Sashe 16
Ɗan Daba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
```Prety ita ce budurwar Danee ya sun yi soyayya shan minti lokacin suna karatu inda ta samu ciki ta haifi Abbas wanda ya kasance rayuwar Oga Danee duk duniya babu abinda Danee ya fi so kamar Abbas na biyun shi kuma Prety ce wacce tuni tayi aure ya fi goma duk mijin da ta aura Danee sai ya kashe shi inda a ƙarshe ta haƙura ta dawo suna zaman dadiro ita da Danee.Abbas na da mashayar giya tafi goma inda a ko wane gida ya zuba ƴan matan da ya ke hutawa da su,sai dai gidan shi guda ne tal ya na can a unguwar bowa duk jerin gidajen na shi ya fi kowane kyawu da tsaruwa``` wane shine cikakken bayanin da abokin William ya turo mashi tare da hoton shi Abbas ɗin,rufe system ɗin yayi ya shiga toilet ya yo wanka ya shirya ya shirya cikin wata fuskar shi ta sirri.
Mota ya É—auka bai zarce ko ina ba sai unguwar bowa,da kallo ya ke bin gidajen da kallo har ya samu nasarar ganin wanda zuciyar shi ke raya mashi na Abbas ne.
Horne yayi mai gadi ya buɗe mashi get tare da ƙarewa William kallo ta jikin madubin,ba sai ya tsaya tambayar shi wanene ba shigar shi kawai ta tabbatar da *ƊAN DABA* ne irin yadda ya zuba zabba ga uwar sarƙar wuyan shi kuma rigar jikin shi mai ƙananun hannu ce.
Ƙawayen yaran Abbas suka yiwa motar William ganin baƙuwar fuska,cike da gadara ya fito daga mota ya cire baƙin gilashin fuskar shi ya ɗaga gira yace "ya ko za ku dake ni ne?"yadda yayi maganar cikin murya basawa yasa su ja da baya ɗaya daga cikin su yace "Barka da zuwa Oga sai dai kayi haƙuri Boss na cikin fushi wata yarinya ya ƙwamuso bai kai ga shan romo ba ta gudu yanzu haka Boss ya bar gidan ya tafi mashaya bayan yayi mana sanbaɗebaɗ..."bai ida rufe baki ba William yayi mashi wata kumbutsar tsiya a baki a take haƙoran shi rabi suka zube.
Jinin sauran ne ya koma ga akaifa suka bashi haƙuri, "a wace mashayar ya tafi?"wani daga cikin su ya matso yace "Oga mu tafi na kai ka"mota suka shiga ya kai William mashayar da Abbas ya fi so ai kuwa tun daga nesa suka tsinkayo shi zaune a kujera ƴan mata sun zagaye shi ga kwalaban giya a gaban shi.
William na zuwa bai yi wata-wata ba ya kashe Abbas da mari tare da naushi duk wanda ya zo tare mashi haka William ke mazgar shi a ƙarshe ya cakumo wuyan Abbas ya tura shi mota tare da yi mata key......
Comment and share PleaseðŸ™ðŸ»
Jikar Rabo ce 😎
*ÆŠAN DABA*
```love
and
romantic story
``` _MRS SADAUKI_ 💫
*Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰
â˜€ï¸ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀ï¸
____________________
BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM
*QUEEN OF THE MONTH*👸ðŸ»ðŸ¥³
Page 27-28
UDDM babbar University ce ta maradi, students ne birjit kowanensu ya na harakar gaban shi.
Jasmine ce zaune cikin dandazon maza ta baza gashin doki har ya zubo mata har bisa kafaɗu,gefenta Big boy hannun shi kan cinyarta ya riƙe nata sai hira su ke wacce rabinta duk gulma ce da tsiyar gumi duk wanda ya wuce sai sun yi da shi in mace ce su ce ba ta waye ba.
Wani Guy yayi dariya ya kalli Laila da ke tawowa inda su ke zaune yace "wai dan Allah yaushe waccan bagidajiyar ƙanwar ta ki za ta waye ne?dubi fah ƙaton hijab ɗin da ta saka sai kace wacce za ta ja sallah"dukan su ihu suka yi hatta Jasmine sai da tayi dariya ta na nuna Laila wacce tayi turus ta na kallon su.
