Sashe 19
Doctor Eesha Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Aina'u tace" mummy sha'ani network ne Kar ki daga hankali ki inshallah zasu karaso ciki koshi lafiya" Tana rufe baki suka ji horn din motar , an bude gate, da sauri suka fito har suna rige rige.. Daddy da ya rigesu fita yaga Ashe motar su amir ne sun dawo daga islamiya, suna fitowa daga motar, mufeedat ta nufi daddysu tace" daddy sis Essha ta dawo?
Ya girgiza Kai yace" autar mama don't worry kinji sis Essha suna zuwa " ya fada Yana shafa mata kai...
Amir yace" daddy datzu da muka fita break na Kira layi sis Essha Yana ringing Bata daukaba"
mummy ta zabura ta nufeshi tace" layi ya shiga? Kara trying amir". Ya fida waya daga ciki aljihu ya dialing number Yana ringing ama ba'adaukaba..
Tace" Kara trying na daddy karami ko na hajiya" duka layi in yakira Yana ringing ama ba'adauka..
Anty zainab tace" hmm Allah yasa dai lafiya suke... Bata Gama rufe baki ba sukaji horn din motar, atare duksukayi ajiya zuciya... Daddy yace" gasunna ma su karaso"
Gate man na bude gate, daddy karami ya shigo da motar ko Gama parking baiyiba ya sauko a firgice Yana haweye ya nufi Daddy.. suka binshi da kallo mamaki gabasu na faduwa...
Daddy yace" lafiya ya na gaka a haka Ina saurane? Jini Maine Kuma a jikika?
Daddy karami duk ya firgice sai sharce haweye yakeyi yace" Essha, Essha .... Mummy da Daddy dam sukaji gabasu ya fadi..
Daddy yace" Ina Essha din, maiye samaita? Accident kukayi komai ya jera mishi tamboyoyi a take har jikishi na rawa..
Daddy k. Yace" tana asibiti, ku zomuje, ku yafeni nakasa rike amana, kunyafe nakasa Kare Essha""
Mummy taji kanta na juyawa tace" Wai Mai kake nufi ne? Wani asibiti ? Maiyesameta? Ta fada Tana haweye...
Yace" ku zomuje ku zomuje" mummy ko hijab Bata dauka ba, dogo rigane a jikita sai mayafishi ciki tashi hankali suka dunguma sai asibiti... Hajiya suka samu a baki kofa ba'abunda takeyi sai kuka, har da shesheka da sauri mummy ta nufeta tana hawaye ta dafata murya na rawa tace" Essha na ta mutu ko? Hajiya ta girgiza Kai.. mummy tasa kuwa kamar ta zare tace" ki gayamin gaskiya Kar ki boyemin da Allah hajiya, ta mutu ko? Kamar zautaciya takeyi...
Daddy ya janyeta yace" ya'isa "
" No ka kalleni Ina Essha , Ina take?
Hajiya bataiya cewa komai ba tayi daki da aka kwantar da Essha da hanzari suka bi bayata, suna shiga suka tarda Essha kwance hannu da drip, da mugu sauri mummy ta karasa wajenta tana girgiza ta da dukkani karfita, ama Essha ko gezau, Kara tasaki Mai karfi Wanda amonsa yacika daki da suke.. "ESSHA" ta fada Tana Kara girgiza ta, ciki tashi hankali idon ta ya sauka aka kafata , taga layi jini nabin kafata, ta Kara kallo da kyau, na kafa damata har yasoma bushewa, tasa Kara a karo na biyu, ta Mike ta nufi saiti kafa ta daga dogo riga ta leka,Nan take ta runtse ido, kirjita ne ya shiga bugawa da Karfi gaske, saitin zuciyarta na fat-fat Kamar zata yi tsalle ta fito , ta Soma furta " inalilahi waina ilaihi raju'un, inalilahi waina ilaihi raju'un" a hankali ta sulale a wajen ta zauna ta rike kai.. tana kallo Essha tana hawaye...
