Sashe 4
Zurfin Ciki Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Ta shiga ita ma
duk shegiyar darin ce gurin kuiyar aikin,dn haka
ta dan birbira ta fito ta ce ta gama.
Bishira ta ce
Yauwa dan dauraye min kaya can na Walid.
Nan
ma tasan sama ta shanya.
Bishira ta ce Yauwa
ta ga abnci nan kici.sai ki dauki na Ummarku ki
kai mata.
Har Fati ta kai waje,Bishira ta kwala
mata kira. ta ce,Zo ki tafi da wannan galan din
na man fetir kije shagon Babn Walid kice ya taho
mana da shi,dn man ya kare.
Koda Fati ta same
shi da galan ta fada mishi sako ya ce Ba zan siya
ba,Maida mata galan din.
Ta tafi,Shi kuma ya ci
gaba da mita a zcyrshi.
Yana fadin Na daina
sayan man tunda ba za a bari sai dare a kunnan
ba.Gidan Ummanshi yaje,ba ta nan ma taje
barkar Haihuwa.
Ko dakin Tsohuwa bai shiga
ba,ya zauna nan falonta.Ya za kula ya zuba
abncinshi ya ci.sannan ya dan huta sai ya fita
zuwa gidan su Ahmad.
Cam ya samu wasu daga
cikin abokanshi suka shiga hira.
Ranar dai Abba
bai je gida ba sai misalin sha daya ko daya shiga
bai nemi matar gidan ba,ya dibi ruwa ya yi wanka
sannan ya shiga dakin.
Ya lalibo makunnan wuta
ya kunna,dn Nefa sun kawo wuta.
Tana kwance
irn banzan kwanciyarta da ta iya,dakin sai tashin
wani irin wari yake kamar na ruma,kamar na
fitsari ko na datti.Ya kalli ko'ina kullin kaya ne na
wanki ne,na gaga ne ciki da guri.Ranshi ya
baci,Ya kuma dubanta ga wata kiba da ta tafka.
Tun da ta haihu ta zama rusheshiya,gashi bata
son kama jikinta.Tsaki yaja,sannan ya dauki fiko
ya fita. kan doguwar kujera ya jefa filo,ya kwanta
a gajiye.Amma me?sai ya ji dora gadon bayansa
acikin lema.Da sauri ya mike ya kunna wuta.Duk
fitsarin yaron ne a kan kujerun dakin,dn haka sai
ya nufi dakin da takw aje tarkace ya kunna
wuta,shi ma dai duk shirgi. .
Ya share Ya
shimfida ta barma ya kwanta,a ranar ya dauri
aniyar maida dakin ya zama nashi din-din-dn.
Don haka washegari yasa a ka zo a kayi masa
fenti,ya siyo kati fa ya yar da zanin gado,dk wani
abu nashi sai da ya kwashe su.
Kafin wata guda
ya maida dakinshi cikakken daki,ya zuba dk wani
abu da yake bukata. kafin ya fita kullum sai ya
gyara dakinsa fes. ita kuma sam bata zuwa
dakin,sai dai in yana da lalura yaje can ya sauke
ya dawo. kazantarta kam ta kai in da ta kai,tunda
hr kayan kashi tana zube su a cikin daki.
Ya gaji
yaje ya samu Anty ya fada mata,hr gidan Anty
tazo ta zazzageta,ta tasata suka gyara gidan,
amma ko a jikinta.Washegari ta ci gaba da in da
ta tsaya.
Sam babu wanda zai ganta ya ce
haihuwarta daya. 陇陇陇陇陇陇 陇陇陇陇陇陇 UMMI yau
ba wanda ya kaita murna,domin yau dai an basu
hutu..Sai dai tunaninta zata ko iya kai kanta
gida?
