Sashe 48
Doctor Eesha Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Essha ta sukunyar da Kai tarasa Mai zatace. She feel guilty ita batason dansu gashi suna nuna Mata so" wayyo Allah na na yanzanyi" ta furta a hankali.
Ammi ta rike hannu ta suka Soma tafiya zuwa ciki palace din, kafi sukai Ammi taja ta tsaya taji Kamar ana biyedasu tana waigawa taga Aliyu ne taja tsaki tace" Wai Mai kake jira baka wuceba?
Aliyu ya susa Kai yace" uhum uhm Ammi ni tare zamu shiga"
Ammi ta rike kai tasaki takai mishi duka wasa ya goce Yana dariya, itama tayi murmushi taja hannu Essha zuwa ciki.
Kana shiga palace din kamshi turare ne Kota ina, Girma palace din na da girma sosai, Royal couch furnitures ne aka tsagaya parlor dashi gwani kyau, sai kujera da Marmataba yake zaune shima kanshi abun kallone, yanda aka tsara Fada ikai bako ne sai ma kamata da abunda ya kawo ka ka shagala da kallo. A decorating palace din in a royal way.Marmataba dake zaune yasha rawani ga fadawa da dogarai gefe da gefeshi fuskarsu daya da Tycoon sai dai shi yafi Tycoon kwari jiki. Gabadaya family a hade a palace din ana jira isowarsu Aliyu
Suna Shiga Essha ta daga Kai a hankali tana bin Yan fada da kallo . Ba cika sosai ba, su daddy ne dan Yan fada sai su bestie dasu Haydar da kanne Aliyu
Essha ta Soma ji kirari na tashi a gefeta ta kalli guri taga Aliyu ne ke kwasa gaisuwa a gaba Mai martaba dogarai ke masa kirari" **Takawa ka* *lafiya Yarima,* *Makiyaka fadawaka** *Sarki ya amsa gaisuwarka* *rankashidade* "
Taga ya Mike ya koma gefe ya zauna yana kallota sun hada Ido sai kunya ya kamata, Taji Ammi ta rike Mata hannu takai ta har gaba Mai martaba suka Gaisa a kunyace. Itama Tasha nata kirari. Ammi ta mikar da ita tanemi guri gefe Bestie ta rakube.
Mai martaba yayi gyara murya nan Fada kaji tsit. Yace ma liman dake gefeshi ya bude musu taro da addu'a. Nan kuwa liman yashiga sharoro addu'a Yana Kai karshe aka shafa.
Baya nan
Tycoon ne yasoma magana yabada labari haduwar Aliyu da Essha Nan Yan fada suka Shiga mamaki waensu harda guntu kwallasu yabasu labari tass.
Kowa yan fada ayi tsit ana saurarashi yakai Aya labari cike da murna yace" am so happy, Allah na yayi ikoshi a inda bamu taba zato ba, Yan kungiyar na Allah yamusu albarka, da ace zangasu yanzu zamu su Kyauta da bazu taba mancewa dashi ba" duk suka fashe da dariya.
Duk ya fada suka jijina ma Daddy Essha iri kokari da yayi. Daddy har Yana kuka. Gaskiya yayi namiji kokari he's a strong Dad.
Baya a natsu duka agama sani juna Mai martaba ya kalli liman yace" Mall liman haryanzu da aure tsakanisu ko babu?
Daddy yace" Nima abunda nakeso nasani kenan dun Kar mushiga hakki"
Liman yace" da Hadi auresu zuwa yanzu shekara nawa kenan?
Idrees ya amsa da" shekara bakwai kenan mallam"
Liman yace"toh madala, a addinace dai idai mace tayi Wana shekaru batare da mijitaba toh babu aure ko da kuwa a gida daya suke zaune in wani suna kwana a gado daya, na aurataya baishiga tsakanisu ba har zuwa kawo Wana lokaci hakika babu aure ko da kuwa bai furta Mata saki ba, ama in miji na da bukatar matarsa sai an sake daura aure( 🙏 Sisters inda gyara somebody should help out🙇)
Liman na fadi haka Aliyu Nan take gabashi ya Soma faduwa liman zaiyi magana Aliyu ya katseshi" walahi inason matarta na Amince ku daura mana aure please liman ka taimaka an daura" ya ciki murya tausayi.
