Sashe 26
Ɗan Daba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Faruq wanda ya kasance Friend da su Deeya tun ranar da suka sauka a school ɗin ya shiga room ɗin su cike da tashin hankali "kun san ko wanene Abbas kuwa da har kuka kawo shi masaukin ku?to Ɗa ne ga Oga Danee shugaban daba na Moumbay duk wasu miyagun ayuka da kuka san Allah ya haramta to su ne sana'ar uban shi,shine saffara miyagun ƙwayoyi na dangin maye,tsafi da dabancin yin fashi da ƙwace kuma tamkar iskan shaƙa haka ya mayar da su amman shine kuka wani kwaso shi kuka kawo school"cike da tsoro Deeya tace "a'a fah ba abinda kake tunani ba ne kawai rage mana hanya yayi"Faruq yace "ina baki ki na ƙin amsa to abinda ba ki sani ba tamkar riga haka Abbas ya maida ƴan mata Allah kaɗai ya san iyakar uwanda ya keta ma haddi dan haka kar ku yi wani tunani ku taso zama bai gan ku ba doli na canza maku wajen kwana dan na san tabbas ya aiko ɗaukar ku"da jin haka ai tuni Deeya ta fara hawaye dan duk wanda zai bada labarin *ƊAN DABA* to bayanta ya ke.
Da taimakon Faruq suka samu SG ya canza masu wajen kwana,cikin ƙanƙanan lokaci suka kwashe kayan su kaf suka mayar can.
Kamar yadda Faruq ya faɗa ɗin kuwa dare na yi da misalin ƙarfe bakwai sai ga motar Abbas ta shigo a tsiyace ƴar karen muser na tashi kamar motar za ta fashe,tuni ƴan mata sun fara ɓuya suna neman malaɓa yayinda uwanda ke son ya taya su suka kawo kansu suna karairaya.
Ko kallon tsiya ba su ishe shi ba ya nufi ɓangaren da su Deeya ya ke a hawa na biyu sai dai ya na zuwa ya tarar da shi a rufe,wata irin bangaza ya yiwa ƙofar ta buɗe wayam babu ko tsinken su zuciyar shi ce ta fara suya "tabbas an samu ƴan mugun ɗumin tsiya sun shaida masu wani abu dangane da ni"wayar shi ya fiddo ya aikawa babban yaron shi text babu jimawa kuwa sai ga rundunar motoci wajen uku cike da ƙatti majiya ƙarfi sun shigo a tsiyace.
Wani uban ihu Abbas yayi wanda ya girgiza duk jama'ar gun wasu tuni hantar cikin su ta kaɗa tsabar tsoro jin ƙara bindiga😂
*GROUP ƊAN DABA FANS* ma duk an firgice Rachel uwar tsoro an ɗauki buta an shige toilet sai zawo😂Queen Fulanie na take mata baya ta na riƙon zane😹 Chouchou kuwa ƙarƙashin gado ta shige😂M Ameer Ƙanwar Lawiza sun yi tsit sai haɗa uban gumi a ke cikin drower,
Fadila khan, Ummu najma,Ummi, Nana Abdou, Mama Ahmad,Qum Habibity,zainab Wada, Mama Nabeela,Mama boy,humaira, Mama Ikram can na hange su bayan labule ko wace dafe da zuciya💔 ido na shatatar hawaye,Halimatou Diffa wacce ke da ƴar sauran jarumta ta leƙo ta window👀 tare da saurin komawa ganin Abbas ya fitar da tashi bindigar ya na kallon sama.😂😂😂😂😂
Cikin bada umarni Abbas yace "ku shiga ku fiddo min duka mutanen da ke ciki kowa ya fito ko na tada bom"ai ko ida rufe bakin shi bai yi uwanda ke kusa suka fara fitowa yayinda yaran shi suka bazama su na tunkuÉ—o mutane waje.
Deeya ta laɓe bayan Nadiya ta na makerkyata tsabar tsoro,ganin saboda ita duk an tashi hankulan jama'a hakan yasa ta auro jarumta ta fidda kanta da kanta.
Duk step ɗin da ta taka sai bugun zuciyar shi ya ƙaru hakan ya tabbatar mashi da ta na zuwa ne saboda bai taɓa jin wannan canjin ba sai haɗuwar shi da ita,tun kafin ta ƙaraso ya kafeta mayun idon shi uwanda suka yi jawur tsabar ɓacin rai da tashin hankalin rasata da ya ke ƙoƙarin yi.
