Sashe 8
Zurfin Ciki Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Nan take Ummi taji ta
muzanta,sannan km ta tsorata da irin tsawar da
ya yi,ba ta san lkcn da ta shige a ka yi mata
allurar ba.
Ta fito tana sharar kwalla suka koma
gida.
Sai dai tana hada kayanta a Jaka,Sannan ta
ga wadannan sabulun da kuma audugar,kenan shi
ne dama ya sai mata wancan?ko me yasa ya sai
mata kuma hr da augugar mata? . wata zuciyar
ta ce,kila dn yaga Umma bata san kan abubuwan
zamani ba sosai.A fili ta ce,kai umma tasan
audugar mana.
Haka dai ta ci gaba da tufka tana
warwarewa,hr ta gama shirya kayanta.
Yau kuma
a bayan Tsohuwa ta za6i kwanciya,da dn komai
ba sai dn suyi hirar yaushe gamo.
Sai dai
Maimakon hira sai ta tsunduma a tunani,ta bar
Tsohuwa tana ta zance ita daya.
Fitarsu da Ya
Abba ta tsaya mata a rai,ita tayi ta tunowa tana
murmushi.Sai dai bata Son tuna lkcn da ya yi wa
Nurse din nan tsawa dn ta ce ko ba amarya ba ce
kom me yasa zai mata Tsawa? ita kam kalamn
Nurse din nan sun birgeta,shi kuma daga ganin
yadda ya yi tsawar nan kalamn ba su masa dadi
ba.......... wai takwara bacci ki ka yi ne?Muryar
Tsohuwa ta katseta,ta ce,Idona biyu Tsohuwa.Ta
ce, Tunanin me ki ke yi ne haka?Ummi ta ce
"Um" ina tuna gobe yanzun ina can.Tsohuwa taja
tsaki,Ai mai sunan Malam ya san takan mugunta.
UMMI dai ta ce "Um.Tsohuwa kuwa sai yi take
da mai sunan Malam.Tun Ummi naji tana "Um",
hr zcyrta ta soma tsanar kalaman Tsohuwa.
Sai
dai bata da damar ta katse Tsohuwa tunda dn ita
take yi,bata da mafita da ta wuce ta bar
dakin,don haka ta suri butar Tsohuwa,wai zata je
kewaye(bandaki).
Shi ma Abban da ke kwance a
tsakar dakinshi kan kafet ya tada kai da
katifarshi,ban da tunanin fitarsu ta dazun ba abn
da ya keyi.
Sai dai damuwarshi daya,me yasa
samari da dama suke kawowa Ummi hari?Me
yasa ya ke jin zafin haka?Zuciyarshita amsa da
cewa,ka so ko ka ki kana Son UMMI."a fili ya
furta "Haba dai so,Allah ya tsare ni." Tun misalin
tara Ummi ta gama shirinta tsaf,cikin kayan
mkrnt mai ruwan hoda,mai gida-gida.Da kuka ta
bar gidan yau ma.
Haka nan kuka take hr suka
isa mkrnt,ta samu Khadija hr tazo,dn haka tare
suka kwashe kaya.Kafin Abba ya tafi sai da ya yi
mata fada kwantankwacn wnda Umma tayi
mata.Waton ta kula d kanta,kuma tayi abn da ya
kawo ta,waton krt.Sannan ba ya son tayi
kawance d yaketa shari'a.irin wanda wasu
watsatstsun yaran ke yi.(Allah ya shiryesu).
Sannan ya jadadda mata batun ibada,sannan ya
kawo kudi ya bata,ta ce Umma fa ta riga ta bani.
Ya ce,"Ki kara."ZURFIN CIKI book 2 part 5
ZURFIN CIKI book 2 part 5
Posted by Bashir Sani Fesan on 14 Dec 2016 - 22:12
Umma fa ta riga ta bani.
Ya ce,"Ki kara."
Rayuwarta a mkrnta wannan karon ba laifi,sai dai
fa hr yanzun ta tunu da gida sai tayi kuka.
Su
Safiyya suna mmkn yadda Habiba take da
matsanancin nacin gida. ******** Abba ya shigo
gidanshi dauke da ledajin kayan miya,da sauri ya
dire su kofar kicin ya nufi Bishira da ke kofar
bandaki tana shara amai.
Ya kama ta,"lafiya?Me
ki ka ce?