Essha daji haka ta Soma kuka Mara sauti ta kwanta a cinye Siyama,
Duk akayi tsit ana jira anji Mai Daddy ko Tycoon za su ce, duk cikisu Babu Wanda ya bude baki dun yayi magana sai kallo juna sukeyi, shi Tycoon kam ya kasa maganane saboda Yana shakkar Daddy daji nauyi. Daddy kam shi bai da dalili dun yamafi son a daura dun yasomaji tausayi Aliyu.
Can duk anyi shiru Daddy yaga shiru yayi yawa ya kalli Liman yace" Mallam ba damuwa an daura Allah yasa haka yazama mafi alkhari"
Duk suka kalleshi cike da mamaki iri kyau hali iri na bawa Allah na da wuya ansamu kamarshi..
Ammi ta kalli Essha taga yanda take kuka sai bataji Dadi ba ta kallesu tace" gaskiya haka baizuyu ba, Essha dai ba yariya bace, ku fara tambaya ta ita Amince toh, ama andaura.aure batare da yarda ta ba, toh Wana ba adalci bane" ta juya ga Daddy ta hada hannuwata Alama roko tace" da Allah Alhaji Kar kace zakasa ta ta Amince na Dole ku bar ta , ta Amince da kanta, Aliyu Dana ne nasa Yana sonta, tun haduwarsu na fari, so baza Amince amanta na Dole kamar yanda Yan kungiya suka Mata ba saboda mu ba jahilai bane"
Ta juya ga Aliyu da fuskar yagama yi ja saboda tashi hankali tace" Aliyu...
Wai hajiya maikike shiri yi ne" Daddy ya katseta.
Ammi ta juyo tace" inaso Kare ma Essha hakkita ne da kuke neman danemata shi "
Liman yace" eh Hajiya tayi gaskiya bara munji daga yariya ta Amince ko Bata Amince ba"
"Aishatu ki Amince a sake daura Aure ki da Aliyu eh ko aa?
Essha duk jikita ya hau Bari gashi duk ido akanta harwani zufa take hadawa. Aliyu idoshi na kanta so yake su hada ido ama Taki dagowa wani hawaye tashi hankali ne ke siyaya a idonshi . Bakita har wani rawa yakeyi ta bada amsa takasa. Bataya tsaya wani tunani ba ta bude baki a hankali zatace aa Bata Amince ba Sadik ya shigo shi dasu Sofia ya fada akan cinyar ta Yana" Mummy na koshi na koshi sosai"
Essha ta rugumeshi ta fashe da kuka, duka guri an tausaya musu daga ita har Aliyu ba Wanda zaka kalleni idoshi ka ga ba kwalla aciki saboda tausayi.
Essha ta gyada Kai kawai ta Mike ta fice a palace din rike da Sadik tana kuka.....
Wassssshhh🥵🥵🥵Nima nayi nawa😭😭
Kai DOCTOR ESSHA fans group Kuna da Amana nagode sosai Allah yabar zumunci daga yanzu zaku riga samu update kullum 😁🥰 nagode da kulawarku Wana page naku ne kuyi yanda kukeso dashi 🥰🥰
Ya Allah sisters daughters frieds namu Wanda suke zana WAEC ubangiji Allah yabasu sa'a yasa sufito da 9credit Ameen ya Allah 🙏☺️🙏🙏🙏❤️
More comment 🙏❤️more typing ❤️🙏❤️
Love you guys 🥰
👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️
*DOCTOR ESSHA*
👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️
*WRITING BY*
*J Hajara*
🌍 *MANAZARTA* *WRITERS ASSOCIATION* 📚 🖊️
*M. W. A*
Kungiya d'aya tamkar da dubu. Masu Nazari da Aiki da Ilmi, Burin kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta Kuma Nishad'antar da masoya ta.🤙🏻
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________________
7️⃣7️⃣&7️⃣8️⃣
Tana ficewa Aliyu ya Mike da himma zai bin bayata, Mami ta dakatar dashi. Ammi ta kallesu tace" da Allah kuyi hakuri abata Nan da sati kafi anji na bakita"
Ta juya ga Daddy tace" da Allah Kar ka takura Mata kan Aliyu. Yanzu addu'a mu suke bukata, Allah ya zabe mafi alkhari"
Duk suka amsa da ameen sukayi na'am da zance Ammi. Tycoon yasa Siyama ta dubata. Mami da Siyama suka fice wuri dubota. Suna fita koina su duduba har ciki gida su duba Bata. Suka fito compound suna tambaya dogarai. Dogarai suka Basu amsa da yanzu yanzu ta fice Tana kuka.