Sunyi ban kwana bata da kudin mota, dan
duk tayi taba su safiya kudin gurinta, amma ta ce
yau ko da qafa ne xata gida.sun fito wajan mkrt
wata maryam tana cema,ki tsaya mota xato da
xata kaimu cikin kn.ummi tace baxan jira ba.sai
ga abba kamar daga sama,tsoro ya kamata karya
ce ta xauna gidan abokin sa da yace.hanka linta
ya tashi cikin in ina ta gaida shi ya amsa.ya
shiga mkrtn jim kadan ya dawo.hakan ta sha
alwashin yau ko da shiya saita je gida.shi kam
ma ya manta yai mata wannan maganan ma.ya
sabi akwatinta suka je suka shiga mota. abba
mamakin natsuwan ummi yake yi, ko da yake
baxai ce ta natsu ba, qila lafawa tayi.tundaga
soro ta saki jakanta da bokin tayi ciki da
gudu,cikin kuka tana kiran ummanta.umma ta
share do min tsohuwa tana cikin gida,kada tace
tayi rashin kara,sai tsohuwa ne ta tashi da sauri
tana fadin oyoyo takwara.suka qungume juna
tace to menene kuma na kuka?umma ta fito nan
fa ummi taje ta rungume ta.sai umma ta doje
tace bubi shirme,sakar ni ni.tsohuwa tace haba
suwaiba yarinya tana dokin, .
Tsohuwa tace haba
suwaiba yarinya tana dokin ganinki amma ki
gwasale ta? abba ya ce daman nasan ba
natsuwan da yarinyan nan tayi,har ina
yabonta.dubi yanda ta xubarda kayan a soro.to
xaki debo su.tsohuwa tace bari ni in debo mata
tunda kai baka da tausayi.laile umma taga
canji,do min ummi dai tunda ta dawo ko qofar
gida bata fita ba,sai ko in an aike ta.sannan
yanxu ba gudu da tsalle tsalle bare tsokana.ga
aiki har girki ita kema umma komai.alhj yana
shan shayi da safe,ummi ta yi sallama ta shiga.
can gefen su umma ta xauna,sannan ta gaida alhj
ta gaida umma wanda ta saka alhj agaba tana
masa fira.wannan qa'idan umma ne bata barin
mijinta shi kadai,in har yana gida.alhj yace
suwaiba kinga ummina ko?laile abba yayi namijin
qoqari. yarinya ta natsu.umma tace Allah ya
amsa addu'an mu ka duba tsayuwan daran da
muka dunga yi bayan tafiyan ta kan cewa Allah
ya kintsa mana ita.alhj yace hakane,ummi dai na
jinsu tana murmushi.can tace alhj anjima xanje
gidan inna saratu in gaishe ta. qanwan sahura ce
da ke aure a kabuga.ya ce to ummi, xanba
umman ki kudin mota ko? ummi ta ce,to na
gode.ta miqe ta fita ta bar mahaifanta cikin farin
ciki jin dadin natsuwarta, suna godiya ga Allah
mai shirya bayinsa.lkcn da ta shirya dan xuwa
kabuga.sai umma tace ki kwana dan bana san ta
fiyan yamma,kabuga da nisa.tace to sannan ta
dauki kayanta kala guda, sannan ta fito.har xata
wuce sai ta shiga gidan alhj qarami,sahura na
ganinta ta hade rai,daman daqar take amsa
gaisuwan ummi tunda ta dawo.ummi ta gaisheta
a ciki ta amsa,sam ummi bata damu ba,tace
umma ina fati?ta yatsine baki tace tana gidan
abba,tace to inta xo ki ce mata naje kabuga sai
gobe xan dawo.umman bashir tayi tsaki,tare da
cewa ni yar aiken ki ne?ita dai ta wuce.tun
dawowan ummi suke shiri da fati kamar me,ko
yaushe suna tare suna fira.ummi tana mata
labarin mkrtn su.ita kuma fati tana bata lbrn
saurayin da tayi fahad,da irin son da take
masa.ummi tace tab,ni ko xanyi saurayi nafi san
irin ya abba...... . fati ta dubeta da al'ajabi kina
nufin ya abba kike so?ummi ta xabura tana fadin
tir, ko a mafarki Allah ya kyauta.ina nufin mai irin
hirarsa da tsafta.fati ta qyalqyale da dariya tare
da cewa ai na xaci shi kike cewa,inko ya ji kici
duka ummi ta ce,ai ni ba ma da shi nake ba
tab,shi da yayi auran so?kusan ko yaushe
yanayin hiran tasu kenan.ummi tana tafe
wadansu samari suka yi ta binta, sun shawo
kanta ta tsaya da kyar,kuma har ta masu
kwatancen gidansu. kwanaki uku bayan haka tana
ki shingide kan kujeran dakin umma,misalin
takwas saura ma dare.krtn wani littafi take yi na
hausa da fati ta ara mata,sam ita bata taba krnt
irin littafin ba,amma fati ta ce mata ta karanta da
dadi sunan littafin NAGA TA KAINA na
(sodangi).kasance wan wannan ne karo na farko
da ta taba krnt lbrn soyayya,sai abin ya
birgeta.amma nata ganin gwarxon sojan nan xai fi
dacewa a ce abba ne, jefi jefi takan kalli abba da
ke xaune kan kujera kusa da umma suna wani
xance da bata jiyo su.
