Sashe 22
Ɗan Daba Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Shower ya sakarwa kan shi ya na jin wata irin ƙuna har ƙasan ran shi,tabbas Dawood ya san shi ma cikakken namiji ne mai ƙwanji sai dai William ya fi shi manyan damatsa su ma bai wuce dan shi William ma'abocin ɗaukar ƙarfe ne.
Pampon ya kashe saboda yadda ya ke jin zafin ruwan suna ƙara mashi raɗaɗi,da ya fito ko inda ta ke bai kalla ba ya buɗe frigo ya ɗauko gorar ruwa masu sanyi sosai ya kafa a baki sai da ya shanye sannan ya fara shiyawa a gaggauce.
Shareta ɗin da yayi sai yaji duk babu daɗi,ta miƙe tsaye doguwar rigar da ta saka ta fara jan ƙasa,murya a raunane tace "David..."sai kuma ta ƙyale,wani irin sarawa kan Dawood yayi ya riƙe shi ya na son tuna wanda ke kiran shi da irin wannan sunan amman sam ya kasa.
Huging ɗin shi tayi ta baya,cikin zafin rai ya ɓanɓare hannuwayenta da ta zagaye cikin shi da su tare da tunkuɗeta ta tafi tangal-tangal za ta daki miror yayi saurin tarota da hannun shi😂.
Kanta ƙasa yayinda ta ɗan rankaya baya shi kuma ya duƙo saboda tareta da ya yi,ƙuri suka yi ma junansu suna kamar masu son tantance wani abu,turo baki tayi tace "Ni ka bar kallona ka wani kafe ni kamar mayy..."ba ta ida maganar ba ya saketa ta faɗi ji kake gum ta buge kai da katako,harara ya watsa mata ya na jin wani irin haushinta wanda bai san dalili ba.
Agogon shi ya zura ya kama hanyar fita "tsaya min"Leemat ta faɗa tana ƙoƙarin tashi yayinda hannunta ke dafe da kai.
"Non tu restes ici"ya faɗa ya na mai ficewa tare da rufe mata ƙofa,wani uban kuka ne ya zowa Leemat ta shiga yi gashin kanta da ta gyara duk ta hargitse shi.
Inda William ya ke jingine gaban mota ya nufa,gaisawa suka yi suna masu sakarwa junan su murmurshi.
William na tuƙi Dawood n gefen shi ya na tunanin Leemat a yadda ya tsara a tare za su tafi shiyasa ma yace William ya zo da mota amman yanayin ƙwalliyar turawan da tayi ba ƙaramin kyau tayi ba haka kawai yaji bai son ta fito,tausayinta ne kwance cikin zuciyar dan har alƙawari yayi mata za su zaga gari da ita.
Wata sanyayar ajiyar zuciya ya sauke, William ya É—an waigo ya kalle shi sai ya ga idon shi a lumshe.
Jin sun tsaya yasa Dawood buÉ—e ido sai dai da mamakin shi cikin filin jirgin sama ne suka zo,kafin ya kai ga tambayar William sai ganin Oga Darma yayi ya na tunkaro su.....
Comment and share Please
Jikar Rabo ce 😎
*ÆŠAN DABA*
```love
and
romantic story
``` _MRS SADAUKI_ 💫
*Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰
â˜€ï¸ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀ï¸
____________________
BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM
*BUY MTN DATA AT AFFORDABLE PRICES*👇ðŸ½
*500MB* 200
*1GB* 300
*2GB* 600
*3GB* 900
*6GB* 1800
(CHECKING BALANCE * 461*4# )
VALIDITY : 1 MONTH
For more enquiry Call or Whatsapp this number: *08066268951*
*PAGE 37-38*
Cike da mamaki Dawood yace "Oga dama yau ne za ka zo?na zata sai nan gaba dan naji kace kamar ka na wani abu mai muhimmanci ne"murmurshi Oga Darma yayi wanda Dawood zai iya cewa "yau ne karon farko da ya gan a kan fuskar uban gidan nashi,bai bashi amsar tambayar tashi ba sai cewa "ina ita Leemat ɗin?"ya na maganar tare da shiga gidan yayinda William ya zauna seat ɗin draber, Dawood shanye da mamaki ya shiga baya ya na mai tambayar shi ko dai kunnuwan shi ba su jiyo mashi daidai ba?amman kuma kamar ya ji ya ambaci sunan Leemat?to ta yaya ya san a tare suka zo yaushe ma ya santa? Dawood bai yanke da lamarin ba sai da ya ga sun nufi hotel suna tsayawa Oga Darma yace "yi sauri kaje ku tawo tare sauri mu ke"babu muso Dawood ya fita,zuciyar shi na das..das.das haka ya nufi ɗakin.A kwance ya tarar da ita tsakiyar gado daga ita sai towel da alamun wani wankan ta sake bayan fitar shi,surar jikinta ya fara ƙarewa kallo Leemat kuwa jin ƙara buɗe ɗaki da shigowa kuma taji shiru shiyasa tayi shiru hakan ya sa ta juyo,ɗan turo baki ta na mai tashi ya taɓe baki ya nufi wadrob ya ɗauko mata wata rigar shi ya saka mata da kan shi sannan ya shafa mata mai da turare.
