Sashe 13
Ɗan Daba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Can tsakar dare Leemat ta farka ta ga duk jikinta ya ɓace,toilet ta shige ta na wanka.Ƙarar saukar ruwan ya tada Dawood, bedroom ɗin ya wuce ya ga yadda zanen gadon ya ɓace, handle ɗin toilet ɗin ya murɗa tare da shiga da sauri Leemat wacce ke cikin baignoire ta lumshe ido tayi saurin buɗe su harar ta yayi yace "shi zanen gadon wa zai wanke ma ki shi?"ta turo baki ta na mai kaɗa kumfa nan ya ƙara cika da kumfa tace "shine saboda drap za ka shigo min bayi"ta na maganar ne ta na sake yin nutso cikin ruwa ta yadda ba zai ganin jikinta ba sai kanta kawai.
A hasale Dawood ya ida shigowa toilet ɗin ya na mai sa hannu ya cire madaɗar baignoire ɗin nan ruwan suka ƙwafe ya ciko bokiti ya malala mata kumfar da ya ɗan liƙe mata a jiki ya goge.
Ta turo baki ta kare ƙirjinta da hannu tana gunguni,wata damƙa ya yiwa na shanunta yace "wannan mililin ababen ne kike rufewa da ba su gama nuna ba?mi zan kalla balanbalan ɗin masu kama da fanken da aka cikawa yess?"rumtsa ido tayi ta kasa magana ya ja nipples ɗin yace "ki shiga hankalin ki Halima in ba haka ba zan shiga ƙafar wando guda da ke ,tashi maza ki ɗauke min waccan ƙazantar da kika bari kan bed"ya ida maganar cikin ɗaga murya, Leemat ta fashe da kuka ta na mai jawo towel amman dan mugunta Dawood ya warce shi yace ta fita a haka babu yadda ta iya haka taje ta ɗauko zanen gadon nan kuma yace ta wanke shi da hannunta ba za'a sa mai shi a injin wankin ba.
Ta na wanki ya na kallon yadda ƙirjinta ke motsawa in ta na dirza drap ɗin da ya ga za ta ɗago sai ya kawar da kan shi,jirin da ya fara ɗibarta ne yasa ta sakin zanen ta faɗa jikin shi cikin muryar tausayi tace "yunwaaa"sungumarta yayi ya kaita kan bed,maltina da peak ya tsiyaye mata cikin ƙaton kofi ya riƙe kanta ya shiga bata sannu-sannu Leemat ta shanye gwagwanin maltina ɗaya da peak biyu tayi gyatsa tace "alhamdullah"Dawood ya dungure mata kai yace "ƙazama dubi yadda kika ɓata min riga"tsinkin ƙyanƙyami ya cire rigar tare da shiga toilet ya kama dirzar fatar shi kamar zai canza wata sai tsuki ya ke ja.
Leemat ma wankan ta shiga da ya fito,ɗakin Dawood ya shiga feshewa da turare kamar zai ƙarar da kwalbar turaren har hawan kai ya ke.
Ta shafa mai ta dube shi tace "ina kaɗar da zan saka kar na ɓata jikina?"ya harareta kamar idon shi za su faɗo yace "likita ne ni da za ki tambaye kaɗa koko ɗan daudu"ta marairaice fuska tace "please Oga "tsuki yayi ya fita zuwa can ya kawo mata wani farin abu wanda likitoci ke amfani wajen naɗe ciwo haka ta amsa ta kimtsa kanta.
Cikin faɗa yace "yanzu sabida Allah in ba neman fitina ba kin san ranar period ɗin ki ce shine kika raɗe-raɗe kan bed ɗin ta ba tare da kin shirya kan ki ba?"Leemat tace "Allah ba yau ba ne sai nan da kwana uku zan ƙila saboda na zauna da yunwa ne kuma..kuma"sai ta ƙyale ya kafeta da ido yace "kuma mi?"tace "komi"ya ɓata rai yace "wlh ko ki gayamin ko kuma jikin ki ya gaya maki bari gani ina jin tausayin ki ina lalaɓa ki zan iya mayar da tausayin gefe na hukunta ki tom dan haka ina jin ki"cikin i'ina tace "ko kuma sab..saboda ɗazu Maye ya ban"ba ta ida ba ya kai bakin shi kan nata, kissing ya ke amman na ƙeta wanda har Leemat sai da ta fara zubar da hawaye.
