Sashe 38
Aalimah Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Engnr. Mu’azzam Ishaq Raazee, komawa ya yi da bayansa ya jingina cikin kujerarsa yana jero hamdala a zuciyarsa.. At last, ta dawo kan kyakkyawar turba irin wadda yake mata addu’a kullum. Ta fahimci ita ce at fault ba kakanninsa ba. They hold nothing bad against her(ba su da wani mummunan kudiri a kanta).
“It’s o.k Mum, ki kwantar da hankalinki, na fahimce ki. Ba sai kin yi wani reaction da zai sa su gane kina so ki canza din ba, zuciyarki kawai za ki canza ki warware duk wani kullaci da ke cikinta, da tunanin ba sa kaunarki. Wadannan mutanen are very busy with their family life babu kowa a gabansu sai yadda za su kula da ‘ya’ya da jikokinsu. Ki mu’amalanci Daddy da kyakkyawar mu’amala irin wadda ki ka ga matar tasa na yi. Ki daina daukan kanki sama da shi. Ki ba shi cikakken iko a gidansa irin wanda addininmu ya ba shi. Idan ya yi umarni ki daina ketarewa, ki nuna masa ke abin ikonsa ce, sai yadda ya yi da ke. Ki saki zuciyarki da matar idan ba mai fitina ba ce, ki dauke ta kanwarki.
Malam Raazee da Inna ki bar lamarinsu a hannuna, ba su dauke ki yadda ke ki ka dauke su ba. Nan da sati biyu ma zan dauki annual leave zan je Nijar. Mummy zan gyara komai a tsakaninkuâ€.
Mummy Zulaiha ta share hawayenta. Tambayar kanta ta shiga yi, me ta yi wa Ubangiji da ta cancanci samun ‘ya’ya irin Mu’azzam da Abulkhairi? Ko sallar farillarta ba ta ba ta hakkokinta yadda ya kamata sabida aikin banki, sai ta hada uku lokaci daya. Wani kukan ne ya zo mata da ta tuno halin da Mu’azzam ke ciki duk a kan sakaci da addininta. Babu ranar aure! Ba za ta dauki ‘ya’yansa ba? Kukanta ya karu har ya bai wa Mu’azzam tsoro. Bai ga abin kuka ba cikin kalamansa.
“Mu’azzam, ka yafe min…†Kawai ta ke cewa, ta fada ya kai sau uku.
Ya ce, “Mummy, laifin da ki ka yi min tun kafin ki haife ni, da wanda ki ka yi min daga sanda ki ka haife ni zuwa yau, da wanda za ki yi min shekaru dari masu zuwa in muna raye na yafe miki. Rokona gareki ki sa min albarka!â€.
Mummy Zulaiha kasa ci gaba da rike wayar ta yi, ta sake ta a kasa ta rushe da kuka.
Ko dai irin auren baya za ta kara yi wa Mu’azzam, in ya so komai ta fanjama-fanjam???
******
Cikin sati guda kowa a gidan ya lura Mummy ta canza, ta zama saliha, ta aje izza, ta zama wata irin nutsattsiya, kullum sallah za ka taddata tana yi, ko alkur’ani a hannunta tana tilawa. Da ta dawo ofis ta ci abincin da Gumsu ce ke dafawa yanzu, za ta yi alwala ta shige daki. Ba ta son hayaniya sam, in a weekend ne ita ta ke yin girki gabadaya, tun daga daren Friday har daren Sunday. Ta daina kyarar Gumsu, ko kallon banza ba ta mata kamar farkon zuwanta.
Gane hakan da Gumsu ta yi sai ta kara zage damtse wajen girmamata. Ta ce ta bar mata breakfast din ranar litinin da ta ke takura kanta ta yi, ganin tana makara. Girkin kwana uku-uku suke yi. Canzawar Mummy Zulaiha ba ita kadai ya shafa ba, ya shafi walwalar gidan bakidaya, yaran sun sake sosai maimakon da ko magana za su yi da Gumsu suna kauce wa idon Mummy, yanzu kuwa ita da kanta tana kula Gumsun, har dakinta tana shiga, wanda Daddy ya yi furnishing dinsa ya yi kyau sosai. Ita ma Mummyn ya ce zai canza mata ta ce ba ta bukata, ba abin da dakinta ya yi. Shi da kansa ya lura Zulaiha ta canja, wata sabuwar Zulaiha ce wannan ba wadda ya dade da sani ba.
Ba karamin jin dadi da kwanciyar hankali hakan ya haifar masa ba. Har wata ‘yar kiba ya yi a dan tsukin. Gidan Ishaq Raazee a garin Boston ya koma wani sansani na zaman lafiya da fahimtar juna. A gefe soyayyar Aalimah da Abulkhair na kara gawurta. Duk da a waya kawai suke tare da juna.