"Ki tashi mu tafi gida Mami yanzu ta kira ni wai ba ta lafiya"Laila ta faɗa ba tare da ta biye masu ba,kamar ba ta ji ta ba haka ta shiga danna waya kafin ta miƙe tsaye ta na jan hannun Big boy.
Sallama suka yi masu suka wuce inda Big boy ya aje mota,Laila na shirin shiga Leel-H ya ƙaraso ta tamke fuska kamar hadarin bisa tace "dan Allah ni dai nace ka fita harakata in kuma dagaske ka na sona ka turo magabatan ka "ta na gama faɗa ta shige ta bar shi nan tsaye cikin zullimi sam ya kasa gane kan Laila bai san mi ke faruwa ba magana ɗayan biyu yanzu ta ce aure.
Motar na tsayawa Laila ta fita da sauri,a duƙe ta tarar da Mami sai kwarara amai ta ke ba ƙaƙautawa.Sannu ta shiga jera mata kafin ta ɗauko mata mayafinta da takalmi su fita inda Big boy ke jiran su,sai da Laila ta rufe gidan da kwaɗo sannan ta shiga suka wuce asibiti.
Jinin Mami aka ɗiba tare da saka mata ƙarin ruwa en attendant,duk kuɗin da aka buƙata Big boy ya biya.Suna nan zaune cikin room ɗin da aka ba Mami Dr ya shigo daga Big boy sai Jasmine suna ƴan taɓe-taɓen su kasancewar Mami ta samu barci.Result ɗin ya miƙa ya na ce masu "congratulations"duban Big boy Jasmine tayi ta na mai karɓar takardar haɗe da murmushin yaƙe daidai nan Laila ta dawo daga sayen magani.
Jiki a sanyaye Jasmine ta miƙawa Laila takardar "Innalillahi wa'inna iley raji'un cikiii?ciki fah?shikenan Mami kin cuce mu"Laila ta faɗa ta na mai zubewa ƙasa ta na kuka wanda haka ya tayar da Mami ta tsinci muryar Big boy na cewa "to miye dan Mami na da ciki?ba'a haihuwa ke aka haife ki?"ai da sauri Mami ta mayar da ido ta rufe zuciyarta na dukan tara-tara, Jasmine ta ja tsuki tace "shekara Abba wajen biyu kenan rabon shi da ya zo ganin mu to ta ina ta samu cikin?"Big boy ya waro ido yace "duk da haka nan dai soutenir ɗin ta za ku yi ita ƙaddara ai musulmi ta ke ci sai ku yi mata fatan sauka lafiya duk da dai abun ba daɗi"cike da takaici Jasmine ta harare shi tare da ficewa daga ɗakin,bin bayanta yayi ya na faman kiran sunanta.
A kunyace Mami ta buÉ—e ido ta kalli Laila wacce ke zaune ta na kuka,da jajayen idonta ta kalli mahaifiyarta ta kafin ta sunne kai ta na jin wata irin matsananciyar kunya.
"Laila miye na kuka akan laifin da kika san ba zan aikata ba? wannan gwajin sam ba nawa ba ne sai dai in erreur ce yayi ai kin san dai da hankali na ba zan yi zina ba ko?"cewar Mami ta na marairaice fuska kamar za tayi kuka,Laila ta miƙe tsaye tace "Mami tun da ni ke ban taɓa ganin uwar da ta ke aza ƴaƴanta akan gurɓataciyar hanya ba sai ke,da farko na zata gata ne da wayewa yasa haka sai daga baya na gane hassadar mu kike ba ki ƙaunar mu ne.Maganar kuma ciki ni bai dame ni ba kin fi kowa sanin uban shi dan haka ki gayi maganar ki inda za'a yarda da ita dan ni ganau ce ba jiyau ba sannan abu na ƙarshe da zan faɗa maki daga yau ba ni ba ke tunda na ga alamu so kike mu zama ƴan daba kamar yadda kika mayar da kan ki,zan nisanta da ku naje nayi aure domin gobena"ta na gama faɗa ta fice ta bar Mami shaye da mamakin yadda har ta samu courage ɗin faɗa mata baƙaƙen magana.
Ta na kuka Big boy na bata haƙuri tare da bata giya a maimakon lemu,wani irin luuu ta fara ji yayinda wani duhu ke rufe mata fuska.