Wayar ta ɗau ruri ya ɗauka yanayin fuskar shi ya sauya yace"ya haka kuma tafiya ba zata?ai sai a bari har gobe da saf"kashe wayar ne da aka yi ta can gefen ya sa shi duban Leemat yace "ki na ji na ko?ki shiga ƙarƙashin gado ki ƙyale sai lokacin da nace ki fito za ki fitowa Ogan mu ne ya zo"jiki na ɓari Leemat ke ɗaga kai tare da shigewa ƙarƙashin gadon kamar yadda ya umarce ta.
Bakin ƙofa ya nufa ya buɗe nan wasu mutane uku suka shigo kowanensu fuskar shi a murtuƙe babu alamun fara'a,wuri Dawood ya nuna masu amman suka ƙi zama sai bedroom ɗin shi da suka nufa.
"Tun da naji na kira ka kayi min gardama wani zargi ya ɗarsu a zuciyata,mi kake ɓoyewa Dawood?am sure akwai wani abun da yasa ka nuna ƙin jin daɗin zuwan mu wannan lokacin dan ba yau ba ne mu ka fara"Oga Darma ya faɗa ya na mai tamke fuska tamkar hadarin gabas tare da kallon Dawood wanda jinin shi ke kan akaifa......
```INA MAI FARIN CIKIN SANAR DA FANS ÆŠINA NA GAMA BOOK ÆŠIN``` *SOJANA* ```WANDA YA KASANCE PAID BOOK MAI SON SAYA YAYI MIN MAGANA TA NUMBER TA NA WHATSAPP``` +22795045822
*ÆŠAN DABA*
```love
and
romantic story
``` _MRS SADAUKI_ 💫
*Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰
â˜€ï¸ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀ï¸
____________________
BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM
Page 21-22
Cikin dauriya irin ta jaruman mazan nan Dawood yayi gaba yace "ok in kun gama bincikar ɗakin sai ku same ni a falo" Oga Darma ya daka mashi tsawa yace "kan ka ɗaya kuwa?ko ka manta da wa kake magana ne?to Darma ne ko kai ba ka wuce in kwankwaɗa maka azabar ba ina nan a matsayina na DALMA hukunci guda ne nike yi har yanzu bai sauya ba dan haka zo ka bincika min ɗakin da kan ka"Oga Darma ya faɗa ya na sake tamke mummunar fuskar shi,tsayawa Dawood yayi dan ya fi kowa sanin rashin imani na Ogan nasu hukunci guda ya ke shine ya narkar da dalma a rinƙa ɗigawa mutum ita a jiki mafarin ma ake kiran shi da Darma no mutumci.
Ƙofar towel ya buɗe masu yace "ku shiga ku duba"haka ma drower sannan ya yaye zanen bed yace "ku na iya leƙawa ƙarƙashi"ido Leemat ta waro tare da saurin toshe bakinta da taji kuka na shirin kubce mata idonta tuni sun fara zubar da hawaye na tausayin kanta,mutumen da har Dawood ya ji tsoron shi to ina ga ita? period ɗin ta kuwa tsabar tsoro ji take ya na ƙara ɓulɓulowa.
Taɓi Oga Darma yayi yace "da kyau Boss haka ni ke so wannan ya tabbatar min tu es sûr de toi,mu je falo mu yi maganar da ta kawo mu"Dawood bai ce da su uffan ba sai bin bayan su da yayi, Leemat ta sauke sanyayar ajiyar zuciya ganin sun fita.
Bindigogi masu kyau Oga Ya fiddo daga cikin wata bag ya miƙawa Dawood yace "ina son ku fita opération gobe zuwa yamma gomnan Maradi ya ƙi cika alƙawarin shi dan haka ina son ku ƙwamuso min ƴar shi Diya da za ta dawo daga Niamey kar ku bari wannan damar ta wuce ku dan ita kaɗai gare mu,sannan akwai Gift ɗin da ni ke son baka"ya ida maganar ya na murmurshi.
