Sashe 3
Zurfin Ciki Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Abba ya hau mashin
yana mai ci gaba da nemn layin Suhaila.
Sun
zagaye unguwar Sarki layi-layi suna tambayar
masu gadi da 'yan dai-daikun mutanen da ke
giftawa kasancewar unguwa ce ta manyan
mutane, daga karshe dan aca6a yaba Abba
shawar ya tafi gida kawai.
Don haka sun gama
zagayen unguwar Sarki har da makotanta, amma
ba su samu ba.
Gida daya ne aka ce musu da
akwai Suhaila, amma yarinya ce ta goye.
Kusan
karfe 3 sannan suka koma tasha,ya biya dan
aca6a, sannan yaje ya yi sallah.
Zuciyarsa cike
da takaici sai yanzu yake Sallah. gashi ya kasa
samun layin Suhaila. kila ma tana sane ta kashe
wayr dn kawai ta tazarta shi.
Ya tuna d zagin d
wani mu2m ya masa lkcn d suka tambaye shi ko
ya san ina ne gidan mai ba wa Gwamna
shawara?
Mutuminya ce,mai ba Gwamna
shawara a kan me?
Ma su ba da shawara suna
da yawa, ya sunan layin da ka zo? ya sunan mai
gidan? kama ina lambarsu?
Abba ya ce, Lambr
kadai gare ni,km taki shiga.Mutumn ya ce,"Amma
kai soko ne,gashi kmar wayayye.Ya ja tsaki ya
wuce.
Shi kanshi sai yanzu yaga wautarshi. ko
me ya kawo shi gurin yarniyar?Shida dai ba za
ya ce sonta ya keba,km ba ya ce ba sonta yake
ba.
Wani ma ya zaci dn kudi ubanta yazo,shi kam
in ya koma shiru zai yi ko abokanshi zai ce musu
bai gane ba kawai,dn yabi ya fada musu lbrn
Suhaila,sun km san d batun zuwanshi gurinta
sarai,km yasan hlinsu za su maida abn na
tsokanarshi.
Cikin matukar takaici suke tafe cikin
motar kaduna zuwa kani,sun zo kwanar Dangora
tsautsayi ya akfa musu. in da tayar motarsu guda
ta fashe. .
Nan take motar ta bar hannunta ta
mulmula da su suna ta salati,nan aka kwashe su
xuwa asibiti.wasu sun mutu take,wasu sun yi
dogon suma.masu waya ta cikin wayarsu aka yi
ta kiran yan uwansu,shi ma abba a cikin wayarsa
aka kira lambar ummanshi da alhj da sauran su
aka shaida musu cewa mai wannan layin sun
samu hadari,kuma an kawo su asibitin mlm
aminu kano yanxu.iyakan rudewa su umma sun
rude,tsohuwa kam take cikinta ya kada ta soma
xagawa bandaki tana kuka tana face
majina.ummi bata gidan tana can gidan su amina
suna ta hira suna cin dariya ,tace bari in je in
qara sa layin in ya kira sai ince wayata chaji ne
sai yanxu nayi.sadaf sadaf ta shige daki,kan
kujera taga wayar,ta dauka ta saka sim din ta
cire wancan. tana kunnawa sakuna suka soma
shigowa. kafin ta bude ta duba sai ta jiyo muryar
tsohuwa cikin kuka tana cewa wannan yaro ashe
ajalh ne ya kira shi,ko me xashi yi kaduna?ni ban
sani ba.ummi ta fito da sauri tana cewa,tsohuwa
me ya faru?tace ba kina can gun yawanki na
tsiya ba.Mai sunan mlm da ya tafi kd sun tafka
hadari, yanxun haka suna asibitin mlm. ana xatan
shi ma ya mutu.ummi ta saki ihu,sam bata san
ta damu da dan uwan ta abba ba sai yau,ko tana
kukan ita ce sila?oho.kafin kice haka,lbr ya watsu
a unguwa abba ya mutu.cikin kuka ummi ta
tambayi tsohuwa ina ummata? tace tare suka
nufi asibitin da ummarku.taqi yarda ta jira
su.ummi tana jiyo ihun kukan umman bashir ta
xaga gidan.gidan ya rincabe da kuka,ummi fa
hankalinta ya qara tashi.matarsa ta iso da kuka
da yan uwanta a motoci.yayyantamaza suka nufa
asibitin.can kusan qarfe takwas su alhj suka
shigo.alhj ya ba mutane haquri,ya ce bai mutu ba
dogm suma yayi.kuma Allah yayi taimako ba
karaya.likitocin sunce xast duba shi xuwa gobe
su gani.nan ko jama'a suka dinga fadin
alhamdulillah.ummi ma tadan ji dadi a
ranta,sanna fa kowa ya tafi dama wasu sunce xa
stje yin sallah su dawo.saida suka koma sannan
suka taho da umma,ummi cikin kuka tace umma
da gaske bai mutu ba, umma tace eh bai mutu
ba,muyi magana dashi. .