Sanye ta ke da spleeping dress rose irin masu santsin nan,dogon wando ne har ƙasa haka ma rigar mai dogayen hannuwa ce irin mai manya buton a gaba.
Tamkar É—okewar ruwa haka duk mutanen gun suka tsaya cak suna kallon ikon Allah,yaran shi ma tsayawa suka yi jin Ogan nasu ya dakata da harbin bindigar.
Sanyayar iska ce ke kaÉ—awa mai shiga jiki mai tafiya da ruhin masoya,gashin kanta wanda ya ke a tubke ya shiga yal-yal-yal ya na tashi sama yayinda kayan jikin ta suka lafe saboda sanyin da ya sauko.
Sai da ta kusa kawo kusa da shi ta tsaya ta sunne kanta idonta na ɗigar hawaye,ƙarasowa yayi gunta ya rugumeta tare da sakar mata kuka mai ɗan sauti wanda iya ita kaɗai ta ke ji.
"Ma raison de vivre miyasa za ki min haka?"ya faÉ—a ya na É—an É—agowa ya tsura mata ido ganin ba za tace komi ba ne ya ja hannunta zuwa motar shi ya cillata tare da zagayawa ya zauna mazaunin drever ya yiwa motar key a guje ya fice,kuka Nadiya ta fashe da shi ta na kiran sunan Deeya......
Comment and share Please
Jikar Rabo ce 😎
*ÆŠAN DABA*
```love
and
romantic story
``` _MRS SADAUKI_ 💫
*Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰
â˜€ï¸ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀ï¸
____________________
BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM
*BUY MTN DATA AT AFFORDABLE PRICES*👇ðŸ½
*500MB* 200
*1GB* 300
*2GB* 600
*3GB* 900
*6GB* 1800
(CHECKING BALANCE * 461*4# )
VALIDITY : 1 MONTH
For more enquiry Call or Whatsapp this number: *08066268951*
*PAGE 43-44*
Furgici,bugun zuciya,tashin hankali ƙarara suka bayya a fuskar Oga Danee wanda ya kunna hasken ɗakin idon shi ya sauka kan Jasmine wacce tuni jinin jikinta ya ƙare ƙwaf har wani yalow ta ke fuskar nan tayi fari ƙal.
"Jasmine mi ni ke shirin ganin , Jasmine mi ya kawo ki nan na shiga uku na lalace kar ku shanye min jinin Ƴa ba ita ba ce na bayar a matsayin sacrifice"Oga Danee ke wannan furci cike da tashin hankali kafin yayi dialing number Oga Darma "hahhh to ya ka ga kafcen? wannan salona kenan kai tantiri ka iya zamba balle ni ɗan siyasa?ka cutar da ni ka bayar da ƙwan halitta ta gun matsafa nima yau na bayar da ta ka ƴar mafi soyuwa gare ka.Ko ka zata ban san kafi son Jasmine ba kawai ɓoyewa ne kake dan kar a cutar da ita kai mai wayo hhhh.To tsaya ba ma wannan akwai abinda ya fi wannan kafcen furgici shine Ahmad na nan da ran shi ko akaifar shi ba ta bar jikin shi ba saboda David da ka tura in sheƙe rainon shi nayi ya koma Dawood shi kuma ɗayan William da ka ɗauka na hannun damar ka to ba kowa ba ne face jinin Ahmad hhhh"Oga Darma ke faɗar haka ya na sheƙewa da dariya kafin oga Danee ya kai ga yin maganar wasu halittu maras kyawun gani sun sauka cikin ɗakin suna mai kama-kamar zanen gadon da Jasmine ke kwance suka ɗaga shi sama suka tafi da ita da zanen.
Zaman ƴan bori Oga Danee yayi ya fashe da kuka kafin ya miƙe tsaye ya suturta jikin shi ya nufi waje a mugun sauri,tsabar yadda ya ke cikin tashin hankali ya sa bai tsaya jiran drever ba yayi tuƙi da kan shi bai zarce ko ina ba sai gidan Papi a hasale ya shiga gidan ya na huci.
