Sashe 14
Ɗan Daba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Saurin aje cup É—in hannunta tayi ta nufo shi ta na tambayar shi lafiya?ganin duk ya kunkume fuska,cup É—in ya É—auka ya shanye maltina da ta zuba sannan ya sauke huci.
Shi har ga Allah bai son irin wagga rayuwar da ya ke ciki,amman ya rasa mafita bai san mi zai yi ba balle inda zai nufa.Dogon gemun shi ta ja tace "ustaz ya dai?ko wani ya taɓo min kai?"da sauri ya buɗe ido da mamiki,ta ɗaga gira tace"eh koko ba nawa ba ne?"ya taɓe baki yace "daga wace?kin san ni ne?"ta turo baki tare da juya mashi baya.
Ya gyara zama ƙafar shi ɗaya ƙasa guda kan salon, hannuwan shi ya kurɗa ya zagaye cikinta tare da ɗora kan shi kan kafaɗarta yayin ƙirjin shi ke manne da bayanta.
Lumfashi ya fara sauke mata a kunne ta rumtse ido dan hakan da ya ke yi ya na sa ta cikin wani yanayi,"j'ai peur"ya furta a hankali cikin ƙarancin sauti tace "tsoron mi ?bayan kai ɗin jarumi ne"yace "banda waje ɗaya"tace "ina fah?"yace "wajen da ni ke da rauni domin in ina gun ni kan ji ni sukuku,raggo marar kuzari sai dai alokacin kawai ni ke ji na cikakken namiji"kan Leemat ya ƙulle ta na son juyawa ta fuskance shi sai dai ya ƙwamushe ta sosai.
"Gaya min ni dai"ta faɗa a shagwaɓe yace "no gani a wajen ma ki gane mana"ta na shirin magana taji ya fara lalubarta,lumshe ido tayi ta na jin ta a wani yanayi shi kuwa Dawood sai da ya samu ƴar ƙaramar nutsuwa ya saketa tare da yin baya ya kwanta ya na sauke numfashi,nan barcin wahala ya ɗauke shi.
Cike da tausayi ta ke kallon yanayin shi,tabbas Dawood na da dauriya in ba haka ba ta yaya ga maganin matsalar ka amman ka kasa sha?wani irin matsayi ne Leemat ta bashi a zuciyarta wanda ita kanta ba ta san na minene ba.
Alizza transport voyageurs kanfanin balaguro ne da ke nan jahar Maradi,a sannu matafiyan ke saukowa daga cikin Bus Maye da Arne sanye cikin kayan ƴan kamfanin wato masarar riga da hulla képi.
Diya na fitowa suka nufeta " Hajiya Barka da sauka bado tiket ɗin naki za mu nemo maki kayan ki mu kai maki har mota Oga ne ya samu ga shi can cikin mota"cewar Arne ya na mai nuna mata dalleliyar motar da Dawood ke ciki,ba tare da wani tunani ba ta baiwa Arne tiket ɗin yayinda maye ya rakata har wajen motar da ta ke tunanin ta mutumen da yayi mata text da cewa shi masoyinta ne kuma zai yi mata ba zata a siège domin shi zai ɗaukar ta ya kaita har gida.
Maye ya buɗe mata gidan gaba,ta na shiga ya rufe yayinda Dawood ya shaƙa mata wani hankicin nan barci ya ɗauke ta ba tare da ta ƙarewa fuskar shi kallo ba.
Arne da Maye ba tare da sun ɗauki trollynta ba suka shige mota Dawood ya bata huta,Arne yace "shege Oga wa ya aka yi ma ka yi wannan tunani mai sauƙi haka?"ta madubin da ke gaban mota Dawood ya kalli Arne yace "Ni ne shegen?" "Ayi haƙuri Boss suɓutar baki nayi"cewar Arne.
Maye kuwa cewa yayi "ka san Boss bai son maganar zubda jini shiyasa ya yanke wannan shawarar yo ni na zata da halbi za mu tashi gidan har sai mun ƙwamaso ta"Arne ya ture shi yace "kaji banza su kuma mutanen gun a rasa wanda zai kirawo ƴan sanda?"Maye bai tanka shi ba sai ce ma Dawood da yayi "Boss ya kamata a rage gudun nan tunda mun riga mun ɗaukota"Dawood yace "in kai ba ka da hankali ni ina da shi, lokacin da mu ka fito ba ka ga motocin gidan su sun shiga ba?"ganin an gwasale shi Maye ya ƙi cewa komi.
