Sashe 9
Aalimah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ina kwalin digiri da masters din Mummy Zulaiha ya je ta manta da hakan zai faru? Oho! She’s blindly chasing a way to push poor Aalimah from her house. Ta manta an ce rana dubu ta barawo, rana daya ta mai kaya.
Karfe biyu na rana Aalimah tana kwashe abincin da ta gama girkawa a warmers, Mummy Zulaiha tana sama bedroom dinta tana barci abinta hankali a kwance. Kuka ta ke yi mara sauti tana share hawaye da hanci da gefen mayafin da ke kanta. Ba tana kuka ne don aikin da Mummy ke jibga mata ba wanda ko makaho ya shafa ya san ya fi karfinta ita kadai, ko kukan yadda ta kasa treating dinta kamar ‘ya’yan da ta haifa ba, tana kuka ne na tausayin kanta da iyayenta. Sun hana idonsu barci, sun yi fafutuka sun kawo ta don ta yi karatu an raba ta da shi a banza a daidai lokacin da ta fara fahimtarsa, kwakwalwarta ta bude ya soma shiga kanta, an maida ta boyi-boyin gida on no reason. Ba ta son zama sanadin kawo commution tsakanin ma’auratan, amma da ta ce da kawunta ya maida ita hostel tunda ita ta fahimci Mummy Zulaiha zamanta a gidan ne kawai ba ta so.
Ba zato ba tsammani sai ganin Daddy ta yi a tsaye a bakin kofa, ya dogara hannunsa na dama da kofar kicin din. Ta yi nisa a kukanta, shi ya sa ko motsin motarsa ba ta ji ba.
Daddy ya jima a tsaye a bakin kofa yana kallon Aalimah ba tare da saninta ba, ba kuma tare da sanin shi kansa mintuna nawa ya ba ta a wurin yana nazarin abubuwan ba. An ce four weeks rabonta da school, ya zo ya same ta tana girki a kitchen. Wannan na nufin duk abincin da suke ci tsawon sati hudun da ya fahimci canzawarsa ita ce ke girka shi? Wannan ne dalilin Zulaiha na korar mai aikinta, ta kuma hana shi daukar driver da ya ce zai daukar musu? Ba ya so ya yardar wa zuciyarsa Zulaiha ta aikata hakan da gan-gan, kuma za ta iya cin amanarsa har haka.
Ba zai yi saurin yanke hukunci ba sai ya ji daga bakin kowaccensu. Shigowa kicin din ya yi ya kama hannunta ya ja ta suka fice daga gidan, kafarta ko takalmi babu. Da fari ta tsorata, amma da ta ga Daddy ne sai ta yi shiru. Kukan ma bakidaya ya dauke. Ta san yau dubun Mummy ce ta cika tunda yanzun ba lokacin dawowarsa ba ne. Za ta yi amfani da wannan damar ta roke shi ya maida ita hostelno matter what. Yau da a ce zama ne ya kawo ta gidan ba karatu ba, she’s willing to do beyond what Mummy wants from her… ita ma uwa ce a gare ta kuma uwarta ma tana sa ta aiki, amma ba ta hora ta da yunwa. Daddy murfin chevrolet dinsa ya bude ya sanya ta a gaban motar, ya zagayo ya shiga mazauninsa a nitse ya fita daga compound din gidan nasa suka hau titi.
Sun yi tafiya mai nisa ba tare da ya ce komai ba, ita kuma ta yi kokari ta daina kukan da ta ke yi ta tsane hawayen idanunta tsaf! Amma kallo daya za ka yi mata ka fahimci ta ci kuka ta koshi, abinka da farar mace, fuskar nan ta yi jazur kamar jini zai fito. Sai daya yi nisa da unguwar su ‘Martha’s Vineyard Real Estate’ sosai sannan ya gangara ya sauka a gefen titi.
Yadda fuskarta ta yi jajawur saboda kuka haka tashi ma ta yi, duk da shi ba kukan ya yi ba. Tsananin bacin rai ne ya maida shi hakan. Ba Zulaiha kadai ya ji matukar haushi ba, har ita Aalimahn. Cikin fada ya soma yi mata magana cikin harshen su Temachek. Ga abinda yake cewa.