Mayafi ɗan ƙarami na riga ya yana mata a kai ai kuwa Leemat tace ba ta san wannan ba ita ba za ta fita a haka ba,gira ƙasa da ta sama ya game ya na shirin yi mata magana ya ƙara jin wani kiran ya shigo da sauri ya ja hannunta dan kar ta ɓata mashi lokaci.
Oga Darma da Dawood tuni sun fito daga motar suna shirin shiga ciki dan kuwa Oga Darma ya fi kowa sanin wanene Dawood ya ga damar yayi siddabarun da za su ɓace,cak Leemat ta tsaya ta na kallonsu su ɗin ma ita su ke kallo da sauri ta koma bayan Dawood ta laɓe jiki na karkarwa hannunta ɗaya kan kafaɗar shi ɗaya kuma ga ciki.
Cikin murya mai cike da furgici tace "Alhajin Abba ?wlh *ÆŠAN DABA* ne kar ka matsa kusa da shi shan jini ya ke kum kuma munafuki ne"Leemat ke faÉ—a ta na kuka, murmurshi Oga Darma yayi dan dama ya san za'a rina.
Cikin mota ya koma ya na kallon yadda Dawood ke tambayarta tare rarrashinta dakyal ta bi bayan shi suka shiga mota William yayi mata key ba su zarce ko ina ba sai gidan su.
Ta ƙanƙame Dawood ta na mai fashewa da kuka,"yi shiru mana kin san dai in ina nan ga guri ba zan bari ya cutar da ke ba ko?"kai ta gyaɗa tare da tashi daga kan ƙirjin shi suka fito inda su William ke tsaye suna jiran su suka taka.
A falo suka tarar da Maman gefenta Momy ce ta na shayar da bbynta,duk waje suka samu suka zauna bayan sun gaisa ne Oga Darma ya gyara zama.
Pampon ya kashe saboda yadda ya ke jin zafin ruwan suna ƙara mashi raɗaɗi,da ya fito ko inda ta ke bai kalla ba ya buɗe frigo ya ɗauko gorar ruwa masu sanyi sosai ya kafa a baki sai da ya shanye sannan ya fara shiyawa a gaggauce.
Shareta ɗin da yayi sai yaji duk babu daɗi,ta miƙe tsaye doguwar rigar da ta saka ta fara jan ƙasa,murya a raunane tace "David..."sai kuma ta ƙyale,wani irin sarawa kan Dawood yayi ya riƙe shi ya na son tuna wanda ke kiran shi da irin wannan sunan amman sam ya kasa.
Huging ɗin shi tayi ta baya,cikin zafin rai ya ɓanɓare hannuwayenta da ta zagaye cikin shi da su tare da tunkuɗeta ta tafi tangal-tangal za ta daki miror yayi saurin tarota da hannun shi😂.
Kanta ƙasa yayinda ta ɗan rankaya baya shi kuma ya duƙo saboda tareta da ya yi,ƙuri suka yi ma junansu suna kamar masu son tantance wani abu,turo baki tayi tace "Ni ka bar kallona ka wani kafe ni kamar mayy..."ba ta ida maganar ba ya saketa ta faɗi ji kake gum ta buge kai da katako,harara ya watsa mata ya na jin wani irin haushinta wanda bai san dalili ba.
Agogon shi ya zura ya kama hanyar fita "tsaya min"Leemat ta faɗa tana ƙoƙarin tashi yayinda hannunta ke dafe da kai.
"Non tu restes ici"ya faɗa ya na mai ficewa tare da rufe mata ƙofa,wani uban kuka ne ya zowa Leemat ta shiga yi gashin kanta da ta gyara duk ta hargitse shi.
Inda William ya ke jingine gaban mota ya nufa,gaisawa suka yi suna masu sakarwa junan su murmurshi.
