Sashe 15
Ɗan Daba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dawood bai koma ciki ba har sai da Oga Darma ya bar gidan,ya na shiga direct bedroom ya wuce ya tarar da Leemat zaune ta na shafa mai.
Bai ce da ita komi ba ya shiga latsa wayar shi tamkar dagaske nan kuwa hankalin shi na kanta,ganin yadda ta ke shafa Victago a breast🙄a zuci yace "bariki iyawa yanzu miye gamin Victago da breast tamkar wani ƙurji dai?"gyaran murya yayi ta juyo ta na kallon shi .
Ya ɗaga mata gira yace "miye wannan?"tace "jus ne" yayi murmurshin gefen baki dan ya gane baƙar magana ce "ko za ka sha ne?"yace "a'a ban jin ƙishi"ta taɓe baki tace "dama ai ba kai za ka sha ba jarumar k..."maganar ce ta maƙale ganin shi kusa da ita ya haɗe rai yayi kicin-kicin da fuska.
"Ayya Oga kar ka yi min haka Allah suÉ“utar baki nayi ba zan sake ba,mi ma zai kai Victago can in ba shirmen Leemat ba wadda Æ™urciya ba ta gama fita jikin ta ba"bai saurare ta ba ya É—auki robar Victagon ya laÆ™uto tare da tura mata shi a baki yace "haÉ—e shi ko nayi maki matsin shi,ba kin ce jus ne ba?"yawu dalala suka zubo mata ga azabar Æ™arfin Victagon doli hawaye suka fara zubo mata,ya matse laÉ“anga da Æ™arfi yace "gobe ma ki sake faÉ—a min baÆ™ar maganar kwarkwar kawai"ya na mai yi mata gwaloðŸ˜.
***
Wani gigitacen mari Oga Danee ya ɗauke Abbas da shi yace "ba ka da hankali ne da za ka rinƙa ambaton sunana a ko ina?ba na yi maka kashedi da faɗin sunana ba shine har ka tayi ka yiwa ƴar minister akan doli sai ta so ka?"Abbas ya dafe kunci ya na mai jin wani masifafen zafi na ratsa shi dan in Danee ya buge ka wani sa'in sai kayi jinya.
Cike da iya shege da sangarta irin ta ɗiyan masu kuɗi ya nufi ƙofar fita,Danee ya tsayar da shi ta hanyar yi mashi magana cikin rarrashi"ka ga Abbas ba wai na buge ka ba ne dan ɗaukar hukunci kawai nayi hakan ne dan ban son yawan faɗin sunana da jama'ar gari ke yi ,am kuma sannan in ka na haka wacece kake ganin za ta aure ka?"sai da ya gama sauraron jawabin uban sannan ya fice zuciyar shi na balbali.
Tun a hanya ya yiwa yaran shi waya kan su ƙwamuso mashi Nidee wacce ta kasance ƴa da tsohon ministan Moumbay.
Ya na isa gida tuni sun kawota,ta na ganin Abbas ta ruga ta faÉ—a jikin shi tana kuka kafin ta koma baya alamun ya ceceta.Murmushin mugunta yayi yace "a kan ki Daddyna ya mare ni dan haka zan fanshe cin mutuncin da aka yi min a kan ki"yayi maganar ya na mai janta zuwa É—aki.
A yadda ya samu Nidee sai da ya bashi mamaki ba Virgin ba ce sannan ta ƙwarai da harakar maza,maimakon ya hukuntata sai ta juyar da hankalin shi suka yi ta masha'ar su.
Ihun su ya tayar da Siya daga barcin da ta ke,a hankali ta buɗe ƙofa can ta tsinkaye su tsakiyar falo da sanɗa ta samu ta fice daga ɗakin ta na waiwaye.....
Jikar Rabo ce 😎
*ÆŠAN DABA*
```love
and
romantic story
``` _MRS SADAUKI_ 💫
*Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰
â˜€ï¸ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀ï¸
____________________
BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM
Page 25-26
Ta na kawowa bakin get ta ci sa'a babu kowa a gun tayi saurin buɗe ƙofar ta fice a guje,ba ta san inda ta ke saka ƙafarta ba kawai dai gudu ta ke ko takalmi babu.