Daki yayi tsit bakiji komai sai sautin kuka mummy da hajiya.. Daddy yagamy rudewa yakasan fahimtar komai dake faruwa,.
Ya kalli daddy karami bakishi na rawa yace" Wai mai ke faruwa ne? Ku gayamin ku barni a duhu. Maiyesameta?
Mummy Dakar ta ' iya bude baki tace" Abba Essha, Essha was raped, fyade aka mata " ta sake fashewa da kuka...
Daddy kansa ya dafa, ji yake kamar zai balle daga madaukarsa, bugun zuciyarsa ya tsanata wajan bugawa.. ya nufi hajiya da kanta na kasa sai shesheka takeyi yace" hajiya ki gayamin zance na Dana keji karya ne, ki gayamin gaskiya "
Hajiya na kuka ta kwashe duk abunda ya faru tundaga farko haduwarsu da kungiya har zuwa su asibiti ...
Daddy da mummy su matukar firgita daji wanan labari ... Haweye ke sauka a idon daddy kamar an balle famfo yace" inalilahi waina ilaihi raju'un Allahum arjini fi musibati*2....
Tunda hajiya ke bada labari anty zainab ke haweye take haweye, Bata taba jin labari iri haka Mai firgirtawa da abun al'ajabi ya taba faruwa ba ko da a film ne ko littafi ....
Daddy ya rike saitin zuciyarshi Yana girgiza Kai yace " Essha Dina ne aka aurar da ita, ga yaro da ba'asanshiba , ba'asan asalinsa ba, Allah Mai iko ya share haweye " alhamdullila tun da har aka daura aure, ba fasikaci suka aikata ba, haka ma yazo da sauki, aure alkhari ne, toh maiyasa kuka bar shi a can baku daukoshi ba?
Daddy karami yace" mun rikece ne da gani hali da Essha take ciki, shiyasa na Manta da batun yaro" dai dai lokaci Doctor Abbas ya shigo daki ya tardasu fuskokisu cike yake da haweye...ya Mika ma daddy Essha hannu sukayi musabaha..
Doctor Abbas yace" kuyi hakuri zata farka, firgice da tsoro ne ya hadasa mata Suma,ya kalli daddy" inason gani ka a office na..
Daddy yakasa magana ya bin baya Doctor Abbas zuwa office nashi , baya su zauna .. Dr .Abbas ya kalli daddy ynda ya shiga damuwa, ya kadan kai" Yaya ku ka Bari haka ya faru da ita? Dr. Abbas ya Mike a fusace yanuna daddy da yatsa yace" ga abunda na ke fadama kenan akullum inmu hadu, kadaina sake ma yaraka da yawa, kullum Kai burika ka, ka farata musu ne baka tsawata musu ba, baya kuma kasa hali yaran zamani na, Wana ya'isa ya zama ishara a gareka, yawa bama yaraka freedom shi ya janyo aka ma Essha fyade . A matsayi na na makwabcika nake gayama gaskiya " Daddy ya bude baki sheke Yana kallosa har yagama magana , mamaki zance sa ya hanashi bashi amsa.. bai San asali magana shine har ya ke hukuci yake Daura minshi laifi.. toh Wai ma shin maiye aibu wanan duk ka sake ma yaraka, wanan ai sunnah ne na Ma'aiki (S.A.W.) ka riga farata ma iyalaka, ka Dora musu da tarbiya nagari, takura, matsi ko iyaye suriga hade ma yarasu gira shine zai sa yaro ya natsu no yawaici ma shine ke cefa yara ciki wani hali( kaluballe agaremu iyaye).
Daddy aranshi yace" wani amsa yaka mata ya ba bawa Allah na? Kai na ma fasa gayamishi abunda yafaru" baice uffan ba ya Mike yabar office din fuska cike da damuwa..
Yana fita Dr Abbas ya tabe baki yace" tundama iriku bakusan gaskiya, kullum Kuna tsakiyar yaraku Kuna washe musu hakora Wai shi so😲, Kaya sai Wanda suka sa, Tayays bara'aji sha'awa yi musu fyade ba, toh kawace da yanta ma na kusan rabasu very soon "ya kada hannu..