Sai da ta gama aman sannan ya karasa
da ita ta wanke baki da fuska a cikin bayin.
Ya
ce,Ba ki d lfy ne?Ta soma Hawaye, Ka gani ko
Babn Walid,kila fa ciki ne da ni.Tun wancan Satin
ya kamata in ga al'aldata amma shiru.
Ya ce, To
menene na kuka?
Yi shiru,Allah ya inganta.Ta
harare shi Dana fa bai shekara ba.Ya ce,To dole
ne sai danki ya shekara sannan Allah zai baki
wata kyautar?
Ta soma kuka,Ni dai zan je a
ciremin ne. ya hade fuska,Ban yarda da haka ba.
Ganin ta tada hnklnta tana cewa "Dama Hjyrsu ta
ce mata tabi a hankalu ta ki ji gashi nan yanzun
tana da wani ciki.
Ya ce To kada ki damu kin ji?
Zamu je asibtin dn a tabbatar da cikin kafin a san
abnyi.
Da za suje asibiti shi ne ya dage sai da
tayi wanka,dn d farko kaca-kaca ta dauko
mayafi, ya ce sai tayi wanka ta canza tufafi.
Gwajin farko ya tabbata tana da ciki,nan ta shiga
kuka. shi kanshi ya damu domin bai so ciki
yanzun ba.A son ranahi sai an yaye yaron kafin
wani cikin.
Amma ba shi da ra'ayin
zubarwa,nashi ganin kyautar Allah ce,dn haka ya
amsa ya kuma gode.
Ya lallashe ta da cewa,ta yi
hkr su amshi kyautar Allah dn haka wani na nema
da kudi bai samu ba. likita ya ce,Kada ta
damu,taci gaba da bai wa danta abnci tana hada
mishi da nonon,a hnkli zata yaye shi bana farat
daya ba.
Bayan ya kaita gida ya kuma
lallashenta,saiya nufi gurin Umma.
Bayan sun
gaisa,ta tambayi iyalanshi ya ce "Daga asibiti ma
muke da Bishira." Umma ta dube shi da
sauri,Waye ba lfy? ya ce, Ita ce.Sai kuka ma take
yi wai dn an ce tana da ciki.
Umma ta ce, Ikon
Allah, to Allah ya inganta.Sai dai kuma kada
Walid ya sha ciki.
Abba ya ce,likiya ma ya yi
mata bayanin yadda za ta yi masa,hr ta janye shi
daga nono cikin hikima.Umma ta ce, Da za ta
yarda ma an kawo mana shi nan. ya ce,Ai dama
nan zan kawo shi da zarar an yaye shi Umma.
Sam bai fada ma Bishira nufinshi na baiwa Umma
Walid ba,dn yasan ba zata ta6a laminta ba.Sai
dai itama tasan dole hakan zai yi.
Don haka ta
garzaya gurin Umman Bashir ta shaida mata
cewa sunje asibiti,dk ta fada mata komai,sannan
ta ce ita danta take tunani kada ya dauka ya
kawo wa Ummarshi ita ma a mallake mata yaro.
Umman Bashir Ta ce Wannan a zaune take,sai
dai in ko ba a kai shi ba.Amma ki bari daga kin
kula ya daina damuwa da nonon ki janye shi,zan
zo in taho da shi wurina.
Bishira taji dadi tare da
cewa, Hakan dai yafi.
Sabuwar kazanta ta
samu,Bishira dk abn bi bangon daki an tofe da
yawu.Rashin wanka sabo,kai abn nata sai
addu'a.
Ibada kuwa ba a mgn,domin dai tuni ta
aje Sallah a gefe,Azumi dai tana yi amma in ta
sha bata ramawa.Allah ya shirye wanda ya 6ata.
Abba ya dai yanzun tuni ya yafe abincin
gidansa,matsawar ba shi da kanshi ya girka
ba,don kuwa dama can shi mutum ne mai
kyankyani.
In zata fita takan wanke kafafunta ta
dauki kaya ta saka,sai ka rantse tayi
wanka.Amma da zata matso kusa da kai,nan za
ka ji kauri na tashu da karni da kuma wari.
Dole
ya hkr da laluranshi ta aure a gurinta,domin in
yaje shimfidarta ba zata ki ba,amma wari da
zarni suna hana shi yin komai cikin nutsuwa.
In
kuma dakinshi ya kirata ko bata kwana ciki ba
har gari ya waye yana jin warin jikinta a
shimfidarshi don haka lokuta da yawa yake
hakura da ita. *********** .