'Amma tasan ko me suke
tattaunawa mai mahimmanci ne a gare
su.sallamar wani yaro ne ya katse su,umma da
abba suka amsa mishi a lkc gudu.yace wai ana
kiran ummi a waje inji wadansu.da sauri abba ya
kalla yaron,sam ba xai ce me yasa xance yaran
ya fadar masa da gaba ba.sai ya lumshe ido
sannan ya kalli ummi wadda kunya ta rufe
kasancewar yau ce rana ta farko da aka soma yin
sallama da ita.umma wadda kullum fatanta ummi
ta samu miji,sai tayi murmushi,sannanta ce da
yaron kace tana xuwa.abba ya dube ta da sauri,
umma kin san ko su waye?ta ce, a'a.yace ya
kamata a san ko su wanene dan kin san bata da
kan gado,kowa ma sai ta jajibo kuma ma duk
nawa ummin take da har xata soma tsayawa da
samari?umma tace,to abba ai gara ta kama
dahir, tana qare sakan dire ba sai ayi mata aure
ba?yace gaskiya umma gara ta dan taba krt,dan
yanxu xamani ne na krt.umma tace,tayi acan a
dakinta.ta dubi ummi tasgi kije.ummi ta miqe ta
fita.abba ya miqe shi ma,umma bari dai in gani
ma su kamun kai ne? umma tace to.., .
duk shegiyar darin ce gurin kuiyar aikin,dn haka
ta dan birbira ta fito ta ce ta gama.
Bishira ta ce
Yauwa dan dauraye min kaya can na Walid.
Nan
ma tasan sama ta shanya.
Bishira ta ce Yauwa
ta ga abnci nan kici.sai ki dauki na Ummarku ki
kai mata.
Har Fati ta kai waje,Bishira ta kwala
mata kira. ta ce,Zo ki tafi da wannan galan din
na man fetir kije shagon Babn Walid kice ya taho
mana da shi,dn man ya kare.
Koda Fati ta same
shi da galan ta fada mishi sako ya ce Ba zan siya
ba,Maida mata galan din.
Ta tafi,Shi kuma ya ci
gaba da mita a zcyrshi.
Yana fadin Na daina
sayan man tunda ba za a bari sai dare a kunnan
ba.Gidan Ummanshi yaje,ba ta nan ma taje
barkar Haihuwa.
Ko dakin Tsohuwa bai shiga
ba,ya zauna nan falonta.Ya za kula ya zuba
abncinshi ya ci.sannan ya dan huta sai ya fita
zuwa gidan su Ahmad.
Cam ya samu wasu daga
cikin abokanshi suka shiga hira.
Ranar dai Abba
bai je gida ba sai misalin sha daya ko daya shiga
bai nemi matar gidan ba,ya dibi ruwa ya yi wanka
sannan ya shiga dakin.
Ya lalibo makunnan wuta
ya kunna,dn Nefa sun kawo wuta.
Tana kwance
irn banzan kwanciyarta da ta iya,dakin sai tashin
wani irin wari yake kamar na ruma,kamar na
fitsari ko na datti.Ya kalli ko'ina kullin kaya ne na
wanki ne,na gaga ne ciki da guri.Ranshi ya
baci,Ya kuma dubanta ga wata kiba da ta tafka.