Ta na tsaka da gudun ne taji an yi sama da ita ta faÉ—i can gefe,mai motar ko tsayawa bai yi ba sai mutanen kan titi ne suka taimaka suka sa ta a taxi ya kai ta asibiti.
Siya na farfaɗowa ta gan ta da ƙarin ruwa ga bandeji a ɗayan hannun saboda raunin da ta samu,wata datijuwa ce ta shigo ta dubata tare da tambayar ta jikinta.
Da maganar kurame Siya ta mayar mata duk da dai ba jin English ta ke ba sosai ta fahimta,ashe datijiyuwa ta iya maganar kurame da ta tambayi Siya ina ne gidan su sai ta fashe da kuka tace ba ta sani ba.
Sérum ɗin ta cire mata tare da taimaka mata ta sauka daga gadon,ta na jaye da hannun Siya har ta tsayar da mai taxi ta gaya mashi unguwar da za su.Siya ba ta da wani zaɓi da ya wuce ta bi bayanta kuma sosai zuciyarta ta kwanta da matar shiyasa ba taji wani ɗarrr ba, lokacin da aka kawo su da murmushi ta shigar su cikin gidan wanda ya ke tsit ba kowa sai kukan tsuntsaye da ƙwari.
Tsabar ni'imar gun sai da Siya ta lumshe ido,gidan duk shibke-shibke ne a ciki ga ruwan piscine inda mutum zai yi wanka.Wani tsoho ne ya fito daga ɗakin ya na wangale bakin shi maras haƙora ya na magana da granny ya na kallon Siya,nan ta gaya mashi yadda aka yi ta same ta.
"Papi wacece ni ke gani nan kamar baƙuwa?"muryar wata ƴar budurwa ta faɗa wacce ke can saman bene ta na kallon su,da hannu yayi mata alama ta zo.
Wani irin kallo ta ke bin Siya da shi wanda har sai da tsargu,granny tace "ki tafi da ita É—akin ki"a nan take tace Siya ba za ta shigar mata É—aki ba tana gama faÉ—a ta wuce É—akinta.
Ƙarƙashin gado ta duƙa ta jawo kwanonta na maita,sosai yawunta suka biya da kurwa Siya tunanin yadda za ta tsotse mata jini ta ke amman ta rasa daga ina za ta fara.
Granny ta koma gun aikinta Papi ya ja hannun Siya zuwa wani ɗaki da ya ke share tsaf sai dai babu komi ciki sai ƙaton akwati irin wanda ake sa kaya,tabarma da matala une place ya shimfiɗa mata.
Cike murna da yaba karamci irin na Æ´an gidan Siya ta kwanta ta na jin wani barci na É—ibarta,Papi tsohon maye kuma É—an iska baki ya ke lasa ya na shafar al'aurar shi ya rasa daga ciki wane zai yi Zina koko canye Kurwa?a haka dai ya fita dan bai son saurin nuna halin shi.
Wani irin tururi ne da masifar zafi ke tsatsafowa ya na fasar simintin É—akin wanda hakan ya haifar mata da yin zufa sharka duk da AC a É—akin amman gumin da ke ketowa ya mamaye sanyin.
A wahalce Siya ta farka saboda azabar zafi ji ta ke tamkar an saka ta cikin magasar burodi,gumin goshinta ta goge ta na sauke numfashi kamar wacce tayi tsere.Yadda ya simintin ɗakin ya ke yi mata gizo ya sa ta jin tsoro,tamkar toka haka ta ke ganin shi ga wani hayaƙi da ya ke fitowa,ta na ƙoƙarin tashi sai taji kamar ana magana ta cikin ƙarƙashin ƙasa.
Kunnenta ta kara ai kuwa magana ake sai dai muryoyin ba su fita sosai,cike da mamaki "to ko dai akwai wasu mutanen a cikin gidan bayan uwanda na gani?ƙila akwai wasu tunda ga hirar su nan ina ji"ta faɗa a zuci ta na mai fita waje haka kawai taji ta na son sanin iya adadin mutanen gidan,da ta fito waje ba ta ga wata ƙofa ba da zai nuna akwai wani ɗaki bayan wanda su ke ciki da tunanin abun ta nufi ƙaton piscine ɗin da ta gani tun farkon shigowa.
