← Book details Ɗan Daba Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 2 OF 33

Sashe 2

Ɗan Daba Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read

Ƙafafun Mami ta dafa tace "ki yarda da ni ba zan taɓa cutar da Siya ba,in da ina da niyyar yin haka da tun tuni nayi ba wai sai yanzu ba"kutufo Mami tayi da ita tare da nunata da yatsa tace "keee!ki shiga taitayin ki,ki tashi ki dawo da ita tun wuri kafin na kira Abban ku na shaida mashi"ta ida maganai ta na mai jan Leemat ƙiiii ta cillata waje ba tare da la'akari da ruwan saman da ake yi ba.
Tsamo-tsamo tayi kamar kazar da aka tsoma ruwan zafi haka Leemat ta miƙe kayanta duk sun jiƙe ta buɗe ƙaton get ɗin gidan.Ba ta san ina ta ke tsoma ƙafarta ba ita dai kawai tafiya ta ke yayinda ruwan sama sai ƙara yawaita suke,kamar daga sama ta fara ganin hasken fitilu na haske ta.
Cike da tsoro ta tsaya cak yayinda ta nemi kukan da ta ke ta rasa, marche arrière ta fara sai dai jin ta kai ma wani abu karo yasa ta fasa ihu tare juyawa suna facing.Wani garjejen ƙato ne baƙi ƙirin da shi fuskar shi sam babu alamun rahama amma duk da haka bai ɓoye ainahin kyawun shi ba,muƙut Leemat ta haɗe wasu yawu da za ta a iya kira na tsoro.Bai ce mata kanzil ba sai nuna mata mota da yayi babu muso ta shiga daidai nan sauran yaran nashi suka ƙaraso,umarni yayi masu da kowa ya zamana cikin shiri ba'a wani ɗauki lokaci ba sai ga wata mota irin uwanda suke ciko dare daga Nigeria.
Tun kafin su ƙaraso aka dalle motar da fitila yayinda wasu suka hahaƙa bindigogi,dolin draver ya tsaya jiki na ɓari duk illahirin mutanen suka fito.
Kuɗaɗe da abubuwan da suka sawo duk aka ƙwace sannan aka suka kwanta har sai da ƴan daban suka tsere sannan suka mimiƙe suna jera Allah ya isa.

Duk duhun motar bai hana ta ji a jikinta ana kallonta ba,face da shi ta waigo sai ta ga idon shi na kanta,tayi saurin yin ƙasa da kanta ta na share hawaye.
Wanda ke tuƙa motar ogan ne yace "ke Malama kar na sake jin kukan ki ko ba ki san da Boss mai kaca kike zaune a wuri ɗaya ba?zan ɓalla..."Boss ya katse shi da "Arneee!"ba Leemat da ke baƙuwar jin muryar shi ba hatta Arne da ke ɗan gaban goshin shi sai da ya firgita da tsawar da Ogan nashi ya daka mashi.
"Tuba ni ke Oga"cewar Arne ya na mai cigaba da sharara gudun shi,rakuɓewa Leemat ta ƙara yi sai dai abun mamaki sai ji tayi Boss ya ɗauke ta kwancakwakwam ya ɗora akan ciyoyin shi.
Hannun shi ya saka a hijab ɗin ta ya fara shafar sassan jikinta ya na sauke numfashi,jikin Leemat ne ya ɗau rawa jin ya na wasa da ƴan biyunta sai damƙar su ya ke kamar ya samu maƙiyan shi.Wani kukan baƙin ciki ne ya kubce mata ganin abun na shi sai ƙara yawa ya ke,dariya ƙeta Arne yayi a zuci yace "dama ai da ka ga kare na sunsunar takalme to ɗauka zai yi,yau karon farko Oga ya faɗa tarkon mace ke kam kin shiga uku na san da sauran ƙura a gaba sai ma mun isa masauki Oga ya juye tazurancin shi kan ki dama abun ka da ba'a taɓa yi ba ƙila ma ki tashi daga aiki hhh"bai san dariyar ta shi ta fito fili ba sai da yaji ƙafar Boss ta bugi kujerar da ya ke zaune.
A kasalance ya sake ta tayi saurin sauka daga kan cinyar shi tana ja mashi Allah ya isa a ƙasan zuciyar ta,"uban mi kake wa dariya?"Boss ya faɗa a dake Arne da ke danna horne mai gadi ya buɗe mashi get yace "a'a fah Boss ba da kai ni ke ba"shiru Boss yayi ya na jin haushin kwabsawar da yayi gaban yaron shi dan a kullum har faɗa ya ke masu mi suke ji da mace ne da har suke son kasancewa da mata?tare da yi masu tunƙawo shi bai ga macen da za ta jan ra'ayin shi ba balle har ya kai da jin sha'awar ta sai dai abun mamaki tunda ya ɗora idon shi kan Leemat ya fara jin ashe shi ma namiji ne.