Jujuya bindigar da ta ke mallakin shi yayi dan ta banbanta da sauran yace "to miye na tafiya da bindiga Oga?"Darma yace "saboda tsaro mana duk wanda ya kawo gargada ku halbe shi na san za'a zo ɗaukar ta ne,ga number ta nan na samu ka tabbatar ka kirata ta yadda ta na sauka kai za ta gayawa am ga hoton ta nan cikin enveloppe"kai kawai Dawood ya jinjina, Oga Darma da maƙaraban shi suka fice.
Da sauri ya koma ɗaki ya jawo Leemat wacce ta haɗa uban gumi sai kace wadda ta haɗi kunama,dukan shi ta shiga yi a ƙirji tana kukan shagwaɓa ya sai ƙoƙarin riketa ya ke ta na zillewa "miye haka?ke ki tsaya mana"tace "na ƙi na tsaya ɗin shine ka wani buɗe zanen gadon kenan so kake ya albushure ni"dungure mata yayi yace "rigimama ni ma ƙarfin hali ne nayi saboda ban so a samu akasi in ya ga kamar ina nuƙu-nuƙu tsaf zai gano ni kuma na san ba zai barin ki ba tafiya zai yi da ke"Leemat ta zaro ido ta na shirin komawa ƙarƙashin gado ya riƙe ta yace "ina zaki kuma?"tace "na ɓuya mana sake ni"yace "to ai sun tafi sai kuma gobe su dawo wani aiki ne ya bani" "na mi fah?"Leemat ta tambaya,kasa faɗa mata yayi sai toilet ya shige jin an fara kiran sallah.
Washegari tun da safe kowa ya fito kamar kullum sai dai abun al'ajabi gidan yayi fes an share shi hakan yasa mutane jin daɗi sai dai tsabar mugunta ta Maye yace doli su tisa sharai,yayi hakan ne kuma dan ya turawa Nana baƙin ciki kuma doli da ita aka sake duk da ƙagewar da ƙugunta yayi mata.
Dawood ya kira Arne da Maye ya shaida masu abinda ya kawo Oga Darma,"dan haka ku kasance cikin shiri banda wasa dan akan wannan aikin mutum zai iya rasa ran shi ta ko wane ɓangare"cewar Dawood.
Arne yace "Boss kamar yaya?" Dawood yace "in can suka kama ka ba ka da wani hukunci baya ga kisa nan kuma in ka yi sake yarinyar ba ta shigo hannun ka ba kashe ka za'a yi"cikin jin haushi Maye yace "to shi Oga Darma É—in mi ya hana shi zuwa da kan shi"wani gigitacen mari Dawood ya sauke mashi yace "sai ka kira shi ka shaida mashi"ya na gama faÉ—a ya wuce É—akin shi.
A hasale Dawood ya ida shigowa toilet ɗin ya na mai sa hannu ya cire madaɗar baignoire ɗin nan ruwan suka ƙwafe ya ciko bokiti ya malala mata kumfar da ya ɗan liƙe mata a jiki ya goge.
Ta turo baki ta kare ƙirjinta da hannu tana gunguni,wata damƙa ya yiwa na shanunta yace "wannan mililin ababen ne kike rufewa da ba su gama nuna ba?mi zan kalla balanbalan ɗin masu kama da fanken da aka cikawa yess?"rumtsa ido tayi ta kasa magana ya ja nipples ɗin yace "ki shiga hankalin ki Halima in ba haka ba zan shiga ƙafar wando guda da ke ,tashi maza ki ɗauke min waccan ƙazantar da kika bari kan bed"ya ida maganar cikin ɗaga murya, Leemat ta fashe da kuka ta na mai jawo towel amman dan mugunta Dawood ya warce shi yace ta fita a haka babu yadda ta iya haka taje ta ɗauko zanen gadon nan kuma yace ta wanke shi da hannunta ba za'a sa mai shi a injin wankin ba.
Ta na wanki ya na kallon yadda ƙirjinta ke motsawa in ta na dirza drap ɗin da ya ga za ta ɗago sai ya kawar da kan shi,jirin da ya fara ɗibarta ne yasa ta sakin zanen ta faɗa jikin shi cikin muryar tausayi tace "yunwaaa"sungumarta yayi ya kaita kan bed,maltina da peak ya tsiyaye mata cikin ƙaton kofi ya riƙe kanta ya shiga bata sannu-sannu Leemat ta shanye gwagwanin maltina ɗaya da peak biyu tayi gyatsa tace "alhamdullah"Dawood ya dungure mata kai yace "ƙazama dubi yadda kika ɓata min riga"tsinkin ƙyanƙyami ya cire rigar tare da shiga toilet ya kama dirzar fatar shi kamar zai canza wata sai tsuki ya ke ja.