Daddy na fita magaganu Dr Abbas ne ke masa yawo akai, sai tambayar kansa yake" ayya Dr Abbas ne kuwa amintace makwabcishi, shine yake gayaminshi haka, bai tayashi jaje ba, bai Kuma San kan magana ba shine ya yake hukuci, hmmm yayi ajiya zuciya, Yana gode ma Allah a yanda kaddara nashi yariya yanzo a haka , da aure akanta komai ya faru.. yama kanshi alkawari baya family shi bawanda zai gayama ko da kuwa abokaina shi ne, dun yasa tabas bawanda zai yarda da zanceshi, ya bar ma Allah komai, ya share haweye Mai dumi da suka zubo mishi......
Ur comment is my strength 😎🥰
Comment &share🥰😍😘🙏
👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️
DOCTOR ESSHA
👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️
WRITING BY
J Hajara
🌍 MANAZARTA
WRITERS ASSOCIATION 📚 🖊️
Kungiya d'aya tamkar da dubu. masu Nazari da Aiki da Ilmi, Burin kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta kuma Nishad'antar da masoya ta.🤙🏻
https://www.facebook.com/107980946102? referrer=whatsa
____________________
3️⃣5️⃣&3️⃣6️⃣
Ya share haweye Mai dumi da suka zubo mishi, ya nufi daki da aka kwantar da Essha,Yana kaiwa baki kofar suka ci karo da daddy karami da haryanzu kuka yake, daddy ya kalleshi duk ya hargizai yajashi gefe suka zauna a kujeru da aka jera agefe dakuna. Baya su zauna. Daddy ya kalleshi yayi ajiya zuciya yace" yakamata ka daina kuka na haka duk abunda yasamu bawa mukadarine daga Allah, yanzu kawai munjira farkawata"
"Yaya kunya hada Id......
Daddy ya daga mishi hannu yace" ya'isa haka, Kar ka Manta fa duk abunda yasamu bawa haka Allah ya rubuta mishi, ni musulmi ne kaima haka, Kuma duk muyi Imani da kaddara, Ina Kara godema Allah ba keta mata haddi sukayi ba, aure suka hada rokona ana shine Allah yasa ya zamto alkhari, idan da rabo za su hadu tom, dun ace matar mutum kabarisa, fatana Allah yaba Essha lafiya da juriya"
Daddy k ya amsa da ameen yaji dadi kalamai daddy, sukara kwantar mishi da hankali, suna zaune suyi jungum sanda aka Kira sallah magarib suka Mike zuwa masalaci dake ciki asibiti.
Har akayi isha'i, Essha Bata farka ba, mummy na makale a gefeta , wata likita daban tazo takara dubata ta tabatar musu cewa suyi na bada jimawa ba zata farka.Dare ya tsala dukasu ba bu Wanda ya runtsa mummy da Daddy, hajiya da daddy k tun baya isha'i, Bala driver ya wuce dasu gida dun su huta.. Essha kuwa can tsarka dare ta farka batama gane kosu wa ye akanta sai kuka take tana fisge fisge tana magaganu" hajiya kuce mishi ya sakeni wlh basan aure, na tsaneshi, mugu ne, hajiya ki taimakeni"
Daddy da gudu yaje yakira likita dake da duty a daren yana zuwa ya mata allura bacci, mummy kam tayi kuka da Bata tabayishiba..
Washe gari sai misali 1:30pm na Rana Essha ta farka." Alhamdullila ta farka" maganar nurse din data zo dubanta ta ratsa dodo kunnuwansu haka yasasu juyowa a hautsune Dan gani zahiri abun da kunnuwasu suka jiye musu" Tabbas ta farka" mummy ta fada lokaci da idanuwansu suka hade waje daya, da sauri ta karasa wajenta tana " Essha daddy" ta fada Tana kokari ruko hannu ta, Essha ta Mike da ga kwance da sauri ta rugume mummy ta, ta fashe da wani kuka Mai kashe jiki Mai sauraro, mummy ma haweye takeyi tana shafa kwantace gashi ta da ya gaji da hargitsewa.