A wannan satin su Aalimah suka samu hutun karshen shekara, maimakon yadda Daddy ya tsara da farko, cewa ita da Gumsu za su zo, sai ya hado har da Basma. Za su yi sati biyu a Nijar su wuce Nigeria gidan su Aalimah su karasa hutunsu.
Murnar zuwansu a wurin al’ummar gidan ba a magana, kada Inna Kasisi ta ji labari. A dakinta Gumsu ta sauka maimakon na yayarta Bintou.
Inna Bintou na ta mata tsiya wai ta zabi suruka ta barta. Kan ka ce me ye wannan? Gidan ya cika da ‘yammatan family din. Su Balkissa da Roumana mutanen Aalimah. Aka shiga yawo gida-gida gaida dangi. Kwanansu uku a Niamey suka wayi gari cikin shirin tafiya Arlit, za su raka Gumsu ganin gida. Wannan karon ma Hamoud ne ya kai su, sun kwana biyu a can suka wuce birnin Agadez gidan su tsohon mijin Gumsu, ganin ‘ya’yanta, wadanda ke hannun kakanninsu.
Aalimah sai da ta yi hawaye lokacin da ‘ya’yan Gumsu, Adizatou da Jamilatou suka rungume mahaifiyarsu suna kukan ba za su kara yarda ta tafi ta barsu ba. Da ‘yar shekara takwas da ‘yar shekara shidda. Duk kayan da ta sayo musu sun ce ba sa so ita suke so su bi, Basma kasa jurewa ta yi sai da ta gaya wa Daddy a waya. A daren ranar ya kira Gumsu ya ce, idan kakannin yaran za su yarda su taho tare da su, zai yi musu visa. Kememe dattijan sun ki, sun ce su kadai gare su da za su dinga tuna musu dansu Jibreel suna yi masa addu’a, Gumsu ta yi hakuri.
Yaran na kuka su Aalimah na yi suka bar Agadez a washegari. Gumsu ta yi dauriya sosai.
Soyayyar Gumsu da ‘ya’yanta ita ta sa Aalimah kasa cika sati biyu a Nijar. Kwanansu goma hankalinta ya yi gun nata iyayen, da yau shekara daya da kwana goma rabonta da su. Yayansu Hamoud ya sako su a jirgi mai tasowa daga Niamey zuwa Kano, Nigeria.
6/28/21, 7:33 AM - Buhainat: ADAMU DANKOLI
¥¥¥¥¥¥¥¥¥¥¥¥¥¥¥¥¥
£££££££££££££££££££
“It’s o.k Mum, ki kwantar da hankalinki, na fahimce ki. Ba sai kin yi wani reaction da zai sa su gane kina so ki canza din ba, zuciyarki kawai za ki canza ki warware duk wani kullaci da ke cikinta, da tunanin ba sa kaunarki. Wadannan mutanen are very busy with their family life babu kowa a gabansu sai yadda za su kula da ‘ya’ya da jikokinsu. Ki mu’amalanci Daddy da kyakkyawar mu’amala irin wadda ki ka ga matar tasa na yi. Ki daina daukan kanki sama da shi. Ki ba shi cikakken iko a gidansa irin wanda addininmu ya ba shi. Idan ya yi umarni ki daina ketarewa, ki nuna masa ke abin ikonsa ce, sai yadda ya yi da ke. Ki saki zuciyarki da matar idan ba mai fitina ba ce, ki dauke ta kanwarki.
Malam Raazee da Inna ki bar lamarinsu a hannuna, ba su dauke ki yadda ke ki ka dauke su ba. Nan da sati biyu ma zan dauki annual leave zan je Nijar. Mummy zan gyara komai a tsakaninkuâ€.
Mummy Zulaiha ta share hawayenta. Tambayar kanta ta shiga yi, me ta yi wa Ubangiji da ta cancanci samun ‘ya’ya irin Mu’azzam da Abulkhairi? Ko sallar farillarta ba ta ba ta hakkokinta yadda ya kamata sabida aikin banki, sai ta hada uku lokaci daya. Wani kukan ne ya zo mata da ta tuno halin da Mu’azzam ke ciki duk a kan sakaci da addininta. Babu ranar aure! Ba za ta dauki ‘ya’yansa ba? Kukanta ya karu har ya bai wa Mu’azzam tsoro. Bai ga abin kuka ba cikin kalamansa.
“Mu’azzam, ka yafe min…†Kawai ta ke cewa, ta fada ya kai sau uku.
Ya ce, “Mummy, laifin da ki ka yi min tun kafin ki haife ni, da wanda ki ka yi min daga sanda ki ka haife ni zuwa yau, da wanda za ki yi min shekaru dari masu zuwa in muna raye na yafe miki. Rokona gareki ki sa min albarka!â€.