Da sauri ya tallabota ta faɗa jikin shi,maɓallan rigarta ya ɓalle tare da cire bra ɗin ta ya fara baiwa Twins ɗin ta wani salo tamkar ita ta haife shi.Cikin maye ta ke mayar mashi da martani,a zazzafe ya raba su da kayan jikin su ba tare da tausayi ko lura da ita ɗin Virgin ce ba ya dadage ya shigeta da ƙarfin tsiya wanda ya maido Jasmine cikin hayyacinta ba tare da ta shirya ba.
Ba ta da wani sauran ƙarfi balle tayi ƙoƙarin hana shi,haka ta na ji ta na gani Big boy ya keta mata haddi babu ji babu gani haka ya ke shigarta.
"Haba baby miye na kuka? Big boy ɗin ki ne fah in ba mu mori ƙurciyar mu ba yanzu sai yaushe za mu ci kenan?"Big boy ke faɗa ya na mai yiwa Jasmine wanka cikin ƙaton bawo,kai ta girgiza cikin kuka tace "ka cuce ni ban shirya kyauta da budurcina ba,tanadi na yiwa miji ne to yanzu mi kake son na ce mashi a daren farkon mu?"ya shafi kanta yace "to waye mijin bayan ni ?ke da har ki na tunanin auren wani wanda ba ni ba?to sha kurumin ki mu na gama karatu za mu yi aure mun kin ji babyna?"yayi maganar ya na sakar mata murmurshi wanda ya sanyaya zuciyar Jasmine.
A ɓangaren Mami kuwa sérum na idawa ta fita bakin titi ta samu abun hawa ya kaita gida,tun a bakin ƙofa ta ci karo da kayan da Laila duk ta zubda alamun ta yi mata bincike.
Cike da fargaba ta duba drower nan ta ga babu gwala-gwalai ɗin da ta ke saya masu in sun tashi aure sai kuɗi kuma an taɓa su.Waya Mami ta ɗauka ta kira Nas babu jimawa ya zo,cikin kuka Mami tayi mashi bayanin cikin da Dr yace ta na da sai dai mi?ƙarara Nas ya nuna murna tare da rungume Mami yace "shikenan zan samu Ɗa daga sanyin idaniyata,ki bar min bbyna ina son shiii"ya ida maganar ya na mai fara sumbatar ta.
Kasancewar Mami ba ta san ciwon kan ta ba haka ta biyewa Nas suka aikata masha'ar su kamar ba gobe,turus Jasmine tayi jin sauti na fitowa ɗakin Mami ta budar da ke jikin ƙofa ta leƙa nan idonta suka yi mata baƙin gani.
Wani yammm Jasmine ta ji tsikar jikinta duk da yau ne ta rasa budurcinta amman ganin halittar Nas ya sa ta son kasancewa da shi.
Mota ya É—auka bai zarce ko ina ba sai unguwar bowa,da kallo ya ke bin gidajen da kallo har ya samu nasarar ganin wanda zuciyar shi ke raya mashi na Abbas ne.
Horne yayi mai gadi ya buɗe mashi get tare da ƙarewa William kallo ta jikin madubin,ba sai ya tsaya tambayar shi wanene ba shigar shi kawai ta tabbatar da *ƊAN DABA* ne irin yadda ya zuba zabba ga uwar sarƙar wuyan shi kuma rigar jikin shi mai ƙananun hannu ce.
Ƙawayen yaran Abbas suka yiwa motar William ganin baƙuwar fuska,cike da gadara ya fito daga mota ya cire baƙin gilashin fuskar shi ya ɗaga gira yace "ya ko za ku dake ni ne?"yadda yayi maganar cikin murya basawa yasa su ja da baya ɗaya daga cikin su yace "Barka da zuwa Oga sai dai kayi haƙuri Boss na cikin fushi wata yarinya ya ƙwamuso bai kai ga shan romo ba ta gudu yanzu haka Boss ya bar gidan ya tafi mashaya bayan yayi mana sanbaɗebaɗ..."bai ida rufe baki ba William yayi mashi wata kumbutsar tsiya a baki a take haƙoran shi rabi suka zube.
Jinin sauran ne ya koma ga akaifa suka bashi haƙuri, "a wace mashayar ya tafi?"wani daga cikin su ya matso yace "Oga mu tafi na kai ka"mota suka shiga ya kai William mashayar da Abbas ya fi so ai kuwa tun daga nesa suka tsinkayo shi zaune a kujera ƴan mata sun zagaye shi ga kwalaban giya a gaban shi.