“Me yasa baki gaya min ba ta kai ki makaranta ba?â€
Shiru ta yi, don ba ta san amsar da za ta ba shi ba. Mummy ba ta bata damar hakan ba, ‘ya’yanta ma sun kasa gaya masa balle ita? Idan ya dawo Mummy kasawa ta ke ta tsare har sai ta tabbatar ya shiga dakin barcinsa ya kwanta. Ko ba don wannan ba baza ta iya hada shi fada da matarshi da ta zo ta same su suna zaune happily da ‘ya’yansu, sannan tun washegarin ranar da Mummy ta ce zata dinga driving dinsu ta karbe wayarta data bata daga cewa za ta debi wasu muhimman contacts dinta da ke ciki, ba ta dawo mata da ita ba, and she lacks the courage to ask her again (bata da karfin gwiwar sake tambayar ta) tunda ta san wayarta ce.
Ko iyayenta da Yaya Aboubacar ba ta kira ba a tsayin kwanakin nan kusan talatin. He trust his wifeso much(ya yarda da matarsa sosai) ta yadda har ya daura mata alhakin kai su da dauko su.Howcould she told him that his wife is a green snake? (Ta yaya zata iya gaya masa cewa matar tasa macijin sari-ka-noke ce?â€.
Jin ta yi shiru,sai ajiyar zuciya kawai take yi, sai kuma ya sassauta daga fadan da ya ke yi mata.
“Gaya min kin ji ‘yata Aalimah, me ke faruwa a gidan da ban sani ba? Ya ya aka yi kowa yana zuwa makaranta banda ke? Kada ki ji tsoro ki gaya min ba abin da zai same ki. Sai na ji gaskiya daga bakinki ne zan san matakin da zan daukaâ€.
Sosai ya ke lallashinta, yadda Daddynta ke yi in yana so ya ji cikinta. Kuka ne ya kufce mata, ta soma yinsa sosai.
“Na roke ka da Allah Daddy ka maida ni hostel, Daddy da Mama zuciyarsu za ta karye, in na kasa yin karatun nan. I’m not here to stay at home. I’m here to study, don Allah Daddy â€.
Shiru ya yi zuciyarsa har barbawa ta ke yi sabida bacin rai. Daga bisani ya ce,
“Ina wayarki? Me ya sa ko text ne ba ki yi min ba in kin kasa kira na?â€
Cike da fargabata ce,
“Ta karbi wayartaâ€.
Wuta ta dauke masa na dan lokaci, kafin ya ce cikin sanyin murya.
“I’m sorry my daughter, I failed to fulfill my responsibilities as a father. But that doesn’t mean negligence, it’s because I trust my wife so much on everything, (ki yi hakuri ‘ya ta, na gaza wajen cikasa hakkokina na Uba a gareki cikin gidana, saidai hakan baya nufin ‘sakaci’, a’ah, na yi ne sabida na yarda da mata ta akan komai. Ban taba zaton za ta iya yi min haka ba.
Na san ba ta son mutane, amma ban zaci har haka ba tunda ba yau muke tare ba. Kada ki kara zancen hostel din nan while I’m alive, living in America. In mutane ba su zage ni ba, Allah zai tambaye ni hakkin zumunci. Sai ka kyautata shi za ka shiga aljannah. Give me one last chance...(ki bani dama ta karshe)zan gyara komaiâ€.
3094856450
Sumayyah Kabara
Firstbank
Price 1&2 N400
6/28/21, 7:31 AM - Buhainat: 🌹 *Aalimah* 🌹
*SUMAYYAH ABDULKADIR TAKORI*
07030137870*
FREE PAGES 5
Tsakaninsa da Aunty Zulaiha babu mu’amala mai dadi, duk wannan soyayyar da ake masa an yi wurgi da ita. Yana tambayar kansa da ma haka ta ke? Ita shin meye matsalarta da zaman ‘yar dan uwansa ciki daya a gidan? Shi ya sha nono ya sakarwa ubanta! Inda hankali da tunani Zulaiha ba za ta yi masa abin da ta ke yi ba don ya kawo ‘yar Mansour gidansa. Wacce irin kulawa ce ba ya bawa nata dangin? Yana son Zulaiha matukar so ta yadda har ake ganin ta fi karfinsa. Amma wannan karon ya sha alwashin motsa kwanjinsa ba zai bari ta juya shi ba when it comes to Mansour. A kan komai ta yi ta yi, amma ban da wannan dan uwan.