Ya girgiza Kai yace" autar mama don't worry kinji sis Essha suna zuwa " ya fada Yana shafa mata kai...
Amir yace" daddy datzu da muka fita break na Kira layi sis Essha Yana ringing Bata daukaba"
mummy ta zabura ta nufeshi tace" layi ya shiga? Kara trying amir". Ya fida waya daga ciki aljihu ya dialing number Yana ringing ama ba'adaukaba..
Tace" Kara trying na daddy karami ko na hajiya" duka layi in yakira Yana ringing ama ba'adauka..
Anty zainab tace" hmm Allah yasa dai lafiya suke... Bata Gama rufe baki ba sukaji horn din motar, atare duksukayi ajiya zuciya... Daddy yace" gasunna ma su karaso"
Gate man na bude gate, daddy karami ya shigo da motar ko Gama parking baiyiba ya sauko a firgice Yana haweye ya nufi Daddy.. suka binshi da kallo mamaki gabasu na faduwa...
Daddy yace" lafiya ya na gaka a haka Ina saurane? Jini Maine Kuma a jikika?
Daddy karami duk ya firgice sai sharce haweye yakeyi yace" Essha, Essha .... Mummy da Daddy dam sukaji gabasu ya fadi..
Daddy yace" Ina Essha din, maiye samaita? Accident kukayi komai ya jera mishi tamboyoyi a take har jikishi na rawa..
Daddy k. Yace" tana asibiti, ku zomuje, ku yafeni nakasa rike amana, kunyafe nakasa Kare Essha""
Mummy taji kanta na juyawa tace" Wai Mai kake nufi ne? Wani asibiti ? Maiyesameta? Ta fada Tana haweye...
Yace" ku zomuje ku zomuje" mummy ko hijab Bata dauka ba, dogo rigane a jikita sai mayafishi ciki tashi hankali suka dunguma sai asibiti... Hajiya suka samu a baki kofa ba'abunda takeyi sai kuka, har da shesheka da sauri mummy ta nufeta tana hawaye ta dafata murya na rawa tace" Essha na ta mutu ko? Hajiya ta girgiza Kai.. mummy tasa kuwa kamar ta zare tace" ki gayamin gaskiya Kar ki boyemin da Allah hajiya, ta mutu ko? Kamar zautaciya takeyi...
Daddy ya janyeta yace" ya'isa "
" No ka kalleni Ina Essha , Ina take?
Hajiya bataiya cewa komai ba tayi daki da aka kwantar da Essha da hanzari suka bi bayata, suna shiga suka tarda Essha kwance hannu da drip, da mugu sauri mummy ta karasa wajenta tana girgiza ta da dukkani karfita, ama Essha ko gezau, Kara tasaki Mai karfi Wanda amonsa yacika daki da suke.. "ESSHA" ta fada Tana Kara girgiza ta, ciki tashi hankali idon ta ya sauka aka kafata , taga layi jini nabin kafata, ta Kara kallo da kyau, na kafa damata har yasoma bushewa, tasa Kara a karo na biyu, ta Mike ta nufi saiti kafa ta daga dogo riga ta leka,Nan take ta runtse ido, kirjita ne ya shiga bugawa da Karfi gaske, saitin zuciyarta na fat-fat Kamar zata yi tsalle ta fito , ta Soma furta " inalilahi waina ilaihi raju'un, inalilahi waina ilaihi raju'un" a hankali ta sulale a wajen ta zauna ta rike kai.. tana kallo Essha tana hawaye...
Daki yayi tsit bakiji komai sai sautin kuka mummy da hajiya.. Daddy yagamy rudewa yakasan fahimtar komai dake faruwa,.
Ya kalli daddy karami bakishi na rawa yace" Wai mai ke faruwa ne? Ku gayamin ku barni a duhu. Maiyesameta?