Umma tace in sha Allah
gobennan xai dawo gida. ummi tace to,umma
tace kinga wayata? gaban ummi ya fadi ta tashi
da sauri ta shiga neman waya,taci sa'ar ganin
wayar,sai dai bata san inda ta saka sim din ba
sai wanda ta tsinto ne a ciki.ummi dai tayi shiru
ta miqa ma umma waya. kusan qarfe goma sha
daya wayar abba da umma ta taho da ita ta
soma qara,umma ta dauka.alhj ne ya ce ina
wayarki ina ta kira ana cemin a kashe?una tace,
a ku6e take gata ma a hannuna.yace to inata
kira.tace qila faduwan da tayi daxu ne ta samu
matsala.yace to dama zance ne ki dafa masa
ruwan xafi a xuba a flask dan uwan matansa xai
kawo mu yanxun a mota xai amsa ya kai.ta ce to
alhj wayn xai kwana gunsa?yace bashir na nan
kuma matarsa anyi anyi ta qi tafiya shi yasa na
haqura xan dawo dan ba na xauna gun su ba ko?
umma tace amma yaya jikin nashi?ya ce da sauqi
yanxu ma yana son shan tea ne.tace to xan hada
harda wayar tasa inya so ma dunga kiran shi
kafin gari ya waye.ya ce yauwa ki
bada.Alhamdulillah abba jiki ba matsala.
Don hk a
ka sallamo shi zuwa gd.kai tsaye gdn su umma a
ka wuce d shi.
A salin dakinsa a ka gyara a cikin
kwana nan 3 ya yi ras sannan ya koma shago.
Bishira kuwa lkcn mahaifinta ya ce maza ta koma
dakinta,tunda ga abn d ya samu mijinta.Sun
dawo hr da tafkeken injin Janareto wai yaron ba
ya son duhu.
Sannan ga kayan kallo d
saraunsu.TabbasAbba ya ji dadin dawowar
iyalanshi,dn dama yana cike d bukatarsu.
Ranar
yini suka yi gyaran gd ita da 'yan uwanta,sai byn
magrib sannan ya shigo d tsarabobi.madara
tatacciya da kaji.
Ya dauki dansa cikin jin dadi
yana kallonta cike da so da kauna,Nayi missing
din ku da yawa.URFIN CIKI book 2 part 3
ZURFIN CIKI book 2 part 3
Posted by Bashir Sani Fesan on 14 Dec 2016 - 22:08
Ai bama shiri. shi ne fa ya kawo ni mkrntr kwana
dn kawai baya son ganina.
Suka yi ta mamaki.
Can jimawa ya dawo, sun fito rakiyar 'yan
uwansu Safiyya da na Khadija, suka ganshi tsaye
yana danne- dannen waya.
Ya taho ya gaida
iyayensu duka,sannan suka koma gefe d ummi,
ya ce Ni ma zan tafi.
Ta ce, Ya Abba ko fa
gaisawa ba mu yi ba.
Ta karkatar da kai,Cikin
raunin murya tamkar mai shawagaba,ta ci ga ba
da cewa Ya Abba su Umma ba wanda ya ce a
gaishe ni?
Sai hawaye suka soma zuba.
Hankicinshi da ke hannunta tasa tana sharar
kwalla.Abba yana da matukar tausayin mace.
Don
haka duk da tsanar da ya yi wa Ummi sai da ya
tausaya mata.Ya tausasa Murya.
Sun ce in
gaishe ki sosai, za ki ga gyada mai gishiri,
Tsohuwa ta ce a ba ki.Umma ta miki miya, ta
kuma daka miki yaji.
Ta ce Na gode, Alhj me
yasai min?ya ce kayan tea ne da lemun kwali.
Ta
ce Na gode.
Tana ci gaba da share hawaye.
Ya
mike Zan tafi. yasa hannu cikin aljihu ya ciro kudi
ya mika mata, ta ce A'a ya Abba ka bar kudinka.