Mami ciki tsawa tacemusu"maza maza ku bi bayata"
Dogarai ciki sauri suka bi bayata. Suna kaiwa baki hanya su duba koina Bata ba alamata ciki sauri suka koma suka sanar ma Mami. Mami ta juyo ciki palace din ciki tashi hankali ta sanar masu Tycoon.
Aliyu ya Mike a razane har jikishi na rawa yace"Ma..mi i...na tabi? Ya fada a rarabe.
Mami tace"Boy ina za sani, Allah yas...
Daddy yayi murmushi ya katseta yace" ku kwantar da hankali ku, Essha daga na baida zataje sai gida. Ina da tabbaci tana gida"
Aliyu daji haka ya ajiya numfashi Mai karfi Yana lumshe ido, shi kadai yasa maiyakeji. Fatashi daya Allah yasa Essha ta Amince da maganar Mai da auresu. Cus he can't bear losing her for the second time.
Nan aka fara Kira Sallah Asr. Duk suka mike. Su Ammi zasu shiga ciki suyi sallah Tycoon ya dakatar dasu da cewa in su idar da sallah su fito zasuje gidasu Essha ba Bata lokaci.
Mami ta amsa" da toh shikena sai mu fito"
Duk maza suka wuce zuwa masjid.
Essha lokaci da ta fita napep ta tare kamar Daddy ta yasani gida tasa Mai napep ya kaita. Suna zuwa baki gate nasu ta ciro kudi da ita kanta batasan nawa bane ta biya Mai napep ta ja hannu Sadik, haweye ke sauka a fuskata shabe shabe Kamar a bale famfo. Sadik sai tambaya yakeyi"Mummy what's wrong with you? Why are you crying?
Takasa bashi amsa taja hannushi kawai suka Shiga ciki. Ta tarda su Mummy dukasu hardasu Amir, Walid, Daddy karami da hajiya a baki kofa sunyi zugum Kamar a musu mutuwa. Duka fuskakokisu yanuna tsatsa tashi hankali da suke ciki.
Essha ta karaso gabasu takara tsanata kuka ta. A rikece duka suka nufo ta.
Hajiya ta dafata tace" Essha aina ku ka ganshi? Inashi Abbanaki?
Essha Bata amsa ba takara karfi kuka nata Kai wanan karon na shagwaba ne.
Mummy ta juyar da inta suna kallo juna tace"bakijine ba tambaya ki akeyi ba? Ina Daddy ki?
Essha Bata amsaba tasaki hannu Sadik tayi ciki direct dakita ta wuce ta fada gado tana Tana Kara tsanata kukata.
Mummy cike da mamaki suke bin bayata dukasu.
Daddy karami ya kalli Hajiya yace" hajiya Wana kuka da takeyi ya nuna alamu ba lafiya"
Hajiya ta zuba tagumi. Mummy ta nemi guri ta zauna gefe gadon ta daura kan Essha a cinyarta ta Soma share Mata haweye ciki murya lalashi tace" Essha gayamin maiye sameki? Ina kika baro Daddy ki? Ko dai wani Abu yasamaikune?
Essha still Bata amsa ba, kuka ta tsaida ta riga sauke numfashi tana shesheka.
Mummy tace" Essha kince wani Abu Mana ko hankali mu ya kwanta musan mataki da zamu dauko. Rashi maganakifa bashi ne mafita ba you have to talk kinji"
Essha ta Saida shesheka tana kallo Sadik.
