Sashe 28
Ɗan Daba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ko da suka ƙaraso gida William tuni ya fita hayyacin shi,magani aka shiga yi mashi amman shiru ya kasa farfaɗowa.
Cike da tashin hankali duk suka gewaye shi,Siya sai kuka ta ke ta na kallon mijinta wanda ya ke a sheme.
Oga Darma ya kara wani cokali daidai ciwon nan ƙwayoyin cutar da suka hana shi farfaɗowa suka shiga yin sama suna shiga cokalin,ba'a ɗau lokaci ba ya fara tari mai ƙarfi haɗe da amayar da jini mai cike da guba.
Ruwan sanyi aka bashi ya sha, Dawood ya naÉ—e mashi ciwon da bandeji.
Murmushi ya saki ganin Siya tayi tsit ta na ƙyaf-ƙyaf da ido,sai ta baiwa kowa dariya babu kunya ta rungume William "auushhhh!"ya fidda ɗan sauti saboda ciwon da ta ɗan buge.
Hancin shi ta laƙace ta na dariya,Momy da ke gefe ta harareta ai kam Siya ta noƙe kai tayi kamar ba ta gani ba.
Da taimakon Dawood ya isa part É—in shi, Siya ta haÉ—a mashi ruwan wanka masu É—an É—umi sannan ta nemo mashi tea da maganin da zai sha.
Dawood kuwa falo ya zauna ya tisa Leemat gaba ya na kallo cike da mamaki dan yi ta ke tamkar ba ta san shi ba,wani zubin ma sai in shi yayi mata magana.
Ganin irin kallon ƙurilla da ya ke bin ta da shi yasa ta miƙe tsaye ta turo baki ta na gunguni,ta tai wucewa yasa ƙafa ya taɗeta ta faɗi ƙasa kanta ya bugu da salon dan ƙeta kuma ya shiga yi mata dariya.Daddy da ke can gefe ya na kallon su ya taso ya fara yiwa Dawood faɗa ya tada Leemat ya na tambayarta in ba taji ciwo ba.Gwalo ta yiwa Dawood😠sannan ta murguɗa mashi baki😠ta tsere part ɗin Momy,wani ƙululun baƙin ciki ne ya tokare Dawood ya bita da ido sai yaji ina ma babu kowa gidan kamar can yadda suke a Niger da ya koya mata hankali.
Murmushi Daddy yayi dan kuwa ya gano yaron nashi ba ƙaramin so ya ke yiwa Leemat ba amman a ganin shi ai tayi mashi ƙaramta ina za ta kai gwabran shi balle tazuranci?.Kamar wani ƙaramin yaro ya shagwaɓe fuska yace "Daddy ka na fah ganin abinda ƙaramar yarinya ta yi min"Daddy ya zauna kusa da shi yace "ai kai ka fara,yauwa ya kamata ka yanke lokacin da za ka tafi samo jinin Danee dan maido bawan Allahn mutum kamar kowa ka ga daga nan sai ayi maganar auren ku in komi ya lafa"cike da kunya Dawood ya sunne kai yace "to Daddy"a ƙasan zuciyar shi kuwa godiya ya ke yiwa Allah da yasa Daddy ya gano da kan shi ya na son Leemat dan dai shi girman kan shi ba zai bari ya faɗa ba dan kar yarinya ta raina shi😎
***
Cikin ƙarfin hali ta daure ta ɗora masu girkin rana shinkafa fara da miyar albasa,sai da miyar ta dafu sannan ta jaye itace ta bar garwashi ta cika boki ta tsalo wanka tare da gasa jikinta sosai ta kama ruwa da bagaruwar da Inna ta aiko mata da safe.Cikin riga doguwa ta atamfa ta shirya bayan ta shafe duk jikinta ambre da humura mai ƙamshi,ba tayi ƙwalliya ba kawai ta shafa man leɓe ne.
Abincin ta juye cikin sabbin kwanoni ta jera bisa ɗan madaidaicin table ɗin ta na roba,ba'a jima ba kuwa Muntari ya shi cike da kunya ta tarbe shi tace "sannu da zuwa"ta ɗan duƙa ta karɓi ledar hannun shi amsawa yayi ya na bin ta da wani mayatacen kallo.