Leemat ma wankan ta shiga da ya fito,ɗakin Dawood ya shiga feshewa da turare kamar zai ƙarar da kwalbar turaren har hawan kai ya ke.
Ta shafa mai ta dube shi tace "ina kaɗar da zan saka kar na ɓata jikina?"ya harareta kamar idon shi za su faɗo yace "likita ne ni da za ki tambaye kaɗa koko ɗan daudu"ta marairaice fuska tace "please Oga "tsuki yayi ya fita zuwa can ya kawo mata wani farin abu wanda likitoci ke amfani wajen naɗe ciwo haka ta amsa ta kimtsa kanta.
Cikin faɗa yace "yanzu sabida Allah in ba neman fitina ba kin san ranar period ɗin ki ce shine kika raɗe-raɗe kan bed ɗin ta ba tare da kin shirya kan ki ba?"Leemat tace "Allah ba yau ba ne sai nan da kwana uku zan ƙila saboda na zauna da yunwa ne kuma..kuma"sai ta ƙyale ya kafeta da ido yace "kuma mi?"tace "komi"ya ɓata rai yace "wlh ko ki gayamin ko kuma jikin ki ya gaya maki bari gani ina jin tausayin ki ina lalaɓa ki zan iya mayar da tausayin gefe na hukunta ki tom dan haka ina jin ki"cikin i'ina tace "ko kuma sab..saboda ɗazu Maye ya ban"ba ta ida ba ya kai bakin shi kan nata, kissing ya ke amman na ƙeta wanda har Leemat sai da ta fara zubar da hawaye.
Wayar ta ɗau ruri ya ɗauka yanayin fuskar shi ya sauya yace"ya haka kuma tafiya ba zata?ai sai a bari har gobe da saf"kashe wayar ne da aka yi ta can gefen ya sa shi duban Leemat yace "ki na ji na ko?ki shiga ƙarƙashin gado ki ƙyale sai lokacin da nace ki fito za ki fitowa Ogan mu ne ya zo"jiki na ɓari Leemat ke ɗaga kai tare da shigewa ƙarƙashin gadon kamar yadda ya umarce ta.
Bakin ƙofa ya nufa ya buɗe nan wasu mutane uku suka shigo kowanensu fuskar shi a murtuƙe babu alamun fara'a,wuri Dawood ya nuna masu amman suka ƙi zama sai bedroom ɗin shi da suka nufa.
"Tun da naji na kira ka kayi min gardama wani zargi ya ɗarsu a zuciyata,mi kake ɓoyewa Dawood?am sure akwai wani abun da yasa ka nuna ƙin jin daɗin zuwan mu wannan lokacin dan ba yau ba ne mu ka fara"Oga Darma ya faɗa ya na mai tamke fuska tamkar hadarin gabas tare da kallon Dawood wanda jinin shi ke kan akaifa......
```INA MAI FARIN CIKIN SANAR DA FANS ÆŠINA NA GAMA BOOK ÆŠIN``` *SOJANA* ```WANDA YA KASANCE PAID BOOK MAI SON SAYA YAYI MIN MAGANA TA NUMBER TA NA WHATSAPP``` +22795045822
*ÆŠAN DABA*
```love
and
romantic story
``` _MRS SADAUKI_ 💫
*Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰
â˜€ï¸ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀ï¸
____________________
BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM
Page 21-22
Cikin dauriya irin ta jaruman mazan nan Dawood yayi gaba yace "ok in kun gama bincikar ɗakin sai ku same ni a falo" Oga Darma ya daka mashi tsawa yace "kan ka ɗaya kuwa?ko ka manta da wa kake magana ne?to Darma ne ko kai ba ka wuce in kwankwaɗa maka azabar ba ina nan a matsayina na DALMA hukunci guda ne nike yi har yanzu bai sauya ba dan haka zo ka bincika min ɗakin da kan ka"Oga Darma ya faɗa ya na sake tamke mummunar fuskar shi,tsayawa Dawood yayi dan ya fi kowa sanin rashin imani na Ogan nasu hukunci guda ya ke shine ya narkar da dalma a rinƙa ɗigawa mutum ita a jiki mafarin ma ake kiran shi da Darma no mutumci.