Bayan magrib Oga Darma ya dawo gidan wanda tuni ya aikawa da gomna da saƙon ƴar shi ta na gun shi,cike da jin daɗi Oga Darma ya tsiyayawa Dawood daji tare da fakar idon shi ya na sa ƙwaya.
"Na ce zan baka Gift to ga shi nan wannan yarinyar ni ke son ka kwana aiki kan ta kar ka raga mata,abinda ya sa na zaɓe ka sanin kai ne ba ka taɓa haraka da mace ba ina son ka sauke gwabrancin ka a kanta sannan ka ɗauko min hotunan ta a yayage"Oga Darma ya faɗi haka ganin baƙin ciki ƙarara kan fuskar Maye.
Dawood zai ce wani abu yaji kan shi na sara mashi yayinda duk wata gaɓa ta jikin shi ke amsar saƙo,gefe guda kuma Diya ce a tuɓe daga ita sai breziya sai pant gashin kanta na ɗigar ruwa saboda wankan da Oga Darma yayi mata da ruwan ƙanƙara.
Cike da tashin hankali Dawood ya miƙe tsaye ya na jin wata masifafar sha'awa ga sandar girman ta fara aikinta,abincinta kawai ta ke nema da hannu Oga Darma yayi masu alama suka fice tare da rufe ɗakin ta baya a lokacin ne kuma masallatai ke kiran sallah magrib.......
Comments and share Please
Jikar Rabo ce 😎
*ÆŠAN DABA*
```love
and
romantic story
``` _MRS SADAUKI_ 💫
*Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰
â˜€ï¸ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀ï¸
____________________
BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM
*Babu abinda zan ce sai dai Allah bar ƙauna fans na gode sosai da yadda kuke rububin wannan book*🥰🥰🥰
Page 23-24
Wani irin tsoro ne ya ɗarsu a zuciyar Diya da sauri ta miƙe tare da rugawa ta nufi bedroom ta kulle da key ganin Dawood ya yo kanta gadan-gadan.
Bugun ƙofar ya fara kamar zai ɓalleta ya na kiran sunan Leemat wacce ke can malaɓarta,jiki na karkarwa Diya ta dinga kallon Leemat wacce ta fito daga ƙarƙashin gado ta nufi ƙofa.
Sam ita ba ta lura da Diya ba sai da taji kukanta ta na magiya dan Allah kar ta buɗe, sororo Leemat tayi ta na kallon ta kafin tace "iskanci ruwa-ruwa uwar mi kike a ɗak..."ƙara buga ƙofar da Dawood yayi ne ya sa tayi saurin buɗewa ya shigo a galabaice ya faɗa jikin Leemat tayi tangal-tangal za ta faɗi saboda rinjayarta da yayi.
Cikin muryar buƙatuwa yace "ban son zina na tsaneta amman Oga ya sa min pil sai nayi raping ɗin waccan , please Leemat ki taimaka min"waro ido Leemat tayi tare ɗan ture shi ya faɗa kan bed ta ce "ni kuma?"yace "eh ki tausaya min,ke kuma shiga toilet ki jira ni"ya faɗa ya na dakawa Diya tsawa babu shiri ta shige ta na mai wa Allah godiya ya tseratar da ita.
Hannu Leemat ta fara yarfawa ganin ya fara cire kayan jikin shi ga érection ɗin sai ƙara ƙaimi ta ke,ya na nufota ta fara dire-diren guje mashi,ya cabkota yace "please help me just romance banda sex fah,kuma ai na san ki na période ba zan taɓa ki ba"ya na maganai ne ya saɓule mata kayan jikinta.Pant kawai ya bar mata ya shiga bata hot kiss da romance na fita hayyaci tuni Leemat ta mance ta fara biye mashi sai da ko alamun samun nutsuwa Dawood bai yi ba.Ya na tangaɗi ya ɗauko vaseline ya shafa tsakanin cinyoyinta ta yadda zai samun nutsuwa haka ya dinga sport kanta tsawon minti talatin sannan liquide ɗin ya fita jikin shi,a wahalce ya koma gefe Leemat kuwa ta shiga turo baki ganin jikinta ya ɓace da abinda ya fitowa Dawood.
Rigar shi ta sa ta goge ta na shirin tashi ya riƙe ta yace "tsaya mana"ta fuzge tace "in yi maka mi kuma?"doguwar riga ya saka,sannan ya yiwa Diya tsawa yace ta fito.