William na tuƙi Dawood n gefen shi ya na tunanin Leemat a yadda ya tsara a tare za su tafi shiyasa ma yace William ya zo da mota amman yanayin ƙwalliyar turawan da tayi ba ƙaramin kyau tayi ba haka kawai yaji bai son ta fito,tausayinta ne kwance cikin zuciyar dan har alƙawari yayi mata za su zaga gari da ita.
Wata sanyayar ajiyar zuciya ya sauke, William ya É—an waigo ya kalle shi sai ya ga idon shi a lumshe.
Jin sun tsaya yasa Dawood buÉ—e ido sai dai da mamakin shi cikin filin jirgin sama ne suka zo,kafin ya kai ga tambayar William sai ganin Oga Darma yayi ya na tunkaro su.....
Comment and share Please
Jikar Rabo ce 😎
*ÆŠAN DABA*
```love
and
romantic story
``` _MRS SADAUKI_ 💫
*Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰
â˜€ï¸ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀ï¸
____________________
BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM
*BUY MTN DATA AT AFFORDABLE PRICES*👇ðŸ½
*500MB* 200
*1GB* 300
*2GB* 600
*3GB* 900
*6GB* 1800
(CHECKING BALANCE * 461*4# )
VALIDITY : 1 MONTH
For more enquiry Call or Whatsapp this number: *08066268951*
*PAGE 37-38*
Cike da mamaki Dawood yace "Oga dama yau ne za ka zo?na zata sai nan gaba dan naji kace kamar ka na wani abu mai muhimmanci ne"murmurshi Oga Darma yayi wanda Dawood zai iya cewa "yau ne karon farko da ya gan a kan fuskar uban gidan nashi,bai bashi amsar tambayar tashi ba sai cewa "ina ita Leemat ɗin?"ya na maganar tare da shiga gidan yayinda William ya zauna seat ɗin draber, Dawood shanye da mamaki ya shiga baya ya na mai tambayar shi ko dai kunnuwan shi ba su jiyo mashi daidai ba?amman kuma kamar ya ji ya ambaci sunan Leemat?to ta yaya ya san a tare suka zo yaushe ma ya santa? Dawood bai yanke da lamarin ba sai da ya ga sun nufi hotel suna tsayawa Oga Darma yace "yi sauri kaje ku tawo tare sauri mu ke"babu muso Dawood ya fita,zuciyar shi na das..das.das haka ya nufi ɗakin.A kwance ya tarar da ita tsakiyar gado daga ita sai towel da alamun wani wankan ta sake bayan fitar shi,surar jikinta ya fara ƙarewa kallo Leemat kuwa jin ƙara buɗe ɗaki da shigowa kuma taji shiru shiyasa tayi shiru hakan ya sa ta juyo,ɗan turo baki ta na mai tashi ya taɓe baki ya nufi wadrob ya ɗauko mata wata rigar shi ya saka mata da kan shi sannan ya shafa mata mai da turare.
Mayafi ɗan ƙarami na riga ya yana mata a kai ai kuwa Leemat tace ba ta san wannan ba ita ba za ta fita a haka ba,gira ƙasa da ta sama ya game ya na shirin yi mata magana ya ƙara jin wani kiran ya shigo da sauri ya ja hannunta dan kar ta ɓata mashi lokaci.
Oga Darma da Dawood tuni sun fito daga motar suna shirin shiga ciki dan kuwa Oga Darma ya fi kowa sanin wanene Dawood ya ga damar yayi siddabarun da za su ɓace,cak Leemat ta tsaya ta na kallonsu su ɗin ma ita su ke kallo da sauri ta koma bayan Dawood ta laɓe jiki na karkarwa hannunta ɗaya kan kafaɗar shi ɗaya kuma ga ciki.
Cikin murya mai cike da furgici tace "Alhajin Abba ?wlh *ÆŠAN DABA* ne kar ka matsa kusa da shi shan jini ya ke kum kuma munafuki ne"Leemat ke faÉ—a ta na kuka, murmurshi Oga Darma yayi dan dama ya san za'a rina.
Cikin mota ya koma ya na kallon yadda Dawood ke tambayarta tare rarrashinta dakyal ta bi bayan shi suka shiga mota William yayi mata key ba su zarce ko ina ba sai gidan su.
Ta ƙanƙame Dawood ta na mai fashewa da kuka,"yi shiru mana kin san dai in ina nan ga guri ba zan bari ya cutar da ke ba ko?"kai ta gyaɗa tare da tashi daga kan ƙirjin shi suka fito inda su William ke tsaye suna jiran su suka taka.
A falo suka tarar da Maman gefenta Momy ce ta na shayar da bbynta,duk waje suka samu suka zauna bayan sun gaisa ne Oga Darma ya gyara zama.