Ammi ta rike hannu ta suka Soma tafiya zuwa ciki palace din, kafi sukai Ammi taja ta tsaya taji Kamar ana biyedasu tana waigawa taga Aliyu ne taja tsaki tace" Wai Mai kake jira baka wuceba?
Aliyu ya susa Kai yace" uhum uhm Ammi ni tare zamu shiga"
Ammi ta rike kai tasaki takai mishi duka wasa ya goce Yana dariya, itama tayi murmushi taja hannu Essha zuwa ciki.
Kana shiga palace din kamshi turare ne Kota ina, Girma palace din na da girma sosai, Royal couch furnitures ne aka tsagaya parlor dashi gwani kyau, sai kujera da Marmataba yake zaune shima kanshi abun kallone, yanda aka tsara Fada ikai bako ne sai ma kamata da abunda ya kawo ka ka shagala da kallo. A decorating palace din in a royal way.Marmataba dake zaune yasha rawani ga fadawa da dogarai gefe da gefeshi fuskarsu daya da Tycoon sai dai shi yafi Tycoon kwari jiki. Gabadaya family a hade a palace din ana jira isowarsu Aliyu
Suna Shiga Essha ta daga Kai a hankali tana bin Yan fada da kallo . Ba cika sosai ba, su daddy ne dan Yan fada sai su bestie dasu Haydar da kanne Aliyu
Essha ta Soma ji kirari na tashi a gefeta ta kalli guri taga Aliyu ne ke kwasa gaisuwa a gaba Mai martaba dogarai ke masa kirari" **Takawa ka* *lafiya Yarima,* *Makiyaka fadawaka** *Sarki ya amsa gaisuwarka* *rankashidade* "
Taga ya Mike ya koma gefe ya zauna yana kallota sun hada Ido sai kunya ya kamata, Taji Ammi ta rike Mata hannu takai ta har gaba Mai martaba suka Gaisa a kunyace. Itama Tasha nata kirari. Ammi ta mikar da ita tanemi guri gefe Bestie ta rakube.
Mai martaba yayi gyara murya nan Fada kaji tsit. Yace ma liman dake gefeshi ya bude musu taro da addu'a. Nan kuwa liman yashiga sharoro addu'a Yana Kai karshe aka shafa.
Baya nan
Tycoon ne yasoma magana yabada labari haduwar Aliyu da Essha Nan Yan fada suka Shiga mamaki waensu harda guntu kwallasu yabasu labari tass.
Kowa yan fada ayi tsit ana saurarashi yakai Aya labari cike da murna yace" am so happy, Allah na yayi ikoshi a inda bamu taba zato ba, Yan kungiyar na Allah yamusu albarka, da ace zangasu yanzu zamu su Kyauta da bazu taba mancewa dashi ba" duk suka fashe da dariya.
Duk ya fada suka jijina ma Daddy Essha iri kokari da yayi. Daddy har Yana kuka. Gaskiya yayi namiji kokari he's a strong Dad.
Baya a natsu duka agama sani juna Mai martaba ya kalli liman yace" Mall liman haryanzu da aure tsakanisu ko babu?
Daddy yace" Nima abunda nakeso nasani kenan dun Kar mushiga hakki"
Liman yace" da Hadi auresu zuwa yanzu shekara nawa kenan?
Idrees ya amsa da" shekara bakwai kenan mallam"
Liman yace"toh madala, a addinace dai idai mace tayi Wana shekaru batare da mijitaba toh babu aure ko da kuwa a gida daya suke zaune in wani suna kwana a gado daya, na aurataya baishiga tsakanisu ba har zuwa kawo Wana lokaci hakika babu aure ko da kuwa bai furta Mata saki ba, ama in miji na da bukatar matarsa sai an sake daura aure( 🙏 Sisters inda gyara somebody should help out🙇)
Liman na fadi haka Aliyu Nan take gabashi ya Soma faduwa liman zaiyi magana Aliyu ya katseshi" walahi inason matarta na Amince ku daura mana aure please liman ka taimaka an daura" ya ciki murya tausayi.