William na zuwa bai yi wata-wata ba ya kashe Abbas da mari tare da naushi duk wanda ya zo tare mashi haka William ke mazgar shi a ƙarshe ya cakumo wuyan Abbas ya tura shi mota tare da yi mata key......
Comment and share PleaseðŸ™ðŸ»
Jikar Rabo ce 😎
*ÆŠAN DABA*
```love
and
romantic story
``` _MRS SADAUKI_ 💫
*Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰
â˜€ï¸ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀ï¸
____________________
BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM
*QUEEN OF THE MONTH*👸ðŸ»ðŸ¥³
Page 27-28
UDDM babbar University ce ta maradi, students ne birjit kowanensu ya na harakar gaban shi.
Jasmine ce zaune cikin dandazon maza ta baza gashin doki har ya zubo mata har bisa kafaɗu,gefenta Big boy hannun shi kan cinyarta ya riƙe nata sai hira su ke wacce rabinta duk gulma ce da tsiyar gumi duk wanda ya wuce sai sun yi da shi in mace ce su ce ba ta waye ba.
Wani Guy yayi dariya ya kalli Laila da ke tawowa inda su ke zaune yace "wai dan Allah yaushe waccan bagidajiyar ƙanwar ta ki za ta waye ne?dubi fah ƙaton hijab ɗin da ta saka sai kace wacce za ta ja sallah"dukan su ihu suka yi hatta Jasmine sai da tayi dariya ta na nuna Laila wacce tayi turus ta na kallon su.
"Ki tashi mu tafi gida Mami yanzu ta kira ni wai ba ta lafiya"Laila ta faɗa ba tare da ta biye masu ba,kamar ba ta ji ta ba haka ta shiga danna waya kafin ta miƙe tsaye ta na jan hannun Big boy.
Sallama suka yi masu suka wuce inda Big boy ya aje mota,Laila na shirin shiga Leel-H ya ƙaraso ta tamke fuska kamar hadarin bisa tace "dan Allah ni dai nace ka fita harakata in kuma dagaske ka na sona ka turo magabatan ka "ta na gama faɗa ta shige ta bar shi nan tsaye cikin zullimi sam ya kasa gane kan Laila bai san mi ke faruwa ba magana ɗayan biyu yanzu ta ce aure.
Motar na tsayawa Laila ta fita da sauri,a duƙe ta tarar da Mami sai kwarara amai ta ke ba ƙaƙautawa.Sannu ta shiga jera mata kafin ta ɗauko mata mayafinta da takalmi su fita inda Big boy ke jiran su,sai da Laila ta rufe gidan da kwaɗo sannan ta shiga suka wuce asibiti.
Jinin Mami aka ɗiba tare da saka mata ƙarin ruwa en attendant,duk kuɗin da aka buƙata Big boy ya biya.Suna nan zaune cikin room ɗin da aka ba Mami Dr ya shigo daga Big boy sai Jasmine suna ƴan taɓe-taɓen su kasancewar Mami ta samu barci.Result ɗin ya miƙa ya na ce masu "congratulations"duban Big boy Jasmine tayi ta na mai karɓar takardar haɗe da murmushin yaƙe daidai nan Laila ta dawo daga sayen magani.
Jiki a sanyaye Jasmine ta miƙawa Laila takardar "Innalillahi wa'inna iley raji'un cikiii?ciki fah?shikenan Mami kin cuce mu"Laila ta faɗa ta na mai zubewa ƙasa ta na kuka wanda haka ya tayar da Mami ta tsinci muryar Big boy na cewa "to miye dan Mami na da ciki?ba'a haihuwa ke aka haife ki?"ai da sauri Mami ta mayar da ido ta rufe zuciyarta na dukan tara-tara, Jasmine ta ja tsuki tace "shekara Abba wajen biyu kenan rabon shi da ya zo ganin mu to ta ina ta samu cikin?"Big boy ya waro ido yace "duk da haka nan dai soutenir ɗin ta za ku yi ita ƙaddara ai musulmi ta ke ci sai ku yi mata fatan sauka lafiya duk da dai abun ba daɗi"cike da takaici Jasmine ta harare shi tare da ficewa daga ɗakin,bin bayanta yayi ya na faman kiran sunanta.