Tsaye tayi bakin ruwan ta na ganin hoton ta a ciki,hannu ta saka da niyyar ɗebowa sai ji tayi an ruƙo hannunta,ta saki ƴar ƙara tare da saurin ciro shi da ƙarfi fatar hannun har tayi kwalkwali cike da tsoro ta miƙe ta na jin zuciyar ta na bugawa.
Wata bishiya ta tsinkaya ta mangwaro sai dai abinda ya bata mamaki sunayen mutane da ta gani a ko wane mangwaro,ta na nan tsaye Papi ya fito ya tsaya daga baya ya na ƙare mata kallo yawun shi na tsinkewa.
Baby ma fitowa tayi cikin wani yare tace "Papi ka taimaka ka bar min ko da ɗan da ke cikin cikinta ne in ya so kai ka ɗauki uwar"Papi ya kalli Baby yace "Ɗan cikin da ko wata ɗaya bai yi ba shine za ki ce na baki dan dai kin cika mayya"ta ɓata fuska tace "haba Papi kai fah ka ce na haƙura na bar ma da yanzu tun tuni har na gama da ita,am yanzu abinda za'a yi bari za mu yi har ta haifo ɗan sai na ɗauka kaji Papi?"kai kawai ya jinjina mata ya fara takawa zuwa gun Siya wacce ke tsaye ta na ta aikin karatu,sunan mutum guda ne ya banbanta da na sauran ta na cikin tunani taji muryar Papi na cewa "mi kike yi yarinya?"juyowa tayi da fara'a ta nuna mashi Mango ɗin alamun ta na so sai dai ƙayar da aka zuzuba gun ya hanata ƙarasawa.
"Wannan ba na sha ba ne tawo ciki sai baby ta kawo maki nunanu masu daÉ—i da sanyi"ya faÉ—a ya na mai jawota suka nufi ciki,a falo suka zauna Baby ta kawo mata kayan marmari dayawa cike da murna Siya ke cin kayan ta yayinda Papi da baby suka sakata a gaba suna kallo.
William ne zaune abun duniya sun sha mashi kai , system ɗin shi ya ɗauko tare da buɗe saƙon da Khan ya turo mashi ta email.
Bai ce da ita komi ba ya shiga latsa wayar shi tamkar dagaske nan kuwa hankalin shi na kanta,ganin yadda ta ke shafa Victago a breast🙄a zuci yace "bariki iyawa yanzu miye gamin Victago da breast tamkar wani ƙurji dai?"gyaran murya yayi ta juyo ta na kallon shi .
Ya ɗaga mata gira yace "miye wannan?"tace "jus ne" yayi murmurshin gefen baki dan ya gane baƙar magana ce "ko za ka sha ne?"yace "a'a ban jin ƙishi"ta taɓe baki tace "dama ai ba kai za ka sha ba jarumar k..."maganar ce ta maƙale ganin shi kusa da ita ya haɗe rai yayi kicin-kicin da fuska.
"Ayya Oga kar ka yi min haka Allah suÉ“utar baki nayi ba zan sake ba,mi ma zai kai Victago can in ba shirmen Leemat ba wadda Æ™urciya ba ta gama fita jikin ta ba"bai saurare ta ba ya É—auki robar Victagon ya laÆ™uto tare da tura mata shi a baki yace "haÉ—e shi ko nayi maki matsin shi,ba kin ce jus ne ba?"yawu dalala suka zubo mata ga azabar Æ™arfin Victagon doli hawaye suka fara zubo mata,ya matse laÉ“anga da Æ™arfi yace "gobe ma ki sake faÉ—a min baÆ™ar maganar kwarkwar kawai"ya na mai yi mata gwaloðŸ˜.
***
Wani gigitacen mari Oga Danee ya ɗauke Abbas da shi yace "ba ka da hankali ne da za ka rinƙa ambaton sunana a ko ina?ba na yi maka kashedi da faɗin sunana ba shine har ka tayi ka yiwa ƴar minister akan doli sai ta so ka?"Abbas ya dafe kunci ya na mai jin wani masifafen zafi na ratsa shi dan in Danee ya buge ka wani sa'in sai kayi jinya.