Ita da kanta Aunty Zulaiha ta fara gajiya da irin zaman da ta ke yi da mijinta da ‘ya’yanta a kan wata banza Aalimah. Walwalar gidan completely reduced. Ga shi duk yadda ta so ya kwantar da kai ya lallashe ta ya soma ba ta excuses a kan zaman yarinyar tare da su ya ki yin hakan. Ta fahimci ma makarantar da zai kai Basma tare ya kai su wanda ke nuna babu ranar barin ‘yar Mansour gidan.
Dole ta sauke makaman yakinta ta nemi sulhu da shi, maimakon ya ba ta excuses ita ce ta dawo tana bayarwa. Tana gaya masa ita ba danginsa ne ba ta so ba, she don’t want the house to be bulky (bata so gidan ya cika) sannan yaranta za su matsu, dakin ya yi musu kadan, sannan a budget dinsu na abin da suke spendingmonthly babu karin komai, in karatu ta zo yi America ya maida ta hostel za ta fi maida hankali ta yi karatu sosai.
Wannan karon ma banza ya baiwa ajiyarta, yana tauna silly(wawayen) maganganunta a ransa, ko daya babu gamsasshe. Halinta ne dai da ya sani na rashin son mutane ba danginshi kadai ba har nata ma ba su ishe ta kallo ba, yadda shi yake zumunci da ‘yan gidansu da iyayenta ita ba ta yi.
Aunty Zulaiha dai ta ga babu mafita, wankin hula zai kai ta dare dole ta dawo ta lallaba abinta, ta ce ta yarda Aalimah ta zauna, amma a bude mata rufaffen dakin Mu’azzam da ke kasa ta koma, akalla dai su Basma ba su matsu ba.
Karfe biyu na rana Aalimah tana kwashe abincin da ta gama girkawa a warmers, Mummy Zulaiha tana sama bedroom dinta tana barci abinta hankali a kwance. Kuka ta ke yi mara sauti tana share hawaye da hanci da gefen mayafin da ke kanta. Ba tana kuka ne don aikin da Mummy ke jibga mata ba wanda ko makaho ya shafa ya san ya fi karfinta ita kadai, ko kukan yadda ta kasa treating dinta kamar ‘ya’yan da ta haifa ba, tana kuka ne na tausayin kanta da iyayenta. Sun hana idonsu barci, sun yi fafutuka sun kawo ta don ta yi karatu an raba ta da shi a banza a daidai lokacin da ta fara fahimtarsa, kwakwalwarta ta bude ya soma shiga kanta, an maida ta boyi-boyin gida on no reason. Ba ta son zama sanadin kawo commution tsakanin ma’auratan, amma da ta ce da kawunta ya maida ita hostel tunda ita ta fahimci Mummy Zulaiha zamanta a gidan ne kawai ba ta so.
Ba zato ba tsammani sai ganin Daddy ta yi a tsaye a bakin kofa, ya dogara hannunsa na dama da kofar kicin din. Ta yi nisa a kukanta, shi ya sa ko motsin motarsa ba ta ji ba.
Daddy ya jima a tsaye a bakin kofa yana kallon Aalimah ba tare da saninta ba, ba kuma tare da sanin shi kansa mintuna nawa ya ba ta a wurin yana nazarin abubuwan ba. An ce four weeks rabonta da school, ya zo ya same ta tana girki a kitchen. Wannan na nufin duk abincin da suke ci tsawon sati hudun da ya fahimci canzawarsa ita ce ke girka shi? Wannan ne dalilin Zulaiha na korar mai aikinta, ta kuma hana shi daukar driver da ya ce zai daukar musu? Ba ya so ya yardar wa zuciyarsa Zulaiha ta aikata hakan da gan-gan, kuma za ta iya cin amanarsa har haka.