Kwalbar giya Papi ya bashi ya tultula sosai kafin ya bashi wani abu cikin marfi mai masƙi ya shanye wanda a ciki ne Papi ya nasawa Oga Danee ƙwayar maita😱ba a ɗau lokaci ba kuwa Danee ya fara tanɗar baki ya na kallon Papi wanda har ƴan cikin shi ya na gani.
Papi ya juya baya yace "kar kace komi duk na san abinda ke faruwa shiyasa na shirya maka yadda za ka ɗauki fansa a sauƙaƙe ba komi ba ne sai ta hanyar lashe kurwar su saboda mayyta tafi tsafi girma"tamkar wani mayunwacin zaki haka Oga Danee ya miƙe yace "Papi ina son ka tattara min duk wani maye da mayya na duniya da wanda ke yi a ɓoye da wanda ke a sarari ka shaida masu yanzu sun samu ƴanci zan gina babbar MASARAUTAR MAYU (Oum Hairan)yaro da babba mace ko namiji duk za'a tare a can zan ɗora sarauta wacce ba'a taɓa gani ba zan fito cikakken *ƊAN DABA* kuma babban maye zan adabi garin Moumbay da duk wasu magoyan hana tsafi a duniya hhhhh"cike da jin daɗi Papi yace "an gama".
Abun haushi abun takaici Oga Danee na komawa gida ya sa aka dafa wake da shinkafa da mai,nan ya jefa ƙanƙarar maita duk yaran shi suka ci suma suka zama Mayu😰,cikin ƙananan lokaci garin Moumbay ya fara hargitsewa da yawan rashin lafiya gefe ɗaya kuma wani ƙaton gini ne aka ɗora wanda ya kusa canye rabin garin.
Miƙa Siya tayi ta buɗe idonta uwanda ta ke jin sun yi mata nauyi,shafa kanta William yayi ya na kallonta yace "kin tashi?"da mamakin shi raɗau ta amsa mashi da bakinta.
Oga Darma wanda ke gefe yace "ayi haƙuri na shaƙa maki maganin barci ba da son raina ba yanayin aikin ne ya zo da haka,am Nas amshi kuɗi ka hau taxi ka koma hotel zan neme ka"Nas da ke gefe yayi wani sukuku da shi dan sam bai ji daɗin mutuwar Jasmine ba,karɓar kuɗin yayi ya fita.
Daddy wanda tuni yayi aski yayi wanka ya fito fes da shi gwanin kyau ya gyara zama ya dubi duk mutanen ɗakin"am to yanzu dai babu abinda za mu ce sai godiya da Allah,abu guda ya rage mana shine dawowar Michel izuwa yadda ya ke tun farko"Oga Darma ya karɓe zance "eh kam haka ne ya kamata mata su tashi su bamu waje mu san dan tsara yadda abun zai kasance"Mama ta ja hannun Siya ita da momy suka bar gun.
Da taimakon Faruq suka samu SG ya canza masu wajen kwana,cikin ƙanƙanan lokaci suka kwashe kayan su kaf suka mayar can.
Kamar yadda Faruq ya faɗa ɗin kuwa dare na yi da misalin ƙarfe bakwai sai ga motar Abbas ta shigo a tsiyace ƴar karen muser na tashi kamar motar za ta fashe,tuni ƴan mata sun fara ɓuya suna neman malaɓa yayinda uwanda ke son ya taya su suka kawo kansu suna karairaya.
Ko kallon tsiya ba su ishe shi ba ya nufi ɓangaren da su Deeya ya ke a hawa na biyu sai dai ya na zuwa ya tarar da shi a rufe,wata irin bangaza ya yiwa ƙofar ta buɗe wayam babu ko tsinken su zuciyar shi ce ta fara suya "tabbas an samu ƴan mugun ɗumin tsiya sun shaida masu wani abu dangane da ni"wayar shi ya fiddo ya aikawa babban yaron shi text babu jimawa kuwa sai ga rundunar motoci wajen uku cike da ƙatti majiya ƙarfi sun shigo a tsiyace.