Ƙofar towel ya buɗe masu yace "ku shiga ku duba"haka ma drower sannan ya yaye zanen bed yace "ku na iya leƙawa ƙarƙashi"ido Leemat ta waro tare da saurin toshe bakinta da taji kuka na shirin kubce mata idonta tuni sun fara zubar da hawaye na tausayin kanta,mutumen da har Dawood ya ji tsoron shi to ina ga ita? period ɗin ta kuwa tsabar tsoro ji take ya na ƙara ɓulɓulowa.
Taɓi Oga Darma yayi yace "da kyau Boss haka ni ke so wannan ya tabbatar min tu es sûr de toi,mu je falo mu yi maganar da ta kawo mu"Dawood bai ce da su uffan ba sai bin bayan su da yayi, Leemat ta sauke sanyayar ajiyar zuciya ganin sun fita.
Bindigogi masu kyau Oga Ya fiddo daga cikin wata bag ya miƙawa Dawood yace "ina son ku fita opération gobe zuwa yamma gomnan Maradi ya ƙi cika alƙawarin shi dan haka ina son ku ƙwamuso min ƴar shi Diya da za ta dawo daga Niamey kar ku bari wannan damar ta wuce ku dan ita kaɗai gare mu,sannan akwai Gift ɗin da ni ke son baka"ya ida maganar ya na murmurshi.
Jujuya bindigar da ta ke mallakin shi yayi dan ta banbanta da sauran yace "to miye na tafiya da bindiga Oga?"Darma yace "saboda tsaro mana duk wanda ya kawo gargada ku halbe shi na san za'a zo ɗaukar ta ne,ga number ta nan na samu ka tabbatar ka kirata ta yadda ta na sauka kai za ta gayawa am ga hoton ta nan cikin enveloppe"kai kawai Dawood ya jinjina, Oga Darma da maƙaraban shi suka fice.
Da sauri ya koma ɗaki ya jawo Leemat wacce ta haɗa uban gumi sai kace wadda ta haɗi kunama,dukan shi ta shiga yi a ƙirji tana kukan shagwaɓa ya sai ƙoƙarin riketa ya ke ta na zillewa "miye haka?ke ki tsaya mana"tace "na ƙi na tsaya ɗin shine ka wani buɗe zanen gadon kenan so kake ya albushure ni"dungure mata yayi yace "rigimama ni ma ƙarfin hali ne nayi saboda ban so a samu akasi in ya ga kamar ina nuƙu-nuƙu tsaf zai gano ni kuma na san ba zai barin ki ba tafiya zai yi da ke"Leemat ta zaro ido ta na shirin komawa ƙarƙashin gado ya riƙe ta yace "ina zaki kuma?"tace "na ɓuya mana sake ni"yace "to ai sun tafi sai kuma gobe su dawo wani aiki ne ya bani" "na mi fah?"Leemat ta tambaya,kasa faɗa mata yayi sai toilet ya shige jin an fara kiran sallah.
Washegari tun da safe kowa ya fito kamar kullum sai dai abun al'ajabi gidan yayi fes an share shi hakan yasa mutane jin daɗi sai dai tsabar mugunta ta Maye yace doli su tisa sharai,yayi hakan ne kuma dan ya turawa Nana baƙin ciki kuma doli da ita aka sake duk da ƙagewar da ƙugunta yayi mata.
Dawood ya kira Arne da Maye ya shaida masu abinda ya kawo Oga Darma,"dan haka ku kasance cikin shiri banda wasa dan akan wannan aikin mutum zai iya rasa ran shi ta ko wane ɓangare"cewar Dawood.
Arne yace "Boss kamar yaya?" Dawood yace "in can suka kama ka ba ka da wani hukunci baya ga kisa nan kuma in ka yi sake yarinyar ba ta shigo hannun ka ba kashe ka za'a yi"cikin jin haushi Maye yace "to shi Oga Darma É—in mi ya hana shi zuwa da kan shi"wani gigitacen mari Dawood ya sauke mashi yace "sai ka kira shi ka shaida mashi"ya na gama faÉ—a ya wuce É—akin shi.