ta zauna ta na cin Apple din ta
[16/09 à 09:57] M.N.M:
❤⚘ E X I L E D P R I N C E ⚘❤
(LOVE MEETS POWER ) 👑🔥
( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny )
⚘🕊 MALLAKIN MEERAH 🕊⚘
【 THE ROYALTY LOVE ✌👑🌹】
Marubuciyar littafin :【 TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺 】
YOU CAN FOLLOW MY WHATSAPP CHANEL
👇👇👇👇👇👇👇👇
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
BOOK .............. 2 🌹👑
________________🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊________________
PAGE ……………………6 ❤🔥
Bangaran AMIR kuma , a tare su ka baro wajen shi da Nesrine su ka sauka da ga saman Hanyar ya shiga cikin ciyayin sannan ya tsaya ya rike hannayan shi a baya ita kuma ta na tsaye geffen shi
Sai da ya dan dauki lokaci kafin ya ce mata " kin san dalilin da ya sa na kira ki ?"
Girgiza mishi kai ta yi ta na fadin " a'a yaya Zayd "
A hankali ya dan lumshe idanun shi ya bude kafin ya dan juyo da kan shi ya kale ta ya ce " da farko ki daina kira na da yaya Zayd , ki kira ni da Akhie ko kuma AMIR "
Da to ta amsa mishi