Ya ce Ba ni ne na baki ba,Alhj Karami ne ya ce in
ba ki.
Ta sa hannu 2 ta amsa tare d godiya.Sun
raka shi kusa da Gate ita da su khadija,sai kuka
Ummi ke yi.
Bayan sun dawo dakinsu ne ta zauna
tana duba kayan da ya lissafo mata,duk ta gani.
Sai kuma saitin sabulun wanka da manshi da
turaransa da hodarsa duk na (Aloe vera.) Shi
kuma bai fada mata ko daga wa ba,ko ba komai
ta dai yi murna sobada tana da 'yan kuraje a
fuska,tasan kuma za su mutu.
Sai kuma audagar
mata,tayi dan murmushi. .
Tunda Umma taji
sallamar Abba ya shigo dakin ta bar komai tazo
ta zauna tana son jin lbrn Ummi.
Abba ya fahimci
Haka,dn haka sai ya boye mata cewa, Ummi na
kuka hr yanzun.
Ya nuna mata ai Ummi ta
kwantar da Hankalinta,km tayi hnkl dn ya bincika
ya ji ana ta yabonta.
Umma taji dadi Sosai,Sai da
ya fara zuwa gurin Ummu,sannan ya je gida.Ya
samu Bishira tana zaune tana aikin nata,wato
Kallo.
Tun da ta dawo daga wankan gida tazo da
janareto da kayan kallo,shi kenan ta sanu abn
yi.Kullum tana gabn (TV)da ta shi da safe in ta
kokarta shi ne ta dafa ruwan tea ko wanka ba za
ta yi wa dan ba,sai lkcn d man injin ya kare.
Ya
nufi gurin injin ya kashe,dif din da ta ji komai ya
tsaya shi ne yasa ta zabura ta mike tana fadin
Ba dai har man nan ya kare ba?
Ta fito da niyar
dubawa.Abba ta gani tsaye gabn injin yana bn
tsakar gidan da kallo cikin takaici.
Ta ce Baban
Walid kashe min injin kayi??Ya ce Eh na kashe dn
Allah dubi gidanki?kalli wanke-wanke kuda na bi
dubi tulin wankin kayan Fitsarin yaronki.
Dubi
kicin dinki,kuma ko da bn shiga dakinki da
wannan falon da ki ke kallo ba.na tabbata da
wanda ki ka dauke ko tsinkw a cikin sa.Kila ma
ba ki yi Sallah ba.
Ta ce Dan karashe ne fa ya
rage min in gama kallon in zo in yi aikin.Haushi
ya sake kana shi,Sai kurum ya shige daki.
Tsakuwar da ya dora kafa a kai tasa tsigar
jikinshi tashi,sam ya tsani ya shiga daki ya dora
kafa kan datti.
Ya dawo yasa takalmanshi ya
shiga da su,Walid yana kwance tun kayan da ya
bar shi da su da safe sune a jikinshi yana ta
bacci cikin fitsarin da ya shafka wanda ba wata
leda da zata hana katifar ta jike.
Ko wankan safe
ma ba a mishi ba kenan.A fili ya ce,",Inna lillahi
wa'inna ilaihinr raji'un. ya juya ya nufi shagi.
Ita
kam sai ta kunna injinta ta karasa kallonta,
sannanta tashi ta dora girki.sai lkcn ta ma Walid
wanka.
Ta dan dauraye kwanukan da za su ci
abnci,wai ta gaji sauran wanke-wanken sai gobe.
Fati ta shigo,Bishira ta ce Yauwa Fatima naji
dadin zuwanki.shuga dakina ki gyara min gado,ki
dan yo min shara.
Fati ta ce To.
yana mai ci gaba da nemn layin Suhaila.
Sun
zagaye unguwar Sarki layi-layi suna tambayar
masu gadi da 'yan dai-daikun mutanen da ke
giftawa kasancewar unguwa ce ta manyan
mutane, daga karshe dan aca6a yaba Abba
shawar ya tafi gida kawai.
Don haka sun gama
zagayen unguwar Sarki har da makotanta, amma
ba su samu ba.
Gida daya ne aka ce musu da
akwai Suhaila, amma yarinya ce ta goye.
Kusan
karfe 3 sannan suka koma tasha,ya biya dan
aca6a, sannan yaje ya yi sallah.
Zuciyarsa cike
da takaici sai yanzu yake Sallah. gashi ya kasa
samun layin Suhaila. kila ma tana sane ta kashe
wayr dn kawai ta tazarta shi.