Lemun kwalba ne sai ƙanƙara,tarmus ta ɗauko ta nasa ƙanƙarai lemun kuwa ta aje shi a table,ruwa masu sanyi ta zuba mashi a kofi yanzu ma sai da ta ɗan rusuna sannan ta bashi ya karɓa ya na murmushi.Ruwan wanka ta zuba mashi a bokiti tare da kwandon sabulu ta kai banɗaki sannan ta dawo ɗakin ta shaida mashi,farar jallabiya ya ɗauko sannan ya wuce ya yo wanka.Ko kafin ya fito ta gama zuba abinci a plate,a gaban shi ta ajiye tare da cewa "Bismillah"gefen shi ya nuna mata ta zauna ya fara ciyar da su da cokali ɗaya duk da nanoƙewar da Laila ke yi,lemun ta tsiyaya masu kafin su miƙe su ɗauro alwala shi ya wuce masjid ita kuma a ɗaki.
Ta na shafa addu'a ya shigo,jallabiyar shi ya cire ya zamana daga shi sai culotte.Gaban Laila ne ya bada das ganin Muntari ya zauna bakin bed ya na kallonta da alamu ita ya ke jira,sanin haka ne ya sa ta miƙe ta ƙara ƙabarta wata sallah😂 murmurshi Muntari yayi a zuci yace " wayo.com kiyi dai ki gama sai na fidda wannan dattin Allah ma ya so ni da sallata ba ta lalace ba adadafe nayi ta"ya na nan zaune sai da Laila tayi raka'a huɗu ta sallamce ta na shirin tashi dan kawo wata yayi wuf ya ɗauki ke ta ya dire kan bed,sharrr hawaye suka zubo mata ya kai bakin shi ya na lashe su amman sun ƙi su tsaya ganin za ta fara kuka mai sauti yayi saurin kai bakin shi cikin nata ya fara bata hot kiss wanda ya sa Laila jin wani iri kamar za ta shiɗewa.
Ɗan dakatawa yayi ya na kallonta da idanun shi da suka canza kala,baki ta taɓe za tayi kuka ya girgiza mata kai da dubara ya kai hannun shi ya cire zip ɗin rigarta tare da yin sama da ita.
Saurin rumtse ido tayi saboda zugin da breast ɗin ta ke yi dama ba wani wucewa suka yi da azabar jiya ba yau kuma ga wata sun fara gani, lokacin da ya fara having sex da ita kuwa wani uban ihu ta ƙurma dan ji tayi kamar an yankata da wuƙa.
Cikin fitar hayyaci ba tare da yayi duba ita ɗin yarinya ce ba ya cigaba da bidirin shi,sai da komi ya lafa ya shiga rarrashi tare da gaya mata da sannu za ta saba dama kusan duk ko wace amarya sai tayi haƙurin haka musamman in angon shi ma sabon shiga ne babu safe babu rana sai haƙuri😹 shi nan maneji ne ya ke har ta saba tukun cikin yayi kaɗan 5roun par jours.
Ita dai Laila sauraren shi kawai ta ke wani irin tsoron shi ya samu waje a zuciyarta ya zauna.
Cikin sati guda Laila duk ta rame saboda hankalinta da ya ƙi kwantawa game da lamarin Muntari,kullum abu ɗaya ko gajiya ba yayi balle ya tausayawa yarintar ta.Ganin kamar abun zai fi ƙarfin ta ne ta shige ɗaki ta fasa kuka tare da tattara kaya wai za ta koma gun Inna da zama😂 juyin duniya da magiya Muntari yayi amman inaaa tuni Laila ta zuba kayanta a leda ta matse a kafaɗa ta na sharar ƙwalla tare da turo baki gaba saboda tare hanya da Muntari yayi.
"Please babyta kiyi haƙuri ba zan sake ba kin ji?"cikin kuka tace "ai jiya ma haka kace "ya dafe kai yace "to yau dai nayi maki alƙawari ba zan maki komi"ya faɗa ya na mai game hannuwa alamar roƙo,ta ɗago ta kalle shi sai kuma ya bata tausayi hakan ya sa ta aje ledar kayan.
Ajiyar zuciya ya sauke tare da fita ya na maganar zuci "ai ya zame mani doli na je bikon Asabe tunda wannan da alamu kwabsa min ta ke son yi in taje gun Inna ai shikenan ƙila ma ta riƙe ta".
Wajen Inna ya tafi cike da kunya yace "Inna ya kamata fah kije ki tawo da Asabe "sai da Inna ta dube shi da kyau tace "na ƙi ɗin ai ba ni na aiketa ba, lokacin da tayi yajinta wa ya kaita?yadda ta tafi da kanta haka za ta dawo da ƙafarta dan haka ka sake zance ko ka fita ka ban wuri"Muntari ya sunne ya na jin haushi sam ba haka ya so ba.