Inda Leemat ke tsaye ya nufa ya sa hannu a pant ɗin ta ya ciro kaɗar da tayi ƙunzugu da ita duk ya shafe zanen gadon,sannan ya shafa saura a cinyoyin Diya wacce ta rumtse ido ta na jin ƙyanƙyami.
Kashe ta yayi da mari yace "dan uban ki kin samu na rufa maki asiri shine za ki tone nawa?in ba haka nayi maki ba ki na tunanin Oga zai ƙyale ki ne?ki godewa Allah ma an samu ta na period ne da cinyar ki zan tsaga da reza,maza ki cire pant ɗin ki ke kuma ki shafa mata shi da kyau sannan ki ɗaukar min hoton ta".
Babu ɓata lokaci Leemat ta aiwatar ta na mai baiwa Diya haƙuri yayinda Dawood ya shige toilet yayi wankan tsarki mafi sauƙi ```niyya wanka,wanke hannu sau uku,tsarki,wanke kai,game gangar jiki da ruwa,kurkure baki da shaƙawa da hanci sau ɗaya``` ganin tuni lokacin magrib ɗin ya tafi.
Sai da ya gama sallah sannan ya je falo ya ɗaukowa Diya kayanta ta saka,yace "ki yi tafiya ta kamar wadda aka yi raping in kuma kika ƙi dan kan ki su Maye na kusa sai suyi maki na gasken"bai gama rufe bakin shi ba Diya ta gwale ƙafa har da ɗan ɗingishi suna fita Oga Darma yayi murmurshin jin daɗi yace "Arne kai ta cikin gari , taurin kan mahaifin ki ya ja maki yasa an kashe tsohon mutane ya ƙi cika kuɗi to yanzu sai yayi maki magani da kuɗin in kuma an samu rabo a yanka ma Ɗan ragon suna"Diya dai banda kuka babu abinda ta ke haka ta shiga mota Arne ya kaita cikin gari ya yadda.
Leemat na wanka ta na tunanin irin sukuwar da Dawood yayi kanta a fili tace "tab wannan matar shi na da aiki yo wannan sababi duk jiki ya min yami ina ga sex ne ƙila da ina can hôpital de référence ana bani kulawa ta musamman"sai kuma ta sheƙe da dariya tace "girma ya faɗi gaskiya Giwa ta take ɗan tsako ko tausayina bai ji ba,mutum kamar basamude"ta ida maganar ta na turo baki.
Shi har ga Allah bai son irin wagga rayuwar da ya ke ciki,amman ya rasa mafita bai san mi zai yi ba balle inda zai nufa.Dogon gemun shi ta ja tace "ustaz ya dai?ko wani ya taɓo min kai?"da sauri ya buɗe ido da mamiki,ta ɗaga gira tace"eh koko ba nawa ba ne?"ya taɓe baki yace "daga wace?kin san ni ne?"ta turo baki tare da juya mashi baya.
Ya gyara zama ƙafar shi ɗaya ƙasa guda kan salon, hannuwan shi ya kurɗa ya zagaye cikinta tare da ɗora kan shi kan kafaɗarta yayin ƙirjin shi ke manne da bayanta.
Lumfashi ya fara sauke mata a kunne ta rumtse ido dan hakan da ya ke yi ya na sa ta cikin wani yanayi,"j'ai peur"ya furta a hankali cikin ƙarancin sauti tace "tsoron mi ?bayan kai ɗin jarumi ne"yace "banda waje ɗaya"tace "ina fah?"yace "wajen da ni ke da rauni domin in ina gun ni kan ji ni sukuku,raggo marar kuzari sai dai alokacin kawai ni ke ji na cikakken namiji"kan Leemat ya ƙulle ta na son juyawa ta fuskance shi sai dai ya ƙwamushe ta sosai.
"Gaya min ni dai"ta faɗa a shagwaɓe yace "no gani a wajen ma ki gane mana"ta na shirin magana taji ya fara lalubarta,lumshe ido tayi ta na jin ta a wani yanayi shi kuwa Dawood sai da ya samu ƴar ƙaramar nutsuwa ya saketa tare da yin baya ya kwanta ya na sauke numfashi,nan barcin wahala ya ɗauke shi.
Cike da tausayi ta ke kallon yanayin shi,tabbas Dawood na da dauriya in ba haka ba ta yaya ga maganin matsalar ka amman ka kasa sha?wani irin matsayi ne Leemat ta bashi a zuciyarta wanda ita kanta ba ta san na minene ba.