Wani uban ihu Abbas yayi wanda ya girgiza duk jama'ar gun wasu tuni hantar cikin su ta kaɗa tsabar tsoro jin ƙara bindiga😂
*GROUP ƊAN DABA FANS* ma duk an firgice Rachel uwar tsoro an ɗauki buta an shige toilet sai zawo😂Queen Fulanie na take mata baya ta na riƙon zane😹 Chouchou kuwa ƙarƙashin gado ta shige😂M Ameer Ƙanwar Lawiza sun yi tsit sai haɗa uban gumi a ke cikin drower,
Fadila khan, Ummu najma,Ummi, Nana Abdou, Mama Ahmad,Qum Habibity,zainab Wada, Mama Nabeela,Mama boy,humaira, Mama Ikram can na hange su bayan labule ko wace dafe da zuciya💔 ido na shatatar hawaye,Halimatou Diffa wacce ke da ƴar sauran jarumta ta leƙo ta window👀 tare da saurin komawa ganin Abbas ya fitar da tashi bindigar ya na kallon sama.😂😂😂😂😂
Cikin bada umarni Abbas yace "ku shiga ku fiddo min duka mutanen da ke ciki kowa ya fito ko na tada bom"ai ko ida rufe bakin shi bai yi uwanda ke kusa suka fara fitowa yayinda yaran shi suka bazama su na tunkuÉ—o mutane waje.
Deeya ta laɓe bayan Nadiya ta na makerkyata tsabar tsoro,ganin saboda ita duk an tashi hankulan jama'a hakan yasa ta auro jarumta ta fidda kanta da kanta.
Duk step ɗin da ta taka sai bugun zuciyar shi ya ƙaru hakan ya tabbatar mashi da ta na zuwa ne saboda bai taɓa jin wannan canjin ba sai haɗuwar shi da ita,tun kafin ta ƙaraso ya kafeta mayun idon shi uwanda suka yi jawur tsabar ɓacin rai da tashin hankalin rasata da ya ke ƙoƙarin yi.
Sanye ta ke da spleeping dress rose irin masu santsin nan,dogon wando ne har ƙasa haka ma rigar mai dogayen hannuwa ce irin mai manya buton a gaba.
Tamkar É—okewar ruwa haka duk mutanen gun suka tsaya cak suna kallon ikon Allah,yaran shi ma tsayawa suka yi jin Ogan nasu ya dakata da harbin bindigar.
Sanyayar iska ce ke kaÉ—awa mai shiga jiki mai tafiya da ruhin masoya,gashin kanta wanda ya ke a tubke ya shiga yal-yal-yal ya na tashi sama yayinda kayan jikin ta suka lafe saboda sanyin da ya sauko.
Sai da ta kusa kawo kusa da shi ta tsaya ta sunne kanta idonta na ɗigar hawaye,ƙarasowa yayi gunta ya rugumeta tare da sakar mata kuka mai ɗan sauti wanda iya ita kaɗai ta ke ji.
"Ma raison de vivre miyasa za ki min haka?"ya faÉ—a ya na É—an É—agowa ya tsura mata ido ganin ba za tace komi ba ne ya ja hannunta zuwa motar shi ya cillata tare da zagayawa ya zauna mazaunin drever ya yiwa motar key a guje ya fice,kuka Nadiya ta fashe da shi ta na kiran sunan Deeya......
Comment and share Please
Jikar Rabo ce 😎
*ÆŠAN DABA*
```love
and
romantic story
``` _MRS SADAUKI_ 💫
*Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰
â˜€ï¸ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀ï¸
____________________
BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM
*BUY MTN DATA AT AFFORDABLE PRICES*👇ðŸ½
*500MB* 200
*1GB* 300
*2GB* 600
*3GB* 900
*6GB* 1800
(CHECKING BALANCE * 461*4# )
VALIDITY : 1 MONTH
For more enquiry Call or Whatsapp this number: *08066268951*
*PAGE 43-44*
Furgici,bugun zuciya,tashin hankali ƙarara suka bayya a fuskar Oga Danee wanda ya kunna hasken ɗakin idon shi ya sauka kan Jasmine wacce tuni jinin jikinta ya ƙare ƙwaf har wani yalow ta ke fuskar nan tayi fari ƙal.