Essha daji haka ta Soma kuka Mara sauti ta kwanta a cinye Siyama,
Duk akayi tsit ana jira anji Mai Daddy ko Tycoon za su ce, duk cikisu Babu Wanda ya bude baki dun yayi magana sai kallo juna sukeyi, shi Tycoon kam ya kasa maganane saboda Yana shakkar Daddy daji nauyi. Daddy kam shi bai da dalili dun yamafi son a daura dun yasomaji tausayi Aliyu.
Can duk anyi shiru Daddy yaga shiru yayi yawa ya kalli Liman yace" Mallam ba damuwa an daura Allah yasa haka yazama mafi alkhari"
Duk suka kalleshi cike da mamaki iri kyau hali iri na bawa Allah na da wuya ansamu kamarshi..
Ammi ta kalli Essha taga yanda take kuka sai bataji Dadi ba ta kallesu tace" gaskiya haka baizuyu ba, Essha dai ba yariya bace, ku fara tambaya ta ita Amince toh, ama andaura.aure batare da yarda ta ba, toh Wana ba adalci bane" ta juya ga Daddy ta hada hannuwata Alama roko tace" da Allah Alhaji Kar kace zakasa ta ta Amince na Dole ku bar ta , ta Amince da kanta, Aliyu Dana ne nasa Yana sonta, tun haduwarsu na fari, so baza Amince amanta na Dole kamar yanda Yan kungiya suka Mata ba saboda mu ba jahilai bane"
Ta juya ga Aliyu da fuskar yagama yi ja saboda tashi hankali tace" Aliyu...
Wai hajiya maikike shiri yi ne" Daddy ya katseta.
Ammi ta juyo tace" inaso Kare ma Essha hakkita ne da kuke neman danemata shi "
Liman yace" eh Hajiya tayi gaskiya bara munji daga yariya ta Amince ko Bata Amince ba"
"Aishatu ki Amince a sake daura Aure ki da Aliyu eh ko aa?
Essha duk jikita ya hau Bari gashi duk ido akanta harwani zufa take hadawa. Aliyu idoshi na kanta so yake su hada ido ama Taki dagowa wani hawaye tashi hankali ne ke siyaya a idonshi . Bakita har wani rawa yakeyi ta bada amsa takasa. Bataya tsaya wani tunani ba ta bude baki a hankali zatace aa Bata Amince ba Sadik ya shigo shi dasu Sofia ya fada akan cinyar ta Yana" Mummy na koshi na koshi sosai"
Essha ta rugumeshi ta fashe da kuka, duka guri an tausaya musu daga ita har Aliyu ba Wanda zaka kalleni idoshi ka ga ba kwalla aciki saboda tausayi.
Essha ta gyada Kai kawai ta Mike ta fice a palace din rike da Sadik tana kuka.....
Wassssshhh🥵🥵🥵Nima nayi nawa😭😭
Kai DOCTOR ESSHA fans group Kuna da Amana nagode sosai Allah yabar zumunci daga yanzu zaku riga samu update kullum 😁🥰 nagode da kulawarku Wana page naku ne kuyi yanda kukeso dashi 🥰🥰
Ya Allah sisters daughters frieds namu Wanda suke zana WAEC ubangiji Allah yabasu sa'a yasa sufito da 9credit Ameen ya Allah 🙏☺️🙏🙏🙏❤️
More comment 🙏❤️more typing ❤️🙏❤️
Love you guys 🥰
👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️
*DOCTOR ESSHA*
👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️
*WRITING BY*
*J Hajara*
🌍 *MANAZARTA* *WRITERS ASSOCIATION* 📚 🖊️
*M. W. A*
Kungiya d'aya tamkar da dubu. Masu Nazari da Aiki da Ilmi, Burin kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta Kuma Nishad'antar da masoya ta.🤙🏻
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________________
7️⃣7️⃣&7️⃣8️⃣
Tana ficewa Aliyu ya Mike da himma zai bin bayata, Mami ta dakatar dashi. Ammi ta kallesu tace" da Allah kuyi hakuri abata Nan da sati kafi anji na bakita"
Ta juya ga Daddy tace" da Allah Kar ka takura Mata kan Aliyu. Yanzu addu'a mu suke bukata, Allah ya zabe mafi alkhari"
Duk suka amsa da ameen sukayi na'am da zance Ammi. Tycoon yasa Siyama ta dubata. Mami da Siyama suka fice wuri dubota. Suna fita koina su duduba har ciki gida su duba Bata. Suka fito compound suna tambaya dogarai. Dogarai suka Basu amsa da yanzu yanzu ta fice Tana kuka.