Mummy Zulaiha kasa ci gaba da rike wayar ta yi, ta sake ta a kasa ta rushe da kuka.
Ko dai irin auren baya za ta kara yi wa Mu’azzam, in ya so komai ta fanjama-fanjam???
******
Cikin sati guda kowa a gidan ya lura Mummy ta canza, ta zama saliha, ta aje izza, ta zama wata irin nutsattsiya, kullum sallah za ka taddata tana yi, ko alkur’ani a hannunta tana tilawa. Da ta dawo ofis ta ci abincin da Gumsu ce ke dafawa yanzu, za ta yi alwala ta shige daki. Ba ta son hayaniya sam, in a weekend ne ita ta ke yin girki gabadaya, tun daga daren Friday har daren Sunday. Ta daina kyarar Gumsu, ko kallon banza ba ta mata kamar farkon zuwanta.
Gane hakan da Gumsu ta yi sai ta kara zage damtse wajen girmamata. Ta ce ta bar mata breakfast din ranar litinin da ta ke takura kanta ta yi, ganin tana makara. Girkin kwana uku-uku suke yi. Canzawar Mummy Zulaiha ba ita kadai ya shafa ba, ya shafi walwalar gidan bakidaya, yaran sun sake sosai maimakon da ko magana za su yi da Gumsu suna kauce wa idon Mummy, yanzu kuwa ita da kanta tana kula Gumsun, har dakinta tana shiga, wanda Daddy ya yi furnishing dinsa ya yi kyau sosai. Ita ma Mummyn ya ce zai canza mata ta ce ba ta bukata, ba abin da dakinta ya yi. Shi da kansa ya lura Zulaiha ta canja, wata sabuwar Zulaiha ce wannan ba wadda ya dade da sani ba.
Ba karamin jin dadi da kwanciyar hankali hakan ya haifar masa ba. Har wata ‘yar kiba ya yi a dan tsukin. Gidan Ishaq Raazee a garin Boston ya koma wani sansani na zaman lafiya da fahimtar juna. A gefe soyayyar Aalimah da Abulkhair na kara gawurta. Duk da a waya kawai suke tare da juna.
A wannan satin su Aalimah suka samu hutun karshen shekara, maimakon yadda Daddy ya tsara da farko, cewa ita da Gumsu za su zo, sai ya hado har da Basma. Za su yi sati biyu a Nijar su wuce Nigeria gidan su Aalimah su karasa hutunsu.
Murnar zuwansu a wurin al’ummar gidan ba a magana, kada Inna Kasisi ta ji labari. A dakinta Gumsu ta sauka maimakon na yayarta Bintou.
Inna Bintou na ta mata tsiya wai ta zabi suruka ta barta. Kan ka ce me ye wannan? Gidan ya cika da ‘yammatan family din. Su Balkissa da Roumana mutanen Aalimah. Aka shiga yawo gida-gida gaida dangi. Kwanansu uku a Niamey suka wayi gari cikin shirin tafiya Arlit, za su raka Gumsu ganin gida. Wannan karon ma Hamoud ne ya kai su, sun kwana biyu a can suka wuce birnin Agadez gidan su tsohon mijin Gumsu, ganin ‘ya’yanta, wadanda ke hannun kakanninsu.
Aalimah sai da ta yi hawaye lokacin da ‘ya’yan Gumsu, Adizatou da Jamilatou suka rungume mahaifiyarsu suna kukan ba za su kara yarda ta tafi ta barsu ba. Da ‘yar shekara takwas da ‘yar shekara shidda. Duk kayan da ta sayo musu sun ce ba sa so ita suke so su bi, Basma kasa jurewa ta yi sai da ta gaya wa Daddy a waya. A daren ranar ya kira Gumsu ya ce, idan kakannin yaran za su yarda su taho tare da su, zai yi musu visa. Kememe dattijan sun ki, sun ce su kadai gare su da za su dinga tuna musu dansu Jibreel suna yi masa addu’a, Gumsu ta yi hakuri.
Yaran na kuka su Aalimah na yi suka bar Agadez a washegari. Gumsu ta yi dauriya sosai.
Soyayyar Gumsu da ‘ya’yanta ita ta sa Aalimah kasa cika sati biyu a Nijar. Kwanansu goma hankalinta ya yi gun nata iyayen, da yau shekara daya da kwana goma rabonta da su. Yayansu Hamoud ya sako su a jirgi mai tasowa daga Niamey zuwa Kano, Nigeria.
6/28/21, 7:33 AM - Buhainat: ADAMU DANKOLI
¥¥¥¥¥¥¥¥¥¥¥¥¥¥¥¥¥
£££££££££££££££££££