Da dare kuwa cikin tsoro Laila ta kwanta can ƙarshen gado ta na jin zuciyar ta na bugawa kamar ko wane dare,ƙuri Muntari yayi mata ya na ankare da ita "tabbas tsorona ta ke shiyasa ma ta kasa barci"ya faɗa a zuci kafin ya fita ya ɗauro alwala.Tafi ya shimfida ya shiga jero nafiloli tare da roƙon Allah ya rage mashi wannan cuta ta sha'awa dan yanzu kuwa ya yarda cewa ta wuce yadda ake so ta zama cuta,bayanta ya kwanta ya na haɗiyar yawu.....
Comment and share Please
Jikar Rabo ce 😎
*ÆŠAN DABA*
```love
and
romantic story
``` _MRS SADAUKI_ 💫
*Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰
â˜€ï¸ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀ï¸
____________________
BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM
*BUY MTN DATA AT AFFORDABLE PRICES*👇ðŸ½
*500MB* 200
*1GB* 300
*2GB* 600
*3GB* 900
*6GB* 1800
(CHECKING BALANCE * 461*4# )
VALIDITY : 1 MONTH
For more enquiry Call or Whatsapp this number: *08066268951*
*PAGE 47-48*
Matsowa yayi kusa da ita ya na shirin kai hannun shi gareta ta miƙe firgigit cike da tsoro ta dire daga gadon,"tashin hankali"cewar Muntari a bayyane ya na mai tashi zaune ya na kallon ta hasken da ya shigo ta window.Sauka yayi daga kan bed ɗin yace "zo ki kwanta ni zan koma falo ma"ya na gama faɗa ya fice,cikin sanyin jiki ta koma ta kwanta har ga Allah barci ne cike da idonta amman tsoro ya hanata rumtsawa.
Muntari kuwa falo ya koma ya samu gefen capet ya kwanta ko matashin kai babu balle shinfiÉ—a,a haka yayi ta mutsutsu har wahalalen barci ya É—auke shi Laila ma cikin tsoro tayi barcin cike da mafarkin Muntari.
Washegari ta riga shi tashi ta zo ta buɗe ƙofa dan tuni gari yayi haske,jin an buɗe ƙofa ya farkar da shi yayi addu'a tashi daga barci ya miƙe da sauri ganin sun makkara sallah duk da haka a masallaci yayi sallar shi dan yinta a gida babbar azaba ce.
Cike da tashin hankali duk suka gewaye shi,Siya sai kuka ta ke ta na kallon mijinta wanda ya ke a sheme.
Oga Darma ya kara wani cokali daidai ciwon nan ƙwayoyin cutar da suka hana shi farfaɗowa suka shiga yin sama suna shiga cokalin,ba'a ɗau lokaci ba ya fara tari mai ƙarfi haɗe da amayar da jini mai cike da guba.
Ruwan sanyi aka bashi ya sha, Dawood ya naÉ—e mashi ciwon da bandeji.
Murmushi ya saki ganin Siya tayi tsit ta na ƙyaf-ƙyaf da ido,sai ta baiwa kowa dariya babu kunya ta rungume William "auushhhh!"ya fidda ɗan sauti saboda ciwon da ta ɗan buge.
Hancin shi ta laƙace ta na dariya,Momy da ke gefe ta harareta ai kam Siya ta noƙe kai tayi kamar ba ta gani ba.
Da taimakon Dawood ya isa part É—in shi, Siya ta haÉ—a mashi ruwan wanka masu É—an É—umi sannan ta nemo mashi tea da maganin da zai sha.
Dawood kuwa falo ya zauna ya tisa Leemat gaba ya na kallo cike da mamaki dan yi ta ke tamkar ba ta san shi ba,wani zubin ma sai in shi yayi mata magana.
Ganin irin kallon ƙurilla da ya ke bin ta da shi yasa ta miƙe tsaye ta turo baki ta na gunguni,ta tai wucewa yasa ƙafa ya taɗeta ta faɗi ƙasa kanta ya bugu da salon dan ƙeta kuma ya shiga yi mata dariya.Daddy da ke can gefe ya na kallon su ya taso ya fara yiwa Dawood faɗa ya tada Leemat ya na tambayarta in ba taji ciwo ba.Gwalo ta yiwa Dawood😠sannan ta murguɗa mashi baki😠ta tsere part ɗin Momy,wani ƙululun baƙin ciki ne ya tokare Dawood ya bita da ido sai yaji ina ma babu kowa gidan kamar can yadda suke a Niger da ya koya mata hankali.