Cike da iya shege da sangarta irin ta ɗiyan masu kuɗi ya nufi ƙofar fita,Danee ya tsayar da shi ta hanyar yi mashi magana cikin rarrashi"ka ga Abbas ba wai na buge ka ba ne dan ɗaukar hukunci kawai nayi hakan ne dan ban son yawan faɗin sunana da jama'ar gari ke yi ,am kuma sannan in ka na haka wacece kake ganin za ta aure ka?"sai da ya gama sauraron jawabin uban sannan ya fice zuciyar shi na balbali.
Tun a hanya ya yiwa yaran shi waya kan su ƙwamuso mashi Nidee wacce ta kasance ƴa da tsohon ministan Moumbay.
Ya na isa gida tuni sun kawota,ta na ganin Abbas ta ruga ta faÉ—a jikin shi tana kuka kafin ta koma baya alamun ya ceceta.Murmushin mugunta yayi yace "a kan ki Daddyna ya mare ni dan haka zan fanshe cin mutuncin da aka yi min a kan ki"yayi maganar ya na mai janta zuwa É—aki.
A yadda ya samu Nidee sai da ya bashi mamaki ba Virgin ba ce sannan ta ƙwarai da harakar maza,maimakon ya hukuntata sai ta juyar da hankalin shi suka yi ta masha'ar su.
Ihun su ya tayar da Siya daga barcin da ta ke,a hankali ta buɗe ƙofa can ta tsinkaye su tsakiyar falo da sanɗa ta samu ta fice daga ɗakin ta na waiwaye.....
Jikar Rabo ce 😎
*ÆŠAN DABA*
```love
and
romantic story
``` _MRS SADAUKI_ 💫
*Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰
â˜€ï¸ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀ï¸
____________________
BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM
Page 25-26
Ta na kawowa bakin get ta ci sa'a babu kowa a gun tayi saurin buɗe ƙofar ta fice a guje,ba ta san inda ta ke saka ƙafarta ba kawai dai gudu ta ke ko takalmi babu.
Ta na tsaka da gudun ne taji an yi sama da ita ta faÉ—i can gefe,mai motar ko tsayawa bai yi ba sai mutanen kan titi ne suka taimaka suka sa ta a taxi ya kai ta asibiti.
Siya na farfaɗowa ta gan ta da ƙarin ruwa ga bandeji a ɗayan hannun saboda raunin da ta samu,wata datijuwa ce ta shigo ta dubata tare da tambayar ta jikinta.
Da maganar kurame Siya ta mayar mata duk da dai ba jin English ta ke ba sosai ta fahimta,ashe datijiyuwa ta iya maganar kurame da ta tambayi Siya ina ne gidan su sai ta fashe da kuka tace ba ta sani ba.
Sérum ɗin ta cire mata tare da taimaka mata ta sauka daga gadon,ta na jaye da hannun Siya har ta tsayar da mai taxi ta gaya mashi unguwar da za su.Siya ba ta da wani zaɓi da ya wuce ta bi bayanta kuma sosai zuciyarta ta kwanta da matar shiyasa ba taji wani ɗarrr ba, lokacin da aka kawo su da murmushi ta shigar su cikin gidan wanda ya ke tsit ba kowa sai kukan tsuntsaye da ƙwari.
Tsabar ni'imar gun sai da Siya ta lumshe ido,gidan duk shibke-shibke ne a ciki ga ruwan piscine inda mutum zai yi wanka.Wani tsoho ne ya fito daga ɗakin ya na wangale bakin shi maras haƙora ya na magana da granny ya na kallon Siya,nan ta gaya mashi yadda aka yi ta same ta.
"Papi wacece ni ke gani nan kamar baƙuwa?"muryar wata ƴar budurwa ta faɗa wacce ke can saman bene ta na kallon su,da hannu yayi mata alama ta zo.
Wani irin kallo ta ke bin Siya da shi wanda har sai da tsargu,granny tace "ki tafi da ita É—akin ki"a nan take tace Siya ba za ta shigar mata É—aki ba tana gama faÉ—a ta wuce É—akinta.
Ƙarƙashin gado ta duƙa ta jawo kwanonta na maita,sosai yawunta suka biya da kurwa Siya tunanin yadda za ta tsotse mata jini ta ke amman ta rasa daga ina za ta fara.