Alizza transport voyageurs kanfanin balaguro ne da ke nan jahar Maradi,a sannu matafiyan ke saukowa daga cikin Bus Maye da Arne sanye cikin kayan ƴan kamfanin wato masarar riga da hulla képi.
Diya na fitowa suka nufeta " Hajiya Barka da sauka bado tiket ɗin naki za mu nemo maki kayan ki mu kai maki har mota Oga ne ya samu ga shi can cikin mota"cewar Arne ya na mai nuna mata dalleliyar motar da Dawood ke ciki,ba tare da wani tunani ba ta baiwa Arne tiket ɗin yayinda maye ya rakata har wajen motar da ta ke tunanin ta mutumen da yayi mata text da cewa shi masoyinta ne kuma zai yi mata ba zata a siège domin shi zai ɗaukar ta ya kaita har gida.
Maye ya buɗe mata gidan gaba,ta na shiga ya rufe yayinda Dawood ya shaƙa mata wani hankicin nan barci ya ɗauke ta ba tare da ta ƙarewa fuskar shi kallo ba.
Arne da Maye ba tare da sun ɗauki trollynta ba suka shige mota Dawood ya bata huta,Arne yace "shege Oga wa ya aka yi ma ka yi wannan tunani mai sauƙi haka?"ta madubin da ke gaban mota Dawood ya kalli Arne yace "Ni ne shegen?" "Ayi haƙuri Boss suɓutar baki nayi"cewar Arne.
Maye kuwa cewa yayi "ka san Boss bai son maganar zubda jini shiyasa ya yanke wannan shawarar yo ni na zata da halbi za mu tashi gidan har sai mun ƙwamaso ta"Arne ya ture shi yace "kaji banza su kuma mutanen gun a rasa wanda zai kirawo ƴan sanda?"Maye bai tanka shi ba sai ce ma Dawood da yayi "Boss ya kamata a rage gudun nan tunda mun riga mun ɗaukota"Dawood yace "in kai ba ka da hankali ni ina da shi, lokacin da mu ka fito ba ka ga motocin gidan su sun shiga ba?"ganin an gwasale shi Maye ya ƙi cewa komi.
Bayan magrib Oga Darma ya dawo gidan wanda tuni ya aikawa da gomna da saƙon ƴar shi ta na gun shi,cike da jin daɗi Oga Darma ya tsiyayawa Dawood daji tare da fakar idon shi ya na sa ƙwaya.
"Na ce zan baka Gift to ga shi nan wannan yarinyar ni ke son ka kwana aiki kan ta kar ka raga mata,abinda ya sa na zaɓe ka sanin kai ne ba ka taɓa haraka da mace ba ina son ka sauke gwabrancin ka a kanta sannan ka ɗauko min hotunan ta a yayage"Oga Darma ya faɗi haka ganin baƙin ciki ƙarara kan fuskar Maye.
Dawood zai ce wani abu yaji kan shi na sara mashi yayinda duk wata gaɓa ta jikin shi ke amsar saƙo,gefe guda kuma Diya ce a tuɓe daga ita sai breziya sai pant gashin kanta na ɗigar ruwa saboda wankan da Oga Darma yayi mata da ruwan ƙanƙara.
Cike da tashin hankali Dawood ya miƙe tsaye ya na jin wata masifafar sha'awa ga sandar girman ta fara aikinta,abincinta kawai ta ke nema da hannu Oga Darma yayi masu alama suka fice tare da rufe ɗakin ta baya a lokacin ne kuma masallatai ke kiran sallah magrib.......
Comments and share Please
Jikar Rabo ce 😎
*ÆŠAN DABA*
```love
and
romantic story
``` _MRS SADAUKI_ 💫
*Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰
â˜€ï¸ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀ï¸
____________________
BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM
*Babu abinda zan ce sai dai Allah bar ƙauna fans na gode sosai da yadda kuke rububin wannan book*🥰🥰🥰
Page 23-24
Wani irin tsoro ne ya ɗarsu a zuciyar Diya da sauri ta miƙe tare da rugawa ta nufi bedroom ta kulle da key ganin Dawood ya yo kanta gadan-gadan.
Bugun ƙofar ya fara kamar zai ɓalleta ya na kiran sunan Leemat wacce ke can malaɓarta,jiki na karkarwa Diya ta dinga kallon Leemat wacce ta fito daga ƙarƙashin gado ta nufi ƙofa.