Ummi tana kwance
kan gadonta,yayin da Khadija da Safiyya suke
zaune bakin gadon Safiyyan wadda ke kallon
Ummi.
Hirar masoyinta take basu,Safiyya bata ko
gajiya da zancensshi.
Khadija ta ce,ita ma da
zata taho har kuka nata Saurayin ya yi.
Sai lkcn
Ummi ta dube su,"kuka Khadija?Khadijata
ce,"Riris Kuwa.
Ummi ta ce, Hu'um ba namijin shi
yasa nike da za6i a kan irin mijin da zan aura.
Safiyya ta ce,"ke banza,dk cikin so ne.
Ummi ta
ce Ban damu da sai namiji yaso ni ba,in dai ya
tara abubuwan da nake so ga namiji to zan yi
amfani da kasantuwata 'ya mace in koya mishi
Sona.
Khadija ta tashi ta dawo kusa da Ummi,Kin
san me ki ke fada?Koda yake sanar damu yadda
ki ke son mijinki ya kasance?
Ummi ta ce "Na
farko mai son Addini,Mai Ilimi duka 2,mai hakuru
,sannan yana da saurin fushi,mai kuzari da
kwarjini.
Ma"abocin tsafta da tsantseni,wandadk
tufafin da yasa sai sun kar6e shi,mai biyayya ga
iyayensa,sannanmai kula da gidansa,baki mai
tsare gida,ga yawan Ibada, Safiyya da khadija
suka kwashe d dry,Khadija ta ce, Ina za ki samu
dk mai wadannan lissafin da ki ka yi???
Safiyya
ta ce, Kuma fa bata gama lissafin ba ke ba ki ji
ana cewa dan Adam tara yake bai cika goma ba?
Ummi ta ce,Akwai shi,Ya Abbanmu haka
Halayansa suke.
Yanzu ma da ni ke lissafin shi
na ke kallo a idona.Khadija ta ce,To ba dan
uwanki ba ne da shi kenan kin samu a gida.Ummi
ta ce,Wuu fitina Road,wannan ya mugun tsanata,
ina son dai me irin halayarshi ds
dabi'unsa.Khadija ta ce,Har da kamaninsa?
Ummi
ta ce,sosai ma.
Saitaga sun sa dry.Safiyya ta ce,
Malma shi ki ke so,kuma dk yanda a ka yi ba
shakikin ki ba ne,da aure a tsananinku.
Umma
tayi Shiru tana kallonsu,Khadija ta ce,Habiba
kenan,wai har saurin fushinshi tana so.
Ummi ta
6ata rai tare da cewa,Tunda kun kasa fahimtata
shi kenan.Ya zan yi in ce ina son Ya Abba yana
da matarsa?
SAfiyya ta ce,ke dai in da aure
Tsakaninku kada ki tsaya "ZURFIN CIKI, kizo a
karshe kina da kin sani.
Ummi ta ce,A bar
zancen. 32...
Sai dai kuma a daran ranar ta
tsinduma duniyar tunani.Tabbas zuciyarta da
shisshiga take,tunda ta rasa wanda zata so sai
Ya Abba.
Wanda ya yi mata muguwar tsana.Afili
ta ce,Duk kauce-kauce da kewaye-kewaye ba za
su kai ni ba,Ya Abba nake so.
Hawaye Suka
soma sintiri daga idanunta.
Wannan lkcn ziyarar
da yazo Abba da Umma d Tsohuwa da Alhj
Karami dk suka zo.
Dadi ya kashe Ummi,ta rasa
jikin wanda zata fara fadawa don dadi.
Alhj
karami ta soma kamkamewa sannan
Umma,Tsohuwa kam ai tana manne jikinta hr
suka zo tafiya.Shi ko Ya Abba yanzun kunyarshi
take ji,dn haka tunda suka gaisa mgn bata kara
hada su ba.
Sai dai jife-jife suna satar kallon
juna,in sun hada ido sai ya dan daure
fuska.Safiyya da khadija sun gaisa da su sannan
sun yaba da yadda a ke ji da Ummi.
Da za su tafi
kuwa Ummi kuka Tsohuwa kuka,sai da Abba ya
ce ba za a sake zuwa da su ba,Sannan Ummi tayi
shiru.Sun tafi sun barta d kewarsu,Kamar yadda
suma suka tafi suna kewarta. ********** .
muzanta,sannan km ta tsorata da irin tsawar da
ya yi,ba ta san lkcn da ta shige a ka yi mata
allurar ba.
