Sashe 23
Ɗan Daba Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
```Shekarun baya da suka wuce mu uku mun kasance manya abokaina,tun a makaranta Danee ya kasance mai son fifiko da nuna mana izza ba mu ɗauki komi ba mu ka rinƙa bin shi sau da ƙafa.Mu ukun nan mun kasance kowanenmu na da buri,Ni siyasa ni ke so na zama shugaba,Danee kuma mai son faɗa a aji a rinƙa tsoron shi duk duniya ta san shi yayinda Daddyn ku (cewa da su William)ke son zama shugaban ƴan dramer da siddabaru.Da mu ka zauna mu ka yi lissafi kuwa sai mu ka gane doli ko wane buri sai da kuɗi zai cika duk da dai mu na da kuɗi bakin gwagwardo,ba'a wani ɗau lokaci ba Danee ya kawo mana wata proposition mu shiga wata ƙungiya ba tare da binciken mi ƙungiyar ta ƙumsa ba mu ka amince nan ya kai mu gun Ogan su.Abu kamar wasa haka kowanenmu cikar burin shi ta fara tafiya kamar yadda ya kamata muna ta jin daɗi ba tare da mun san akwai tashin hankali gaba ba,abinda ƙungiya tace kowa ya bada jinin mutum ɗaya daga cikin ahalin shi to a nan ne fah Daddyn ku ya farga da ƙungiyar asiri ce kasancewar shi musulmi yace Indai sai ya bada jinin wani to daga yau ya fita,hankalin Oga ya tashi saboda ya na matuƙar ji da Ahmad saboda ko wata opération za'a je da salon siddabarun shi ya ke ɓatar da idon jama'a akan mutanen mu wannan ne ya sa ƙungiya tace banda shi tunda dama dai ba kuɗi ake bashi ba kawai ƙarfin iko ne.Ni kuwa Kakata wacce ta riƙe ni na bada, ɓangaren Danee kuwa Ɗa ɗaya tal gare shi sannan Abbas kuma bai ji zai iya bada ɗan uwan shi Auwal ba shine ya bayar da ƴar sa,maƙasudin mayar da ita makauniya daga zuwa Vacance ya sa Auwal bin didigi a ƙarshe ya tonowa kan shi abinda ya fi ƙarfin shi to nan ne fah Danee yayi mashi barazanar mutuwa shi da duk ahalin shi in yace zai tona asiri,bayan wasu ƴan watanni ne ƙungiya ta gano tabbas Auwal in ya na raye komi zai iya faruwa Danee yayi tsalle bisa yace ba za'a kashe mashi ɗan uwa ba nan ne kuwa aka bada shawar mayar da ƙwaƙwalwar shi irin ta kare da farko ɗabi'un shine suka fara sauyawa daga na mutane zuwa dabbobi a ƙarshe kuma Danee ya je har gida ya baɗe shi da wani magani har ya zama kare.Danee na shaida min abinda ya faru naje na ɗauke Michel da Miki na aje su guna ba tare da ya sani ba,matsayin Oga Danee ya ƙaru haka ma ƙarfin tsafin shi to a nan fah alƙalamin tsafin shi ya gano yaron Ahmad ne zai zama sanadin rushewar duk wani mulki na shi,kasancewata na hannun damar shi ya aike ni dan kashe shi a lokacin ya na makarantar India ta koyon tsafi,ban wani sha wuya ba wajen tawo da David saboda malamin ya san ni abokin Ahmad ne tun daga wannan lokacin kuma nayi amfani da tsafina na mantar da Dawood duk wani abu da ya shafi rayuwar shi sannan na sanya mashi a kai ƴan fashi sun tare su kuma ni na cece shi daga nan kuma na cigaba da rainon shi sannan na saka shi makaranta addini gefe guda kuma ana bashi training.Saboda gudun matsala mu ka gama ƙarfi da Danee wajen ɗauke Ahmad mu ka ɓoye shi dan kar ya san an kashe Dawood, dukkanin mu ba mu san ya na da wani ɗa ba sai daga baya ne gane na nemo William inda mu ka fara shirin yaƙar Danee sai na kai mashi William a matsayin ƙwararen *ƊAN DABA* duk da lokacin nan bai daɗe da zama soja ba amman sai yaje da wata fuskar wacce ba tashi ba,cikin ikon Allah Danee ya aminta da shi har ya ke gaya mashi wasu sirrika to a nan ne William ya fara samun labarin Siya ni kuma na bashi labarin komi to fah tun daga nan ne ya kamu da tausayin iyayenta soyayyar ta kuma ta shiga zuciyar shi ba tare da ya sani ba.Michel da Miki suka dawo hannun shi ya cigaba da kula su,a waje guda nayi wasa da hankali William shine aje wani book a matsayin na Daddyn su ne ya aje mashi shi.Ni na tura William gidan Danee na Niger a matsayin almajiri a lokacin kuma tuni an ɗaura igiyar auren su, yayi aikin shi ya samu nasara,daga nan kuma sai na kira Dawood a kan lalle sai sun fita opération duk da ruwan da ake sanin Baratu ba za ta barin Leemat ta zauna gidan ba sai ta nemo Siya to a nan Dawood ya gamu da ita dama tuni na tsara komi Dawood na ganinta ya faɗa soyayyarta.Tun daga zuwan Leemat har abinda ke wakana duk na sani a ranar da mu ka je ma lokacin da ka ɗaga gado na hangeta har sautin ɗan kukan da take duk naji,nayi hakan ne kuma dan gwada jarumtar kariyar ta na ga in za ka iya.``` Oga Darma na kawowa nan ya tsaya ganin kallon da Dawood ke yi mashi ya sa shi yin murmushi,cikin ƴar hassala Dawood yace "to yanzu fah inda ka sa na keta haddin ƴar mutane sai yaya kenan?"Oga Darma yace "sanin halin ka ya sa na aikata hakan kuma ko da kayi yunƙurin ketawar ba za ka iya ba saboda ita kanta Leemat ɗin ba banza na barta ba,ƙaryar mazinaci ya kusanceta sai dai mijinta"numfashi ta sauke wanda har sai da Dawood ya banka mata harara ta turo baki ya buge shi da hannu.
"William ga Gift É—in da nace nan zan kawo maka Dawood shekaru da dama kayi kukan rashin É—an uwanka yau ga shi na maido ma, Dawood wannan É—an uwanka ne uwa É—aya uba É—aya"kuka Maman ta fashe da shi wacce tun É—azu ta ke kallon Dawood É—in saboda kama da mijinta da ya ke, William ya taso ya rungume Dawood ya na hawaye bubuga bayan shi yayi kafin ya je ya rungume Maman ya na sauke wata ajiyar zuciya.
Cikin kuka Leemat tace "ina Siya toh?"Oga Darma ya kalli William nan ya shaida masu komi,ganin Leemat za ta É—aga hankalin ta yasa William gabatar da ita ga Momynta amman bai gaya mata Michel ne Abbanta ba,waro ido tayi ta na kallon Momy wacce ke hawaye game da murmurshi.Gun ta taje ta rungumeta tare da É—aukar bbyn hannunta ta na kallo,su Oga Darma tashi suka yi suka wuce room É—in William dan tsara yadda komi zai kasance cikin tsari kafin kowa ya kama gaban shi inda Leemat migididi tace gun Momynta za ta zauna.
Dawood hôtel ya koma,da dare yayi sai juyi ya ke kan bed ya kasa rumtsawa a doli Leemat ya ke son kasancewa da itaðŸ˜saboda sabo ya kasa rumtsawa sai tsuki ya ke ja wadda ita ma gefenta haka abun ya ke wata sha'awar shi ma ta ke ji dan tuni jikinta ya saba da wasannin da suke duk dare kafin su kwanta kuma ba ta iya barci sai akan Æ™irjin shi,pilow ta aza daga gaba ta kwanta wai Dawood ne amman duk da haka ba ta ji wani daÉ—i ba sai sake salo ta ke har Momy ta lura da ita,Æ™asan zuciyarta taji babu daÉ—i zaman É—iyarta da Æ™asurgumin Æ™ato sauÆ™in ta ma babu abinda ya shiga tsakani.