Ba zai yi saurin yanke hukunci ba sai ya ji daga bakin kowaccensu. Shigowa kicin din ya yi ya kama hannunta ya ja ta suka fice daga gidan, kafarta ko takalmi babu. Da fari ta tsorata, amma da ta ga Daddy ne sai ta yi shiru. Kukan ma bakidaya ya dauke. Ta san yau dubun Mummy ce ta cika tunda yanzun ba lokacin dawowarsa ba ne. Za ta yi amfani da wannan damar ta roke shi ya maida ita hostelno matter what. Yau da a ce zama ne ya kawo ta gidan ba karatu ba, she’s willing to do beyond what Mummy wants from her… ita ma uwa ce a gare ta kuma uwarta ma tana sa ta aiki, amma ba ta hora ta da yunwa. Daddy murfin chevrolet dinsa ya bude ya sanya ta a gaban motar, ya zagayo ya shiga mazauninsa a nitse ya fita daga compound din gidan nasa suka hau titi.
Sun yi tafiya mai nisa ba tare da ya ce komai ba, ita kuma ta yi kokari ta daina kukan da ta ke yi ta tsane hawayen idanunta tsaf! Amma kallo daya za ka yi mata ka fahimci ta ci kuka ta koshi, abinka da farar mace, fuskar nan ta yi jazur kamar jini zai fito. Sai daya yi nisa da unguwar su ‘Martha’s Vineyard Real Estate’ sosai sannan ya gangara ya sauka a gefen titi.
Yadda fuskarta ta yi jajawur saboda kuka haka tashi ma ta yi, duk da shi ba kukan ya yi ba. Tsananin bacin rai ne ya maida shi hakan. Ba Zulaiha kadai ya ji matukar haushi ba, har ita Aalimahn. Cikin fada ya soma yi mata magana cikin harshen su Temachek. Ga abinda yake cewa.
“Me yasa baki gaya min ba ta kai ki makaranta ba?â€
Shiru ta yi, don ba ta san amsar da za ta ba shi ba. Mummy ba ta bata damar hakan ba, ‘ya’yanta ma sun kasa gaya masa balle ita? Idan ya dawo Mummy kasawa ta ke ta tsare har sai ta tabbatar ya shiga dakin barcinsa ya kwanta. Ko ba don wannan ba baza ta iya hada shi fada da matarshi da ta zo ta same su suna zaune happily da ‘ya’yansu, sannan tun washegarin ranar da Mummy ta ce zata dinga driving dinsu ta karbe wayarta data bata daga cewa za ta debi wasu muhimman contacts dinta da ke ciki, ba ta dawo mata da ita ba, and she lacks the courage to ask her again (bata da karfin gwiwar sake tambayar ta) tunda ta san wayarta ce.
Ko iyayenta da Yaya Aboubacar ba ta kira ba a tsayin kwanakin nan kusan talatin. He trust his wifeso much(ya yarda da matarsa sosai) ta yadda har ya daura mata alhakin kai su da dauko su.Howcould she told him that his wife is a green snake? (Ta yaya zata iya gaya masa cewa matar tasa macijin sari-ka-noke ce?â€.
Jin ta yi shiru,sai ajiyar zuciya kawai take yi, sai kuma ya sassauta daga fadan da ya ke yi mata.
“Gaya min kin ji ‘yata Aalimah, me ke faruwa a gidan da ban sani ba? Ya ya aka yi kowa yana zuwa makaranta banda ke? Kada ki ji tsoro ki gaya min ba abin da zai same ki. Sai na ji gaskiya daga bakinki ne zan san matakin da zan daukaâ€.
Sosai ya ke lallashinta, yadda Daddynta ke yi in yana so ya ji cikinta. Kuka ne ya kufce mata, ta soma yinsa sosai.
“Na roke ka da Allah Daddy ka maida ni hostel, Daddy da Mama zuciyarsu za ta karye, in na kasa yin karatun nan. I’m not here to stay at home. I’m here to study, don Allah Daddy â€.