Ta fito tana sharar kwalla suka koma
gida.
Sai dai tana hada kayanta a Jaka,Sannan ta
ga wadannan sabulun da kuma audugar,kenan shi
ne dama ya sai mata wancan?ko me yasa ya sai
mata kuma hr da augugar mata? . wata zuciyar
ta ce,kila dn yaga Umma bata san kan abubuwan
zamani ba sosai.A fili ta ce,kai umma tasan
audugar mana.
Haka dai ta ci gaba da tufka tana
warwarewa,hr ta gama shirya kayanta.
Yau kuma
a bayan Tsohuwa ta za6i kwanciya,da dn komai
ba sai dn suyi hirar yaushe gamo.
Sai dai
Maimakon hira sai ta tsunduma a tunani,ta bar
Tsohuwa tana ta zance ita daya.
Fitarsu da Ya
Abba ta tsaya mata a rai,ita tayi ta tunowa tana
murmushi.Sai dai bata Son tuna lkcn da ya yi wa
Nurse din nan tsawa dn ta ce ko ba amarya ba ce
kom me yasa zai mata Tsawa? ita kam kalamn
Nurse din nan sun birgeta,shi kuma daga ganin
yadda ya yi tsawar nan kalamn ba su masa dadi
ba.......... wai takwara bacci ki ka yi ne?Muryar
Tsohuwa ta katseta,ta ce,Idona biyu Tsohuwa.Ta
ce, Tunanin me ki ke yi ne haka?Ummi ta ce
"Um" ina tuna gobe yanzun ina can.Tsohuwa taja
tsaki,Ai mai sunan Malam ya san takan mugunta.
UMMI dai ta ce "Um.Tsohuwa kuwa sai yi take
da mai sunan Malam.Tun Ummi naji tana "Um",
hr zcyrta ta soma tsanar kalaman Tsohuwa.
Sai
dai bata da damar ta katse Tsohuwa tunda dn ita
take yi,bata da mafita da ta wuce ta bar
dakin,don haka ta suri butar Tsohuwa,wai zata je
kewaye(bandaki).
Shi ma Abban da ke kwance a
tsakar dakinshi kan kafet ya tada kai da
katifarshi,ban da tunanin fitarsu ta dazun ba abn
da ya keyi.
Sai dai damuwarshi daya,me yasa
samari da dama suke kawowa Ummi hari?Me
yasa ya ke jin zafin haka?Zuciyarshita amsa da
cewa,ka so ko ka ki kana Son UMMI."a fili ya
furta "Haba dai so,Allah ya tsare ni." Tun misalin
tara Ummi ta gama shirinta tsaf,cikin kayan
mkrnt mai ruwan hoda,mai gida-gida.Da kuka ta
bar gidan yau ma.
Haka nan kuka take hr suka
isa mkrnt,ta samu Khadija hr tazo,dn haka tare
suka kwashe kaya.Kafin Abba ya tafi sai da ya yi
mata fada kwantankwacn wnda Umma tayi
mata.Waton ta kula d kanta,kuma tayi abn da ya
kawo ta,waton krt.Sannan ba ya son tayi
kawance d yaketa shari'a.irin wanda wasu
watsatstsun yaran ke yi.(Allah ya shiryesu).
Sannan ya jadadda mata batun ibada,sannan ya
kawo kudi ya bata,ta ce Umma fa ta riga ta bani.
Ya ce,"Ki kara."ZURFIN CIKI book 2 part 5
ZURFIN CIKI book 2 part 5
Posted by Bashir Sani Fesan on 14 Dec 2016 - 22:12
Umma fa ta riga ta bani.
Ya ce,"Ki kara."
Rayuwarta a mkrnta wannan karon ba laifi,sai dai
fa hr yanzun ta tunu da gida sai tayi kuka.
Su
Safiyya suna mmkn yadda Habiba take da
matsanancin nacin gida. ******** Abba ya shigo
gidanshi dauke da ledajin kayan miya,da sauri ya
dire su kofar kicin ya nufi Bishira da ke kofar
bandaki tana shara amai.
Ya kama ta,"lafiya?Me
ki ka ce?
Sai da ta gama aman sannan ya karasa
da ita ta wanke baki da fuska a cikin bayin.