"Jasmine mi ni ke shirin ganin , Jasmine mi ya kawo ki nan na shiga uku na lalace kar ku shanye min jinin Ƴa ba ita ba ce na bayar a matsayin sacrifice"Oga Danee ke wannan furci cike da tashin hankali kafin yayi dialing number Oga Darma "hahhh to ya ka ga kafcen? wannan salona kenan kai tantiri ka iya zamba balle ni ɗan siyasa?ka cutar da ni ka bayar da ƙwan halitta ta gun matsafa nima yau na bayar da ta ka ƴar mafi soyuwa gare ka.Ko ka zata ban san kafi son Jasmine ba kawai ɓoyewa ne kake dan kar a cutar da ita kai mai wayo hhhh.To tsaya ba ma wannan akwai abinda ya fi wannan kafcen furgici shine Ahmad na nan da ran shi ko akaifar shi ba ta bar jikin shi ba saboda David da ka tura in sheƙe rainon shi nayi ya koma Dawood shi kuma ɗayan William da ka ɗauka na hannun damar ka to ba kowa ba ne face jinin Ahmad hhhh"Oga Darma ke faɗar haka ya na sheƙewa da dariya kafin oga Danee ya kai ga yin maganar wasu halittu maras kyawun gani sun sauka cikin ɗakin suna mai kama-kamar zanen gadon da Jasmine ke kwance suka ɗaga shi sama suka tafi da ita da zanen.
Zaman ƴan bori Oga Danee yayi ya fashe da kuka kafin ya miƙe tsaye ya suturta jikin shi ya nufi waje a mugun sauri,tsabar yadda ya ke cikin tashin hankali ya sa bai tsaya jiran drever ba yayi tuƙi da kan shi bai zarce ko ina ba sai gidan Papi a hasale ya shiga gidan ya na huci.
Kwalbar giya Papi ya bashi ya tultula sosai kafin ya bashi wani abu cikin marfi mai masƙi ya shanye wanda a ciki ne Papi ya nasawa Oga Danee ƙwayar maita😱ba a ɗau lokaci ba kuwa Danee ya fara tanɗar baki ya na kallon Papi wanda har ƴan cikin shi ya na gani.
Papi ya juya baya yace "kar kace komi duk na san abinda ke faruwa shiyasa na shirya maka yadda za ka ɗauki fansa a sauƙaƙe ba komi ba ne sai ta hanyar lashe kurwar su saboda mayyta tafi tsafi girma"tamkar wani mayunwacin zaki haka Oga Danee ya miƙe yace "Papi ina son ka tattara min duk wani maye da mayya na duniya da wanda ke yi a ɓoye da wanda ke a sarari ka shaida masu yanzu sun samu ƴanci zan gina babbar MASARAUTAR MAYU (Oum Hairan)yaro da babba mace ko namiji duk za'a tare a can zan ɗora sarauta wacce ba'a taɓa gani ba zan fito cikakken *ƊAN DABA* kuma babban maye zan adabi garin Moumbay da duk wasu magoyan hana tsafi a duniya hhhhh"cike da jin daɗi Papi yace "an gama".
Abun haushi abun takaici Oga Danee na komawa gida ya sa aka dafa wake da shinkafa da mai,nan ya jefa ƙanƙarar maita duk yaran shi suka ci suma suka zama Mayu😰,cikin ƙananan lokaci garin Moumbay ya fara hargitsewa da yawan rashin lafiya gefe ɗaya kuma wani ƙaton gini ne aka ɗora wanda ya kusa canye rabin garin.
Miƙa Siya tayi ta buɗe idonta uwanda ta ke jin sun yi mata nauyi,shafa kanta William yayi ya na kallonta yace "kin tashi?"da mamakin shi raɗau ta amsa mashi da bakinta.
Oga Darma wanda ke gefe yace "ayi haƙuri na shaƙa maki maganin barci ba da son raina ba yanayin aikin ne ya zo da haka,am Nas amshi kuɗi ka hau taxi ka koma hotel zan neme ka"Nas da ke gefe yayi wani sukuku da shi dan sam bai ji daɗin mutuwar Jasmine ba,karɓar kuɗin yayi ya fita.
Daddy wanda tuni yayi aski yayi wanka ya fito fes da shi gwanin kyau ya gyara zama ya dubi duk mutanen ɗakin"am to yanzu dai babu abinda za mu ce sai godiya da Allah,abu guda ya rage mana shine dawowar Michel izuwa yadda ya ke tun farko"Oga Darma ya karɓe zance "eh kam haka ne ya kamata mata su tashi su bamu waje mu san dan tsara yadda abun zai kasance"Mama ta ja hannun Siya ita da momy suka bar gun.