Comment and share Please
Jikar Rabo ce😎
*ÆŠAN DABA*
```love
and
romantic story
``` _MRS SADAUKI_ 💫
*Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰
â˜€ï¸ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀ï¸
____________________
BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM
*BUY MTN DATA AT AFFORDABLE PRICES*👇ðŸ½
*500MB* 200
*1GB* 300
*2GB* 600
*3GB* 900
*6GB* 1800
(CHECKING BALANCE * 461*4# )
VALIDITY : 1 MONTH
For more enquiry Call or Whatsapp this number: *08066268951*
```JOYEUX ANNIVERSAIRE MA PRINCESSE INDO JE TE SOUHAITE TOUT LE BONHEUR DU MONDE,QUE CETTE ANNÉE TE SOIT UNE ANNÉE DE RÉUSSIR, SUCCÈS,PAIX ET SURTOUT LE MARIAGE```🎂
*PAGE 39-40*
"William ga Gift É—in da nace nan zan kawo maka Dawood shekaru da dama kayi kukan rashin É—an uwanka yau ga shi na maido ma, Dawood wannan É—an uwanka ne uwa É—aya uba É—aya"kuka Maman ta fashe da shi wacce tun É—azu ta ke kallon Dawood É—in saboda kama da mijinta da ya ke, William ya taso ya rungume Dawood ya na hawaye bubuga bayan shi yayi kafin ya je ya rungume Maman ya na sauke wata ajiyar zuciya.
Cikin kuka Leemat tace "ina Siya toh?"Oga Darma ya kalli William nan ya shaida masu komi,ganin Leemat za ta É—aga hankalin ta yasa William gabatar da ita ga Momynta amman bai gaya mata Michel ne Abbanta ba,waro ido tayi ta na kallon Momy wacce ke hawaye game da murmurshi.Gun ta taje ta rungumeta tare da É—aukar bbyn hannunta ta na kallo,su Oga Darma tashi suka yi suka wuce room É—in William dan tsara yadda komi zai kasance cikin tsari kafin kowa ya kama gaban shi inda Leemat migididi tace gun Momynta za ta zauna.
Dawood hôtel ya koma,da dare yayi sai juyi ya ke kan bed ya kasa rumtsawa a doli Leemat ya ke son kasancewa da itaðŸ˜saboda sabo ya kasa rumtsawa sai tsuki ya ke ja wadda ita ma gefenta haka abun ya ke wata sha'awar shi ma ta ke ji dan tuni jikinta ya saba da wasannin da suke duk dare kafin su kwanta kuma ba ta iya barci sai akan Æ™irjin shi,pilow ta aza daga gaba ta kwanta wai Dawood ne amman duk da haka ba ta ji wani daÉ—i ba sai sake salo ta ke har Momy ta lura da ita,Æ™asan zuciyarta taji babu daÉ—i zaman É—iyarta da Æ™asurgumin Æ™ato sauÆ™in ta ma babu abinda ya shiga tsakani.
Comment and share Please
Jikar Rabo ce😎
*ÆŠAN DABA*
```love
and
romantic story
``` _MRS SADAUKI_ 💫
*Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰
â˜€ï¸ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀ï¸
____________________
BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM
*BUY MTN DATA AT AFFORDABLE PRICES*👇ðŸ½
*500MB* 200
*1GB* 300
*2GB* 600
*3GB* 900
*6GB* 1800
(CHECKING BALANCE * 461*4# )
VALIDITY : 1 MONTH
For more enquiry Call or Whatsapp this number: *08066268951*
```JOYEUX ANNIVERSAIRE MA PRINCESSE INDO JE TE SOUHAITE TOUT LE BONHEUR DU MONDE,QUE CETTE ANNÉE TE SOIT UNE ANNÉE DE RÉUSSIR, SUCCÈS,PAIX ET SURTOUT LE MARIAGE```🎂
*PAGE 39-40*