Ya
ce,Ba ki d lfy ne?Ta soma Hawaye, Ka gani ko
Babn Walid,kila fa ciki ne da ni.Tun wancan Satin
ya kamata in ga al'aldata amma shiru.
Ya ce, To
menene na kuka?
Yi shiru,Allah ya inganta.Ta
harare shi Dana fa bai shekara ba.Ya ce,To dole
ne sai danki ya shekara sannan Allah zai baki
wata kyautar?
Ta soma kuka,Ni dai zan je a
ciremin ne. ya hade fuska,Ban yarda da haka ba.
Ganin ta tada hnklnta tana cewa "Dama Hjyrsu ta
ce mata tabi a hankalu ta ki ji gashi nan yanzun
tana da wani ciki.
Ya ce To kada ki damu kin ji?
Zamu je asibtin dn a tabbatar da cikin kafin a san
abnyi.
Da za suje asibiti shi ne ya dage sai da
tayi wanka,dn d farko kaca-kaca ta dauko
mayafi, ya ce sai tayi wanka ta canza tufafi.
Gwajin farko ya tabbata tana da ciki,nan ta shiga
kuka. shi kanshi ya damu domin bai so ciki
yanzun ba.A son ranahi sai an yaye yaron kafin
wani cikin.
Amma ba shi da ra'ayin
zubarwa,nashi ganin kyautar Allah ce,dn haka ya
amsa ya kuma gode.
Ya lallashe ta da cewa,ta yi
hkr su amshi kyautar Allah dn haka wani na nema
da kudi bai samu ba. likita ya ce,Kada ta
damu,taci gaba da bai wa danta abnci tana hada
mishi da nonon,a hnkli zata yaye shi bana farat
daya ba.
Bayan ya kaita gida ya kuma
lallashenta,saiya nufi gurin Umma.
Bayan sun
gaisa,ta tambayi iyalanshi ya ce "Daga asibiti ma
muke da Bishira." Umma ta dube shi da
sauri,Waye ba lfy? ya ce, Ita ce.Sai kuka ma take
yi wai dn an ce tana da ciki.
Umma ta ce, Ikon
Allah, to Allah ya inganta.Sai dai kuma kada
Walid ya sha ciki.
Abba ya ce,likiya ma ya yi
mata bayanin yadda za ta yi masa,hr ta janye shi
daga nono cikin hikima.Umma ta ce, Da za ta
yarda ma an kawo mana shi nan. ya ce,Ai dama
nan zan kawo shi da zarar an yaye shi Umma.
Sam bai fada ma Bishira nufinshi na baiwa Umma
Walid ba,dn yasan ba zata ta6a laminta ba.Sai
dai itama tasan dole hakan zai yi.
Don haka ta
garzaya gurin Umman Bashir ta shaida mata
cewa sunje asibiti,dk ta fada mata komai,sannan
ta ce ita danta take tunani kada ya dauka ya
kawo wa Ummarshi ita ma a mallake mata yaro.
Umman Bashir Ta ce Wannan a zaune take,sai
dai in ko ba a kai shi ba.Amma ki bari daga kin
kula ya daina damuwa da nonon ki janye shi,zan
zo in taho da shi wurina.
Bishira taji dadi tare da
cewa, Hakan dai yafi.
Sabuwar kazanta ta
samu,Bishira dk abn bi bangon daki an tofe da
yawu.Rashin wanka sabo,kai abn nata sai
addu'a.
Ibada kuwa ba a mgn,domin dai tuni ta
aje Sallah a gefe,Azumi dai tana yi amma in ta
sha bata ramawa.Allah ya shirye wanda ya 6ata.
Abba ya dai yanzun tuni ya yafe abincin
gidansa,matsawar ba shi da kanshi ya girka
ba,don kuwa dama can shi mutum ne mai
kyankyani.
In zata fita takan wanke kafafunta ta
dauki kaya ta saka,sai ka rantse tayi
wanka.Amma da zata matso kusa da kai,nan za
ka ji kauri na tashu da karni da kuma wari.
Dole
ya hkr da laluranshi ta aure a gurinta,domin in
yaje shimfidarta ba zata ki ba,amma wari da
zarni suna hana shi yin komai cikin nutsuwa.
In
kuma dakinshi ya kirata ko bata kwana ciki ba
har gari ya waye yana jin warin jikinta a
shimfidarshi don haka lokuta da yawa yake
hakura da ita. *********** .