Mummy Dakar ta ' iya bude baki tace" Abba Essha, Essha was raped, fyade aka mata " ta sake fashewa da kuka...
Daddy kansa ya dafa, ji yake kamar zai balle daga madaukarsa, bugun zuciyarsa ya tsanata wajan bugawa.. ya nufi hajiya da kanta na kasa sai shesheka takeyi yace" hajiya ki gayamin zance na Dana keji karya ne, ki gayamin gaskiya "
Hajiya na kuka ta kwashe duk abunda ya faru tundaga farko haduwarsu da kungiya har zuwa su asibiti ...
Daddy da mummy su matukar firgita daji wanan labari ... Haweye ke sauka a idon daddy kamar an balle famfo yace" inalilahi waina ilaihi raju'un Allahum arjini fi musibati*2....
Tunda hajiya ke bada labari anty zainab ke haweye take haweye, Bata taba jin labari iri haka Mai firgirtawa da abun al'ajabi ya taba faruwa ba ko da a film ne ko littafi ....
Daddy ya rike saitin zuciyarshi Yana girgiza Kai yace " Essha Dina ne aka aurar da ita, ga yaro da ba'asanshiba , ba'asan asalinsa ba, Allah Mai iko ya share haweye " alhamdullila tun da har aka daura aure, ba fasikaci suka aikata ba, haka ma yazo da sauki, aure alkhari ne, toh maiyasa kuka bar shi a can baku daukoshi ba?
Daddy karami yace" mun rikece ne da gani hali da Essha take ciki, shiyasa na Manta da batun yaro" dai dai lokaci Doctor Abbas ya shigo daki ya tardasu fuskokisu cike yake da haweye...ya Mika ma daddy Essha hannu sukayi musabaha..
Doctor Abbas yace" kuyi hakuri zata farka, firgice da tsoro ne ya hadasa mata Suma,ya kalli daddy" inason gani ka a office na..
Daddy yakasa magana ya bin baya Doctor Abbas zuwa office nashi , baya su zauna .. Dr .Abbas ya kalli daddy ynda ya shiga damuwa, ya kadan kai" Yaya ku ka Bari haka ya faru da ita? Dr. Abbas ya Mike a fusace yanuna daddy da yatsa yace" ga abunda na ke fadama kenan akullum inmu hadu, kadaina sake ma yaraka da yawa, kullum Kai burika ka, ka farata musu ne baka tsawata musu ba, baya kuma kasa hali yaran zamani na, Wana ya'isa ya zama ishara a gareka, yawa bama yaraka freedom shi ya janyo aka ma Essha fyade . A matsayi na na makwabcika nake gayama gaskiya " Daddy ya bude baki sheke Yana kallosa har yagama magana , mamaki zance sa ya hanashi bashi amsa.. bai San asali magana shine har ya ke hukuci yake Daura minshi laifi.. toh Wai ma shin maiye aibu wanan duk ka sake ma yaraka, wanan ai sunnah ne na Ma'aiki (S.A.W.) ka riga farata ma iyalaka, ka Dora musu da tarbiya nagari, takura, matsi ko iyaye suriga hade ma yarasu gira shine zai sa yaro ya natsu no yawaici ma shine ke cefa yara ciki wani hali( kaluballe agaremu iyaye).
Daddy aranshi yace" wani amsa yaka mata ya ba bawa Allah na? Kai na ma fasa gayamishi abunda yafaru" baice uffan ba ya Mike yabar office din fuska cike da damuwa..
Yana fita Dr Abbas ya tabe baki yace" tundama iriku bakusan gaskiya, kullum Kuna tsakiyar yaraku Kuna washe musu hakora Wai shi so😲, Kaya sai Wanda suka sa, Tayays bara'aji sha'awa yi musu fyade ba, toh kawace da yanta ma na kusan rabasu very soon "ya kada hannu..