Murmushi Daddy yayi dan kuwa ya gano yaron nashi ba ƙaramin so ya ke yiwa Leemat ba amman a ganin shi ai tayi mashi ƙaramta ina za ta kai gwabran shi balle tazuranci?.Kamar wani ƙaramin yaro ya shagwaɓe fuska yace "Daddy ka na fah ganin abinda ƙaramar yarinya ta yi min"Daddy ya zauna kusa da shi yace "ai kai ka fara,yauwa ya kamata ka yanke lokacin da za ka tafi samo jinin Danee dan maido bawan Allahn mutum kamar kowa ka ga daga nan sai ayi maganar auren ku in komi ya lafa"cike da kunya Dawood ya sunne kai yace "to Daddy"a ƙasan zuciyar shi kuwa godiya ya ke yiwa Allah da yasa Daddy ya gano da kan shi ya na son Leemat dan dai shi girman kan shi ba zai bari ya faɗa ba dan kar yarinya ta raina shi😎
***
Cikin ƙarfin hali ta daure ta ɗora masu girkin rana shinkafa fara da miyar albasa,sai da miyar ta dafu sannan ta jaye itace ta bar garwashi ta cika boki ta tsalo wanka tare da gasa jikinta sosai ta kama ruwa da bagaruwar da Inna ta aiko mata da safe.Cikin riga doguwa ta atamfa ta shirya bayan ta shafe duk jikinta ambre da humura mai ƙamshi,ba tayi ƙwalliya ba kawai ta shafa man leɓe ne.
Abincin ta juye cikin sabbin kwanoni ta jera bisa ɗan madaidaicin table ɗin ta na roba,ba'a jima ba kuwa Muntari ya shi cike da kunya ta tarbe shi tace "sannu da zuwa"ta ɗan duƙa ta karɓi ledar hannun shi amsawa yayi ya na bin ta da wani mayatacen kallo.
Lemun kwalba ne sai ƙanƙara,tarmus ta ɗauko ta nasa ƙanƙarai lemun kuwa ta aje shi a table,ruwa masu sanyi ta zuba mashi a kofi yanzu ma sai da ta ɗan rusuna sannan ta bashi ya karɓa ya na murmushi.Ruwan wanka ta zuba mashi a bokiti tare da kwandon sabulu ta kai banɗaki sannan ta dawo ɗakin ta shaida mashi,farar jallabiya ya ɗauko sannan ya wuce ya yo wanka.Ko kafin ya fito ta gama zuba abinci a plate,a gaban shi ta ajiye tare da cewa "Bismillah"gefen shi ya nuna mata ta zauna ya fara ciyar da su da cokali ɗaya duk da nanoƙewar da Laila ke yi,lemun ta tsiyaya masu kafin su miƙe su ɗauro alwala shi ya wuce masjid ita kuma a ɗaki.
Ta na shafa addu'a ya shigo,jallabiyar shi ya cire ya zamana daga shi sai culotte.Gaban Laila ne ya bada das ganin Muntari ya zauna bakin bed ya na kallonta da alamu ita ya ke jira,sanin haka ne ya sa ta miƙe ta ƙara ƙabarta wata sallah😂 murmurshi Muntari yayi a zuci yace " wayo.com kiyi dai ki gama sai na fidda wannan dattin Allah ma ya so ni da sallata ba ta lalace ba adadafe nayi ta"ya na nan zaune sai da Laila tayi raka'a huɗu ta sallamce ta na shirin tashi dan kawo wata yayi wuf ya ɗauki ke ta ya dire kan bed,sharrr hawaye suka zubo mata ya kai bakin shi ya na lashe su amman sun ƙi su tsaya ganin za ta fara kuka mai sauti yayi saurin kai bakin shi cikin nata ya fara bata hot kiss wanda ya sa Laila jin wani iri kamar za ta shiɗewa.
Ɗan dakatawa yayi ya na kallonta da idanun shi da suka canza kala,baki ta taɓe za tayi kuka ya girgiza mata kai da dubara ya kai hannun shi ya cire zip ɗin rigarta tare da yin sama da ita.
Saurin rumtse ido tayi saboda zugin da breast ɗin ta ke yi dama ba wani wucewa suka yi da azabar jiya ba yau kuma ga wata sun fara gani, lokacin da ya fara having sex da ita kuwa wani uban ihu ta ƙurma dan ji tayi kamar an yankata da wuƙa.