Ummi tana kwance
kan gadonta,yayin da Khadija da Safiyya suke
zaune bakin gadon Safiyyan wadda ke kallon
Ummi.
Hirar masoyinta take basu,Safiyya bata ko
gajiya da zancensshi.
Khadija ta ce,ita ma da
zata taho har kuka nata Saurayin ya yi.
Sai lkcn
Ummi ta dube su,"kuka Khadija?Khadijata
ce,"Riris Kuwa.
Ummi ta ce, Hu'um ba namijin shi
yasa nike da za6i a kan irin mijin da zan aura.
Safiyya ta ce,"ke banza,dk cikin so ne.
Ummi ta
ce Ban damu da sai namiji yaso ni ba,in dai ya
tara abubuwan da nake so ga namiji to zan yi
amfani da kasantuwata 'ya mace in koya mishi
Sona.
Khadija ta tashi ta dawo kusa da Ummi,Kin
san me ki ke fada?Koda yake sanar damu yadda
ki ke son mijinki ya kasance?
Ummi ta ce "Na
farko mai son Addini,Mai Ilimi duka 2,mai hakuru
,sannan yana da saurin fushi,mai kuzari da
kwarjini.
Ma"abocin tsafta da tsantseni,wandadk
tufafin da yasa sai sun kar6e shi,mai biyayya ga
iyayensa,sannanmai kula da gidansa,baki mai
tsare gida,ga yawan Ibada, Safiyya da khadija
suka kwashe d dry,Khadija ta ce, Ina za ki samu
dk mai wadannan lissafin da ki ka yi???
Safiyya
ta ce, Kuma fa bata gama lissafin ba ke ba ki ji
ana cewa dan Adam tara yake bai cika goma ba?
Ummi ta ce,Akwai shi,Ya Abbanmu haka
Halayansa suke.
Yanzu ma da ni ke lissafin shi
na ke kallo a idona.Khadija ta ce,To ba dan
uwanki ba ne da shi kenan kin samu a gida.Ummi
ta ce,Wuu fitina Road,wannan ya mugun tsanata,
ina son dai me irin halayarshi ds
dabi'unsa.Khadija ta ce,Har da kamaninsa?
Ummi
ta ce,sosai ma.
Saitaga sun sa dry.Safiyya ta ce,
Malma shi ki ke so,kuma dk yanda a ka yi ba
shakikin ki ba ne,da aure a tsananinku.
Umma
tayi Shiru tana kallonsu,Khadija ta ce,Habiba
kenan,wai har saurin fushinshi tana so.
Ummi ta
6ata rai tare da cewa,Tunda kun kasa fahimtata
shi kenan.Ya zan yi in ce ina son Ya Abba yana
da matarsa?
SAfiyya ta ce,ke dai in da aure
Tsakaninku kada ki tsaya "ZURFIN CIKI, kizo a
karshe kina da kin sani.
Ummi ta ce,A bar
zancen. 32...
Sai dai kuma a daran ranar ta
tsinduma duniyar tunani.Tabbas zuciyarta da
shisshiga take,tunda ta rasa wanda zata so sai
Ya Abba.
Wanda ya yi mata muguwar tsana.Afili
ta ce,Duk kauce-kauce da kewaye-kewaye ba za
su kai ni ba,Ya Abba nake so.
Hawaye Suka
soma sintiri daga idanunta.
Wannan lkcn ziyarar
da yazo Abba da Umma d Tsohuwa da Alhj
Karami dk suka zo.
Dadi ya kashe Ummi,ta rasa
jikin wanda zata fara fadawa don dadi.
Alhj
karami ta soma kamkamewa sannan
Umma,Tsohuwa kam ai tana manne jikinta hr
suka zo tafiya.Shi ko Ya Abba yanzun kunyarshi
take ji,dn haka tunda suka gaisa mgn bata kara
hada su ba.
Sai dai jife-jife suna satar kallon
juna,in sun hada ido sai ya dan daure
fuska.Safiyya da khadija sun gaisa da su sannan
sun yaba da yadda a ke ji da Ummi.
Da za su tafi
kuwa Ummi kuka Tsohuwa kuka,sai da Abba ya
ce ba za a sake zuwa da su ba,Sannan Ummi tayi
shiru.Sun tafi sun barta d kewarsu,Kamar yadda
suma suka tafi suna kewarta. ********** .