A kunyace Mami ta buÉ—e ido ta kalli Laila wacce ke zaune ta na kuka,da jajayen idonta ta kalli mahaifiyarta ta kafin ta sunne kai ta na jin wata irin matsananciyar kunya.
"Laila miye na kuka akan laifin da kika san ba zan aikata ba? wannan gwajin sam ba nawa ba ne sai dai in erreur ce yayi ai kin san dai da hankali na ba zan yi zina ba ko?"cewar Mami ta na marairaice fuska kamar za tayi kuka,Laila ta miƙe tsaye tace "Mami tun da ni ke ban taɓa ganin uwar da ta ke aza ƴaƴanta akan gurɓataciyar hanya ba sai ke,da farko na zata gata ne da wayewa yasa haka sai daga baya na gane hassadar mu kike ba ki ƙaunar mu ne.Maganar kuma ciki ni bai dame ni ba kin fi kowa sanin uban shi dan haka ki gayi maganar ki inda za'a yarda da ita dan ni ganau ce ba jiyau ba sannan abu na ƙarshe da zan faɗa maki daga yau ba ni ba ke tunda na ga alamu so kike mu zama ƴan daba kamar yadda kika mayar da kan ki,zan nisanta da ku naje nayi aure domin gobena"ta na gama faɗa ta fice ta bar Mami shaye da mamakin yadda har ta samu courage ɗin faɗa mata baƙaƙen magana.
Ta na kuka Big boy na bata haƙuri tare da bata giya a maimakon lemu,wani irin luuu ta fara ji yayinda wani duhu ke rufe mata fuska.
Da sauri ya tallabota ta faɗa jikin shi,maɓallan rigarta ya ɓalle tare da cire bra ɗin ta ya fara baiwa Twins ɗin ta wani salo tamkar ita ta haife shi.Cikin maye ta ke mayar mashi da martani,a zazzafe ya raba su da kayan jikin su ba tare da tausayi ko lura da ita ɗin Virgin ce ba ya dadage ya shigeta da ƙarfin tsiya wanda ya maido Jasmine cikin hayyacinta ba tare da ta shirya ba.
Ba ta da wani sauran ƙarfi balle tayi ƙoƙarin hana shi,haka ta na ji ta na gani Big boy ya keta mata haddi babu ji babu gani haka ya ke shigarta.
"Haba baby miye na kuka? Big boy ɗin ki ne fah in ba mu mori ƙurciyar mu ba yanzu sai yaushe za mu ci kenan?"Big boy ke faɗa ya na mai yiwa Jasmine wanka cikin ƙaton bawo,kai ta girgiza cikin kuka tace "ka cuce ni ban shirya kyauta da budurcina ba,tanadi na yiwa miji ne to yanzu mi kake son na ce mashi a daren farkon mu?"ya shafi kanta yace "to waye mijin bayan ni ?ke da har ki na tunanin auren wani wanda ba ni ba?to sha kurumin ki mu na gama karatu za mu yi aure mun kin ji babyna?"yayi maganar ya na sakar mata murmurshi wanda ya sanyaya zuciyar Jasmine.
A ɓangaren Mami kuwa sérum na idawa ta fita bakin titi ta samu abun hawa ya kaita gida,tun a bakin ƙofa ta ci karo da kayan da Laila duk ta zubda alamun ta yi mata bincike.
Cike da fargaba ta duba drower nan ta ga babu gwala-gwalai ɗin da ta ke saya masu in sun tashi aure sai kuɗi kuma an taɓa su.Waya Mami ta ɗauka ta kira Nas babu jimawa ya zo,cikin kuka Mami tayi mashi bayanin cikin da Dr yace ta na da sai dai mi?ƙarara Nas ya nuna murna tare da rungume Mami yace "shikenan zan samu Ɗa daga sanyin idaniyata,ki bar min bbyna ina son shiii"ya ida maganar ya na mai fara sumbatar ta.
Kasancewar Mami ba ta san ciwon kan ta ba haka ta biyewa Nas suka aikata masha'ar su kamar ba gobe,turus Jasmine tayi jin sauti na fitowa ɗakin Mami ta budar da ke jikin ƙofa ta leƙa nan idonta suka yi mata baƙin gani.
Wani yammm Jasmine ta ji tsikar jikinta duk da yau ne ta rasa budurcinta amman ganin halittar Nas ya sa ta son kasancewa da shi.