Granny ta koma gun aikinta Papi ya ja hannun Siya zuwa wani ɗaki da ya ke share tsaf sai dai babu komi ciki sai ƙaton akwati irin wanda ake sa kaya,tabarma da matala une place ya shimfiɗa mata.
Cike murna da yaba karamci irin na Æ´an gidan Siya ta kwanta ta na jin wani barci na É—ibarta,Papi tsohon maye kuma É—an iska baki ya ke lasa ya na shafar al'aurar shi ya rasa daga ciki wane zai yi Zina koko canye Kurwa?a haka dai ya fita dan bai son saurin nuna halin shi.
Wani irin tururi ne da masifar zafi ke tsatsafowa ya na fasar simintin É—akin wanda hakan ya haifar mata da yin zufa sharka duk da AC a É—akin amman gumin da ke ketowa ya mamaye sanyin.
A wahalce Siya ta farka saboda azabar zafi ji ta ke tamkar an saka ta cikin magasar burodi,gumin goshinta ta goge ta na sauke numfashi kamar wacce tayi tsere.Yadda ya simintin ɗakin ya ke yi mata gizo ya sa ta jin tsoro,tamkar toka haka ta ke ganin shi ga wani hayaƙi da ya ke fitowa,ta na ƙoƙarin tashi sai taji kamar ana magana ta cikin ƙarƙashin ƙasa.
Kunnenta ta kara ai kuwa magana ake sai dai muryoyin ba su fita sosai,cike da mamaki "to ko dai akwai wasu mutanen a cikin gidan bayan uwanda na gani?ƙila akwai wasu tunda ga hirar su nan ina ji"ta faɗa a zuci ta na mai fita waje haka kawai taji ta na son sanin iya adadin mutanen gidan,da ta fito waje ba ta ga wata ƙofa ba da zai nuna akwai wani ɗaki bayan wanda su ke ciki da tunanin abun ta nufi ƙaton piscine ɗin da ta gani tun farkon shigowa.
Tsaye tayi bakin ruwan ta na ganin hoton ta a ciki,hannu ta saka da niyyar ɗebowa sai ji tayi an ruƙo hannunta,ta saki ƴar ƙara tare da saurin ciro shi da ƙarfi fatar hannun har tayi kwalkwali cike da tsoro ta miƙe ta na jin zuciyar ta na bugawa.
Wata bishiya ta tsinkaya ta mangwaro sai dai abinda ya bata mamaki sunayen mutane da ta gani a ko wane mangwaro,ta na nan tsaye Papi ya fito ya tsaya daga baya ya na ƙare mata kallo yawun shi na tsinkewa.
Baby ma fitowa tayi cikin wani yare tace "Papi ka taimaka ka bar min ko da ɗan da ke cikin cikinta ne in ya so kai ka ɗauki uwar"Papi ya kalli Baby yace "Ɗan cikin da ko wata ɗaya bai yi ba shine za ki ce na baki dan dai kin cika mayya"ta ɓata fuska tace "haba Papi kai fah ka ce na haƙura na bar ma da yanzu tun tuni har na gama da ita,am yanzu abinda za'a yi bari za mu yi har ta haifo ɗan sai na ɗauka kaji Papi?"kai kawai ya jinjina mata ya fara takawa zuwa gun Siya wacce ke tsaye ta na ta aikin karatu,sunan mutum guda ne ya banbanta da na sauran ta na cikin tunani taji muryar Papi na cewa "mi kike yi yarinya?"juyowa tayi da fara'a ta nuna mashi Mango ɗin alamun ta na so sai dai ƙayar da aka zuzuba gun ya hanata ƙarasawa.
"Wannan ba na sha ba ne tawo ciki sai baby ta kawo maki nunanu masu daÉ—i da sanyi"ya faÉ—a ya na mai jawota suka nufi ciki,a falo suka zauna Baby ta kawo mata kayan marmari dayawa cike da murna Siya ke cin kayan ta yayinda Papi da baby suka sakata a gaba suna kallo.
William ne zaune abun duniya sun sha mashi kai , system ɗin shi ya ɗauko tare da buɗe saƙon da Khan ya turo mashi ta email.