Tamkar safiya haka gidan ya ke tsabar fitilun da aka saka a ko ina,gidan ya na da girma sosai tare da ɓangarori dayawa.Ko da suka yi parking kowa ficewa yayi yayinda wani matashin saurayi ya nufo ƙofar Boss buɗewa yayi ya na cewa "Barka da zuwa Boss har kun dawo?"gyaran murya kawai yayi,Maye ya kalli Leemat wacce ta fito ta tsaya "Oga wannan furen fah?"kallon shi Boss yayi ya ga yadda Maye ke haɗiyar yawu sai kace kare ya ga nama.
"Ta Boss ce wannan ka kawar da idon ka in ba marmarin makanta kake ba"cewar Arne da ya fito daga mota, murmurshin gefen baki Boss yayi har ƙasan ran shi ya ji daɗin yadda Arne ɗin ya tari numfashin Maye.
Tafiyar ƙasaita irin ta jaruman Mazan nan masu Izza Boss ya fara ya na dosar wani ɓangare mafi kyawu daga cikin duk ɓangarorin,Arne yayiwa Leemat alama da ta biyo shi tabi bayan shi yayinda suka bar maye da haɗiyar yawu😂.

Har cikin babban falon Arne yayi mata iso kafin ya fito,kalle-kalle ta fara ta na kallon yadda falon ya haɗu iya haɗuwa babu abinda babu har tv da ƴar ƙaramar frigo.
Gabanta ne ya ishi-ishi ya faɗi sakamakon ganin sangamemen ƙaton nan daga shi sai ɗan kanfe irin na maza gemun shi na ɗigar da ruwa alamun wanka yayi,dafe kai yayi yace "wai nan ya kawo ba ɓangaren mata ba?"da sauri ta sake ɗago kai ta kalle shi tace "wane ɓangaren mata kuma?"sai kuma tace "yi haƙuri"da alamu ba ta san tayi maganar ba.
Jin muryar ta yayi mugun tafiya da Boss har bai san lokacin da ya ƙaraso gun ta ba,ta ja da baya yayi murmurshi mai sauti yace "ki matso ki dawo inda kike tun farko ko na shayar da ke mamaki"yi tayi kamar ba taji abinda yace ba ai kuwa ya sungumeta ya nufi bedroom da ita,bai tsaya ko ina ba sai cikin toilet.
Tun daga sama har ƙasa ya yarɓe doguwar rigar atamfar jikinta,ta rumtse ido hawaye na shatata lokacin da ya mayar da ita zir haihuwar uwata.
Cikin cool voice yace "kar ki ji komi ƴan mata ki buɗe ido ki kalle ni domin kunyar maras kunya asara ce Boss da kunya tamkar hannun riga ne kin gane?am happy nima yau nayi gamo da abokiyar tarayyata"ya faɗa ya na mai jawota jikin shi tare da sakar masu shower ruwa na zuba a jikin su, numfashin ta har fizgewa ya ke tsabar yadda ruwan ke dukanta hakan yasa ta ɓoye fuskarta a ƙirjin shi.

Wata irin duniya ce Boss ya shiga sakamakon sabuwar rayuwar da ya tsinci kan shi a ciki ba tare da ya taɓa tunani ko tsammanin zuwanta ba.Ƙarfin ruwan ya rage ya maida su can ƙasa,ya ɗago haɓar ta ya na kallonta cikin ido ita ma shi ɗin ta ke kallo a tare zuciyoyinsu ke bugawa kowanensu kuma na saƙa abubuwa iri-iri a rai.
"Miyasa ya zaɓi yin ta'addanci kan wata sana'a?a yadda ya ke kyakkyawan nan sam yin fashi bai dace da rayuwar shi ba" Leɓenta na ƙasa ya sumbata ya saki har sai da ya ɗan bada sauti yace "ban yin kaina ba ne nima doli ta sani yin haka"tayi saurin sunne kai tare da jin tsoro ashe a fili tayi maganar ta zata a zuci ne.
Ɗagota yayi yace "please ina son sumba sosai ki bar ni nayi ta sumbatar ki dan hakan na burge ni,in yi?"sororo Leemat tayi tana kallon shi a zuciya kuwa cewa ta ke "ka ji ɗiyan iskanci yanzu da ka tuɓe ni tambayata kayi?"Boss yace "a'a ban tambaye ki ba amman wannan ina son ki bani izinin yi"tsabar tsoro yasa Leemat yin tari,ya tara hannun shi ruwa na zuba nan ya shiga bata har sai da tarin ya lafa yace "please in yi?"kai ta ɗaga mashi da sauri ya cabki leɓenta tare da tura halshen shi cikin bakinta.
Riƙe shi tayi jin ta fara jin daɗin abun hakan da tayi ya ƙara baiwa Boss dama juyata ya taɓa ta da bango ta jingina ya cigaba da kissing ɗin ta.......

*To yaya kun fara fahimta?labarin ɓangare biyu ne in kun yi comment yadda ya kamata sai mu ɗora*

Jikar Rabo ce 😎
*ÆŠAN DABA*
```love
and
romantic story

``` ~MRS SADAUK~ ```💫

*Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰

☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀️

____________________
BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM

*Har yanzu comments ɗin ku bai ƙayatar da ni ba,dan rabin mutane ko taɓo zancen abinda ke cikin book ɗin ba su yi*🤷🏻‍♀️

Cette page est dédiée à toi grande sœur de valeur *Halimatou* depuis Diffa son so
Page 5-6
Chapter 2 · 0% Book details