Mami ciki tsawa tacemusu"maza maza ku bi bayata"
Dogarai ciki sauri suka bi bayata. Suna kaiwa baki hanya su duba koina Bata ba alamata ciki sauri suka koma suka sanar ma Mami. Mami ta juyo ciki palace din ciki tashi hankali ta sanar masu Tycoon.
Aliyu ya Mike a razane har jikishi na rawa yace"Ma..mi i...na tabi? Ya fada a rarabe.
Mami tace"Boy ina za sani, Allah yas...
Daddy yayi murmushi ya katseta yace" ku kwantar da hankali ku, Essha daga na baida zataje sai gida. Ina da tabbaci tana gida"
Aliyu daji haka ya ajiya numfashi Mai karfi Yana lumshe ido, shi kadai yasa maiyakeji. Fatashi daya Allah yasa Essha ta Amince da maganar Mai da auresu. Cus he can't bear losing her for the second time.
Nan aka fara Kira Sallah Asr. Duk suka mike. Su Ammi zasu shiga ciki suyi sallah Tycoon ya dakatar dasu da cewa in su idar da sallah su fito zasuje gidasu Essha ba Bata lokaci.
Mami ta amsa" da toh shikena sai mu fito"
Duk maza suka wuce zuwa masjid.
Essha lokaci da ta fita napep ta tare kamar Daddy ta yasani gida tasa Mai napep ya kaita. Suna zuwa baki gate nasu ta ciro kudi da ita kanta batasan nawa bane ta biya Mai napep ta ja hannu Sadik, haweye ke sauka a fuskata shabe shabe Kamar a bale famfo. Sadik sai tambaya yakeyi"Mummy what's wrong with you? Why are you crying?
Takasa bashi amsa taja hannushi kawai suka Shiga ciki. Ta tarda su Mummy dukasu hardasu Amir, Walid, Daddy karami da hajiya a baki kofa sunyi zugum Kamar a musu mutuwa. Duka fuskakokisu yanuna tsatsa tashi hankali da suke ciki.
Essha ta karaso gabasu takara tsanata kuka ta. A rikece duka suka nufo ta.
Hajiya ta dafata tace" Essha aina ku ka ganshi? Inashi Abbanaki?
Essha Bata amsa ba takara karfi kuka nata Kai wanan karon na shagwaba ne.
Mummy ta juyar da inta suna kallo juna tace"bakijine ba tambaya ki akeyi ba? Ina Daddy ki?
Essha Bata amsaba tasaki hannu Sadik tayi ciki direct dakita ta wuce ta fada gado tana Tana Kara tsanata kukata.
Mummy cike da mamaki suke bin bayata dukasu.
Daddy karami ya kalli Hajiya yace" hajiya Wana kuka da takeyi ya nuna alamu ba lafiya"
Hajiya ta zuba tagumi. Mummy ta nemi guri ta zauna gefe gadon ta daura kan Essha a cinyarta ta Soma share Mata haweye ciki murya lalashi tace" Essha gayamin maiye sameki? Ina kika baro Daddy ki? Ko dai wani Abu yasamaikune?
Essha still Bata amsa ba, kuka ta tsaida ta riga sauke numfashi tana shesheka.
Mummy tace" Essha kince wani Abu Mana ko hankali mu ya kwanta musan mataki da zamu dauko. Rashi maganakifa bashi ne mafita ba you have to talk kinji"
Essha ta Saida shesheka tana kallo Sadik.