Tun da ta haihu ta zama rusheshiya,gashi bata
son kama jikinta.Tsaki yaja,sannan ya dauki fiko
ya fita. kan doguwar kujera ya jefa filo,ya kwanta
a gajiye.Amma me?sai ya ji dora gadon bayansa
acikin lema.Da sauri ya mike ya kunna wuta.Duk
fitsarin yaron ne a kan kujerun dakin,dn haka sai
ya nufi dakin da takw aje tarkace ya kunna
wuta,shi ma dai duk shirgi. .
Ya share Ya
shimfida ta barma ya kwanta,a ranar ya dauri
aniyar maida dakin ya zama nashi din-din-dn.
Don haka washegari yasa a ka zo a kayi masa
fenti,ya siyo kati fa ya yar da zanin gado,dk wani
abu nashi sai da ya kwashe su.
Kafin wata guda
ya maida dakinshi cikakken daki,ya zuba dk wani
abu da yake bukata. kafin ya fita kullum sai ya
gyara dakinsa fes. ita kuma sam bata zuwa
dakin,sai dai in yana da lalura yaje can ya sauke
ya dawo. kazantarta kam ta kai in da ta kai,tunda
hr kayan kashi tana zube su a cikin daki.
Ya gaji
yaje ya samu Anty ya fada mata,hr gidan Anty
tazo ta zazzageta,ta tasata suka gyara gidan,
amma ko a jikinta.Washegari ta ci gaba da in da
ta tsaya.
Sam babu wanda zai ganta ya ce
haihuwarta daya. 陇陇陇陇陇陇 陇陇陇陇陇陇 UMMI yau
ba wanda ya kaita murna,domin yau dai an basu
hutu..Sai dai tunaninta zata ko iya kai kanta
gida?
Sunyi ban kwana bata da kudin mota, dan
duk tayi taba su safiya kudin gurinta, amma ta ce
yau ko da qafa ne xata gida.sun fito wajan mkrt
wata maryam tana cema,ki tsaya mota xato da
xata kaimu cikin kn.ummi tace baxan jira ba.sai
ga abba kamar daga sama,tsoro ya kamata karya
ce ta xauna gidan abokin sa da yace.hanka linta
ya tashi cikin in ina ta gaida shi ya amsa.ya
shiga mkrtn jim kadan ya dawo.hakan ta sha
alwashin yau ko da shiya saita je gida.shi kam
ma ya manta yai mata wannan maganan ma.ya
sabi akwatinta suka je suka shiga mota. abba
mamakin natsuwan ummi yake yi, ko da yake
baxai ce ta natsu ba, qila lafawa tayi.tundaga
soro ta saki jakanta da bokin tayi ciki da
gudu,cikin kuka tana kiran ummanta.umma ta
share do min tsohuwa tana cikin gida,kada tace
tayi rashin kara,sai tsohuwa ne ta tashi da sauri
tana fadin oyoyo takwara.suka qungume juna
tace to menene kuma na kuka?umma ta fito nan
fa ummi taje ta rungume ta.sai umma ta doje
tace bubi shirme,sakar ni ni.tsohuwa tace haba
suwaiba yarinya tana dokin, .
Tsohuwa tace haba
suwaiba yarinya tana dokin ganinki amma ki
gwasale ta? abba ya ce daman nasan ba
natsuwan da yarinyan nan tayi,har ina
yabonta.dubi yanda ta xubarda kayan a soro.to
xaki debo su.tsohuwa tace bari ni in debo mata
tunda kai baka da tausayi.laile umma taga
canji,do min ummi dai tunda ta dawo ko qofar
gida bata fita ba,sai ko in an aike ta.sannan
yanxu ba gudu da tsalle tsalle bare tsokana.ga
aiki har girki ita kema umma komai.alhj yana
shan shayi da safe,ummi ta yi sallama ta shiga.