Cikin fitar hayyaci ba tare da yayi duba ita ɗin yarinya ce ba ya cigaba da bidirin shi,sai da komi ya lafa ya shiga rarrashi tare da gaya mata da sannu za ta saba dama kusan duk ko wace amarya sai tayi haƙurin haka musamman in angon shi ma sabon shiga ne babu safe babu rana sai haƙuri😹 shi nan maneji ne ya ke har ta saba tukun cikin yayi kaɗan 5roun par jours.
Ita dai Laila sauraren shi kawai ta ke wani irin tsoron shi ya samu waje a zuciyarta ya zauna.
Cikin sati guda Laila duk ta rame saboda hankalinta da ya ƙi kwantawa game da lamarin Muntari,kullum abu ɗaya ko gajiya ba yayi balle ya tausayawa yarintar ta.Ganin kamar abun zai fi ƙarfin ta ne ta shige ɗaki ta fasa kuka tare da tattara kaya wai za ta koma gun Inna da zama😂 juyin duniya da magiya Muntari yayi amman inaaa tuni Laila ta zuba kayanta a leda ta matse a kafaɗa ta na sharar ƙwalla tare da turo baki gaba saboda tare hanya da Muntari yayi.
"Please babyta kiyi haƙuri ba zan sake ba kin ji?"cikin kuka tace "ai jiya ma haka kace "ya dafe kai yace "to yau dai nayi maki alƙawari ba zan maki komi"ya faɗa ya na mai game hannuwa alamar roƙo,ta ɗago ta kalle shi sai kuma ya bata tausayi hakan ya sa ta aje ledar kayan.
Ajiyar zuciya ya sauke tare da fita ya na maganar zuci "ai ya zame mani doli na je bikon Asabe tunda wannan da alamu kwabsa min ta ke son yi in taje gun Inna ai shikenan ƙila ma ta riƙe ta".
Wajen Inna ya tafi cike da kunya yace "Inna ya kamata fah kije ki tawo da Asabe "sai da Inna ta dube shi da kyau tace "na ƙi ɗin ai ba ni na aiketa ba, lokacin da tayi yajinta wa ya kaita?yadda ta tafi da kanta haka za ta dawo da ƙafarta dan haka ka sake zance ko ka fita ka ban wuri"Muntari ya sunne ya na jin haushi sam ba haka ya so ba.
Da dare kuwa cikin tsoro Laila ta kwanta can ƙarshen gado ta na jin zuciyar ta na bugawa kamar ko wane dare,ƙuri Muntari yayi mata ya na ankare da ita "tabbas tsorona ta ke shiyasa ma ta kasa barci"ya faɗa a zuci kafin ya fita ya ɗauro alwala.Tafi ya shimfida ya shiga jero nafiloli tare da roƙon Allah ya rage mashi wannan cuta ta sha'awa dan yanzu kuwa ya yarda cewa ta wuce yadda ake so ta zama cuta,bayanta ya kwanta ya na haɗiyar yawu.....
Comment and share Please
Jikar Rabo ce 😎
*ÆŠAN DABA*
```love
and
romantic story
``` _MRS SADAUKI_ 💫
*Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰
â˜€ï¸ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀ï¸
____________________
BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM
*BUY MTN DATA AT AFFORDABLE PRICES*👇ðŸ½
*500MB* 200
*1GB* 300
*2GB* 600
*3GB* 900
*6GB* 1800
(CHECKING BALANCE * 461*4# )
VALIDITY : 1 MONTH
For more enquiry Call or Whatsapp this number: *08066268951*
*PAGE 47-48*
Matsowa yayi kusa da ita ya na shirin kai hannun shi gareta ta miƙe firgigit cike da tsoro ta dire daga gadon,"tashin hankali"cewar Muntari a bayyane ya na mai tashi zaune ya na kallon ta hasken da ya shigo ta window.Sauka yayi daga kan bed ɗin yace "zo ki kwanta ni zan koma falo ma"ya na gama faɗa ya fice,cikin sanyin jiki ta koma ta kwanta har ga Allah barci ne cike da idonta amman tsoro ya hanata rumtsawa.
Muntari kuwa falo ya koma ya samu gefen capet ya kwanta ko matashin kai babu balle shinfiÉ—a,a haka yayi ta mutsutsu har wahalalen barci ya É—auke shi Laila ma cikin tsoro tayi barcin cike da mafarkin Muntari.
Washegari ta riga shi tashi ta zo ta buɗe ƙofa dan tuni gari yayi haske,jin an buɗe ƙofa ya farkar da shi yayi addu'a tashi daga barci ya miƙe da sauri ganin sun makkara sallah duk da haka a masallaci yayi sallar shi dan yinta a gida babbar azaba ce.