Daddy na fita magaganu Dr Abbas ne ke masa yawo akai, sai tambayar kansa yake" ayya Dr Abbas ne kuwa amintace makwabcishi, shine yake gayaminshi haka, bai tayashi jaje ba, bai Kuma San kan magana ba shine ya yake hukuci, hmmm yayi ajiya zuciya, Yana gode ma Allah a yanda kaddara nashi yariya yanzo a haka , da aure akanta komai ya faru.. yama kanshi alkawari baya family shi bawanda zai gayama ko da kuwa abokaina shi ne, dun yasa tabas bawanda zai yarda da zanceshi, ya bar ma Allah komai, ya share haweye Mai dumi da suka zubo mishi......
Ur comment is my strength 😎🥰
Comment &share🥰😍😘🙏
👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️
DOCTOR ESSHA
👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️👩⚕️
WRITING BY
J Hajara
🌍 MANAZARTA
WRITERS ASSOCIATION 📚 🖊️
Kungiya d'aya tamkar da dubu. masu Nazari da Aiki da Ilmi, Burin kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta kuma Nishad'antar da masoya ta.🤙🏻
https://www.facebook.com/107980946102? referrer=whatsa
____________________
3️⃣5️⃣&3️⃣6️⃣
Ya share haweye Mai dumi da suka zubo mishi, ya nufi daki da aka kwantar da Essha,Yana kaiwa baki kofar suka ci karo da daddy karami da haryanzu kuka yake, daddy ya kalleshi duk ya hargizai yajashi gefe suka zauna a kujeru da aka jera agefe dakuna. Baya su zauna. Daddy ya kalleshi yayi ajiya zuciya yace" yakamata ka daina kuka na haka duk abunda yasamu bawa mukadarine daga Allah, yanzu kawai munjira farkawata"
"Yaya kunya hada Id......
Daddy ya daga mishi hannu yace" ya'isa haka, Kar ka Manta fa duk abunda yasamu bawa haka Allah ya rubuta mishi, ni musulmi ne kaima haka, Kuma duk muyi Imani da kaddara, Ina Kara godema Allah ba keta mata haddi sukayi ba, aure suka hada rokona ana shine Allah yasa ya zamto alkhari, idan da rabo za su hadu tom, dun ace matar mutum kabarisa, fatana Allah yaba Essha lafiya da juriya"
Daddy k ya amsa da ameen yaji dadi kalamai daddy, sukara kwantar mishi da hankali, suna zaune suyi jungum sanda aka Kira sallah magarib suka Mike zuwa masalaci dake ciki asibiti.
Har akayi isha'i, Essha Bata farka ba, mummy na makale a gefeta , wata likita daban tazo takara dubata ta tabatar musu cewa suyi na bada jimawa ba zata farka.Dare ya tsala dukasu ba bu Wanda ya runtsa mummy da Daddy, hajiya da daddy k tun baya isha'i, Bala driver ya wuce dasu gida dun su huta.. Essha kuwa can tsarka dare ta farka batama gane kosu wa ye akanta sai kuka take tana fisge fisge tana magaganu" hajiya kuce mishi ya sakeni wlh basan aure, na tsaneshi, mugu ne, hajiya ki taimakeni"
Daddy da gudu yaje yakira likita dake da duty a daren yana zuwa ya mata allura bacci, mummy kam tayi kuka da Bata tabayishiba..
Washe gari sai misali 1:30pm na Rana Essha ta farka." Alhamdullila ta farka" maganar nurse din data zo dubanta ta ratsa dodo kunnuwansu haka yasasu juyowa a hautsune Dan gani zahiri abun da kunnuwasu suka jiye musu" Tabbas ta farka" mummy ta fada lokaci da idanuwansu suka hade waje daya, da sauri ta karasa wajenta tana " Essha daddy" ta fada Tana kokari ruko hannu ta, Essha ta Mike da ga kwance da sauri ta rugume mummy ta, ta fashe da wani kuka Mai kashe jiki Mai sauraro, mummy ma haweye takeyi tana shafa kwantace gashi ta da ya gaji da hargitsewa.