can gefen su umma ta xauna,sannan ta gaida alhj
ta gaida umma wanda ta saka alhj agaba tana
masa fira.wannan qa'idan umma ne bata barin
mijinta shi kadai,in har yana gida.alhj yace
suwaiba kinga ummina ko?laile abba yayi namijin
qoqari. yarinya ta natsu.umma tace Allah ya
amsa addu'an mu ka duba tsayuwan daran da
muka dunga yi bayan tafiyan ta kan cewa Allah
ya kintsa mana ita.alhj yace hakane,ummi dai na
jinsu tana murmushi.can tace alhj anjima xanje
gidan inna saratu in gaishe ta. qanwan sahura ce
da ke aure a kabuga.ya ce to ummi, xanba
umman ki kudin mota ko? ummi ta ce,to na
gode.ta miqe ta fita ta bar mahaifanta cikin farin
ciki jin dadin natsuwarta, suna godiya ga Allah
mai shirya bayinsa.lkcn da ta shirya dan xuwa
kabuga.sai umma tace ki kwana dan bana san ta
fiyan yamma,kabuga da nisa.tace to sannan ta
dauki kayanta kala guda, sannan ta fito.har xata
wuce sai ta shiga gidan alhj qarami,sahura na
ganinta ta hade rai,daman daqar take amsa
gaisuwan ummi tunda ta dawo.ummi ta gaisheta
a ciki ta amsa,sam ummi bata damu ba,tace
umma ina fati?ta yatsine baki tace tana gidan
abba,tace to inta xo ki ce mata naje kabuga sai
gobe xan dawo.umman bashir tayi tsaki,tare da
cewa ni yar aiken ki ne?ita dai ta wuce.tun
dawowan ummi suke shiri da fati kamar me,ko
yaushe suna tare suna fira.ummi tana mata
labarin mkrtn su.ita kuma fati tana bata lbrn
saurayin da tayi fahad,da irin son da take
masa.ummi tace tab,ni ko xanyi saurayi nafi san
irin ya abba...... . fati ta dubeta da al'ajabi kina
nufin ya abba kike so?ummi ta xabura tana fadin
tir, ko a mafarki Allah ya kyauta.ina nufin mai irin
hirarsa da tsafta.fati ta qyalqyale da dariya tare
da cewa ai na xaci shi kike cewa,inko ya ji kici
duka ummi ta ce,ai ni ba ma da shi nake ba
tab,shi da yayi auran so?kusan ko yaushe
yanayin hiran tasu kenan.ummi tana tafe
wadansu samari suka yi ta binta, sun shawo
kanta ta tsaya da kyar,kuma har ta masu
kwatancen gidansu. kwanaki uku bayan haka tana
ki shingide kan kujeran dakin umma,misalin
takwas saura ma dare.krtn wani littafi take yi na
hausa da fati ta ara mata,sam ita bata taba krnt
irin littafin ba,amma fati ta ce mata ta karanta da
dadi sunan littafin NAGA TA KAINA na
(sodangi).kasance wan wannan ne karo na farko
da ta taba krnt lbrn soyayya,sai abin ya
birgeta.amma nata ganin gwarxon sojan nan xai fi
dacewa a ce abba ne, jefi jefi takan kalli abba da
ke xaune kan kujera kusa da umma suna wani
xance da bata jiyo su.
'Amma tasan ko me suke
tattaunawa mai mahimmanci ne a gare
su.sallamar wani yaro ne ya katse su,umma da
abba suka amsa mishi a lkc gudu.yace wai ana
kiran ummi a waje inji wadansu.da sauri abba ya
kalla yaron,sam ba xai ce me yasa xance yaran
ya fadar masa da gaba ba.sai ya lumshe ido
sannan ya kalli ummi wadda kunya ta rufe
kasancewar yau ce rana ta farko da aka soma yin
sallama da ita.umma wadda kullum fatanta ummi
ta samu miji,sai tayi murmushi,sannanta ce da
yaron kace tana xuwa.abba ya dube ta da sauri,
umma kin san ko su waye?ta ce, a'a.yace ya
kamata a san ko su wanene dan kin san bata da
kan gado,kowa ma sai ta jajibo kuma ma duk
nawa ummin take da har xata soma tsayawa da
samari?umma tace,to abba ai gara ta kama
dahir, tana qare sakan dire ba sai ayi mata aure
ba?yace gaskiya umma gara ta dan taba krt,dan
yanxu xamani ne na krt.umma tace,tayi acan a
dakinta.ta dubi ummi tasgi kije.ummi ta miqe ta
fita.abba ya miqe shi ma,umma bari dai in gani
ma su kamun kai ne? umma tace to.., .