Shiru ya yi zuciyarsa har barbawa ta ke yi sabida bacin rai. Daga bisani ya ce,
“Ina wayarki? Me ya sa ko text ne ba ki yi min ba in kin kasa kira na?â€
Cike da fargabata ce,
“Ta karbi wayartaâ€.
Wuta ta dauke masa na dan lokaci, kafin ya ce cikin sanyin murya.
“I’m sorry my daughter, I failed to fulfill my responsibilities as a father. But that doesn’t mean negligence, it’s because I trust my wife so much on everything, (ki yi hakuri ‘ya ta, na gaza wajen cikasa hakkokina na Uba a gareki cikin gidana, saidai hakan baya nufin ‘sakaci’, a’ah, na yi ne sabida na yarda da mata ta akan komai. Ban taba zaton za ta iya yi min haka ba.
Na san ba ta son mutane, amma ban zaci har haka ba tunda ba yau muke tare ba. Kada ki kara zancen hostel din nan while I’m alive, living in America. In mutane ba su zage ni ba, Allah zai tambaye ni hakkin zumunci. Sai ka kyautata shi za ka shiga aljannah. Give me one last chance...(ki bani dama ta karshe)zan gyara komaiâ€.
3094856450
Sumayyah Kabara
Firstbank
Price 1&2 N400
6/28/21, 7:31 AM - Buhainat: 🌹 *Aalimah* 🌹
*SUMAYYAH ABDULKADIR TAKORI*
07030137870*
FREE PAGES 5
Tsakaninsa da Aunty Zulaiha babu mu’amala mai dadi, duk wannan soyayyar da ake masa an yi wurgi da ita. Yana tambayar kansa da ma haka ta ke? Ita shin meye matsalarta da zaman ‘yar dan uwansa ciki daya a gidan? Shi ya sha nono ya sakarwa ubanta! Inda hankali da tunani Zulaiha ba za ta yi masa abin da ta ke yi ba don ya kawo ‘yar Mansour gidansa. Wacce irin kulawa ce ba ya bawa nata dangin? Yana son Zulaiha matukar so ta yadda har ake ganin ta fi karfinsa. Amma wannan karon ya sha alwashin motsa kwanjinsa ba zai bari ta juya shi ba when it comes to Mansour. A kan komai ta yi ta yi, amma ban da wannan dan uwan.
Ita da kanta Aunty Zulaiha ta fara gajiya da irin zaman da ta ke yi da mijinta da ‘ya’yanta a kan wata banza Aalimah. Walwalar gidan completely reduced. Ga shi duk yadda ta so ya kwantar da kai ya lallashe ta ya soma ba ta excuses a kan zaman yarinyar tare da su ya ki yin hakan. Ta fahimci ma makarantar da zai kai Basma tare ya kai su wanda ke nuna babu ranar barin ‘yar Mansour gidan.
Dole ta sauke makaman yakinta ta nemi sulhu da shi, maimakon ya ba ta excuses ita ce ta dawo tana bayarwa. Tana gaya masa ita ba danginsa ne ba ta so ba, she don’t want the house to be bulky (bata so gidan ya cika) sannan yaranta za su matsu, dakin ya yi musu kadan, sannan a budget dinsu na abin da suke spendingmonthly babu karin komai, in karatu ta zo yi America ya maida ta hostel za ta fi maida hankali ta yi karatu sosai.
Wannan karon ma banza ya baiwa ajiyarta, yana tauna silly(wawayen) maganganunta a ransa, ko daya babu gamsasshe. Halinta ne dai da ya sani na rashin son mutane ba danginshi kadai ba har nata ma ba su ishe ta kallo ba, yadda shi yake zumunci da ‘yan gidansu da iyayenta ita ba ta yi.
Aunty Zulaiha dai ta ga babu mafita, wankin hula zai kai ta dare dole ta dawo ta lallaba abinta, ta ce ta yarda Aalimah ta zauna, amma a bude mata rufaffen dakin Mu’azzam da ke kasa ta koma, akalla dai su Basma ba su matsu ba.