Sam ita ba ta lura da Diya ba sai da taji kukanta ta na magiya dan Allah kar ta buɗe, sororo Leemat tayi ta na kallon ta kafin tace "iskanci ruwa-ruwa uwar mi kike a ɗak..."ƙara buga ƙofar da Dawood yayi ne ya sa tayi saurin buɗewa ya shigo a galabaice ya faɗa jikin Leemat tayi tangal-tangal za ta faɗi saboda rinjayarta da yayi.
Cikin muryar buƙatuwa yace "ban son zina na tsaneta amman Oga ya sa min pil sai nayi raping ɗin waccan , please Leemat ki taimaka min"waro ido Leemat tayi tare ɗan ture shi ya faɗa kan bed ta ce "ni kuma?"yace "eh ki tausaya min,ke kuma shiga toilet ki jira ni"ya faɗa ya na dakawa Diya tsawa babu shiri ta shige ta na mai wa Allah godiya ya tseratar da ita.
Hannu Leemat ta fara yarfawa ganin ya fara cire kayan jikin shi ga érection ɗin sai ƙara ƙaimi ta ke,ya na nufota ta fara dire-diren guje mashi,ya cabkota yace "please help me just romance banda sex fah,kuma ai na san ki na période ba zan taɓa ki ba"ya na maganai ne ya saɓule mata kayan jikinta.Pant kawai ya bar mata ya shiga bata hot kiss da romance na fita hayyaci tuni Leemat ta mance ta fara biye mashi sai da ko alamun samun nutsuwa Dawood bai yi ba.Ya na tangaɗi ya ɗauko vaseline ya shafa tsakanin cinyoyinta ta yadda zai samun nutsuwa haka ya dinga sport kanta tsawon minti talatin sannan liquide ɗin ya fita jikin shi,a wahalce ya koma gefe Leemat kuwa ta shiga turo baki ganin jikinta ya ɓace da abinda ya fitowa Dawood.
Rigar shi ta sa ta goge ta na shirin tashi ya riƙe ta yace "tsaya mana"ta fuzge tace "in yi maka mi kuma?"doguwar riga ya saka,sannan ya yiwa Diya tsawa yace ta fito.
Inda Leemat ke tsaye ya nufa ya sa hannu a pant ɗin ta ya ciro kaɗar da tayi ƙunzugu da ita duk ya shafe zanen gadon,sannan ya shafa saura a cinyoyin Diya wacce ta rumtse ido ta na jin ƙyanƙyami.
Kashe ta yayi da mari yace "dan uban ki kin samu na rufa maki asiri shine za ki tone nawa?in ba haka nayi maki ba ki na tunanin Oga zai ƙyale ki ne?ki godewa Allah ma an samu ta na period ne da cinyar ki zan tsaga da reza,maza ki cire pant ɗin ki ke kuma ki shafa mata shi da kyau sannan ki ɗaukar min hoton ta".
Babu ɓata lokaci Leemat ta aiwatar ta na mai baiwa Diya haƙuri yayinda Dawood ya shige toilet yayi wankan tsarki mafi sauƙi ```niyya wanka,wanke hannu sau uku,tsarki,wanke kai,game gangar jiki da ruwa,kurkure baki da shaƙawa da hanci sau ɗaya``` ganin tuni lokacin magrib ɗin ya tafi.
Sai da ya gama sallah sannan ya je falo ya ɗaukowa Diya kayanta ta saka,yace "ki yi tafiya ta kamar wadda aka yi raping in kuma kika ƙi dan kan ki su Maye na kusa sai suyi maki na gasken"bai gama rufe bakin shi ba Diya ta gwale ƙafa har da ɗan ɗingishi suna fita Oga Darma yayi murmurshin jin daɗi yace "Arne kai ta cikin gari , taurin kan mahaifin ki ya ja maki yasa an kashe tsohon mutane ya ƙi cika kuɗi to yanzu sai yayi maki magani da kuɗin in kuma an samu rabo a yanka ma Ɗan ragon suna"Diya dai banda kuka babu abinda ta ke haka ta shiga mota Arne ya kaita cikin gari ya yadda.
Leemat na wanka ta na tunanin irin sukuwar da Dawood yayi kanta a fili tace "tab wannan matar shi na da aiki yo wannan sababi duk jiki ya min yami ina ga sex ne ƙila da ina can hôpital de référence ana bani kulawa ta musamman"sai kuma ta sheƙe da dariya tace "girma ya faɗi gaskiya Giwa ta take ɗan tsako ko tausayina bai ji ba,mutum kamar basamude"ta ida maganar ta na turo baki.