Ya tuna d zagin d
wani mu2m ya masa lkcn d suka tambaye shi ko
ya san ina ne gidan mai ba wa Gwamna
shawara?
Mutuminya ce,mai ba Gwamna
shawara a kan me?
Ma su ba da shawara suna
da yawa, ya sunan layin da ka zo? ya sunan mai
gidan? kama ina lambarsu?
Abba ya ce, Lambr
kadai gare ni,km taki shiga.Mutumn ya ce,"Amma
kai soko ne,gashi kmar wayayye.Ya ja tsaki ya
wuce.
Shi kanshi sai yanzu yaga wautarshi. ko
me ya kawo shi gurin yarniyar?Shida dai ba za
ya ce sonta ya keba,km ba ya ce ba sonta yake
ba.
Wani ma ya zaci dn kudi ubanta yazo,shi kam
in ya koma shiru zai yi ko abokanshi zai ce musu
bai gane ba kawai,dn yabi ya fada musu lbrn
Suhaila,sun km san d batun zuwanshi gurinta
sarai,km yasan hlinsu za su maida abn na
tsokanarshi.
Cikin matukar takaici suke tafe cikin
motar kaduna zuwa kani,sun zo kwanar Dangora
tsautsayi ya akfa musu. in da tayar motarsu guda
ta fashe. .
Nan take motar ta bar hannunta ta
mulmula da su suna ta salati,nan aka kwashe su
xuwa asibiti.wasu sun mutu take,wasu sun yi
dogon suma.masu waya ta cikin wayarsu aka yi
ta kiran yan uwansu,shi ma abba a cikin wayarsa
aka kira lambar ummanshi da alhj da sauran su
aka shaida musu cewa mai wannan layin sun
samu hadari,kuma an kawo su asibitin mlm
aminu kano yanxu.iyakan rudewa su umma sun
rude,tsohuwa kam take cikinta ya kada ta soma
xagawa bandaki tana kuka tana face
majina.ummi bata gidan tana can gidan su amina
suna ta hira suna cin dariya ,tace bari in je in
qara sa layin in ya kira sai ince wayata chaji ne
sai yanxu nayi.sadaf sadaf ta shige daki,kan
kujera taga wayar,ta dauka ta saka sim din ta
cire wancan. tana kunnawa sakuna suka soma
shigowa. kafin ta bude ta duba sai ta jiyo muryar
tsohuwa cikin kuka tana cewa wannan yaro ashe
ajalh ne ya kira shi,ko me xashi yi kaduna?ni ban
sani ba.ummi ta fito da sauri tana cewa,tsohuwa
me ya faru?tace ba kina can gun yawanki na
tsiya ba.Mai sunan mlm da ya tafi kd sun tafka
hadari, yanxun haka suna asibitin mlm. ana xatan
shi ma ya mutu.ummi ta saki ihu,sam bata san
ta damu da dan uwan ta abba ba sai yau,ko tana
kukan ita ce sila?oho.kafin kice haka,lbr ya watsu
a unguwa abba ya mutu.cikin kuka ummi ta
tambayi tsohuwa ina ummata? tace tare suka
nufi asibitin da ummarku.taqi yarda ta jira
su.ummi tana jiyo ihun kukan umman bashir ta
xaga gidan.gidan ya rincabe da kuka,ummi fa
hankalinta ya qara tashi.matarsa ta iso da kuka
da yan uwanta a motoci.yayyantamaza suka nufa
asibitin.can kusan qarfe takwas su alhj suka
shigo.alhj ya ba mutane haquri,ya ce bai mutu ba
dogm suma yayi.kuma Allah yayi taimako ba
karaya.likitocin sunce xast duba shi xuwa gobe
su gani.nan ko jama'a suka dinga fadin
alhamdulillah.ummi ma tadan ji dadi a
ranta,sanna fa kowa ya tafi dama wasu sunce xa
stje yin sallah su dawo.saida suka koma sannan
suka taho da umma,ummi cikin kuka tace umma
da gaske bai mutu ba, umma tace eh bai mutu
ba,muyi magana dashi. .
Umma tace in sha Allah
gobennan xai dawo gida. ummi tace to,umma
tace kinga wayata? gaban ummi ya fadi ta tashi
da sauri ta shiga neman waya,taci sa'ar ganin
wayar,sai dai bata san inda ta saka sim din ba
sai wanda ta tsinto ne a ciki.ummi dai tayi shiru
ta miqa ma umma waya. kusan qarfe goma sha
daya wayar abba da umma ta taho da ita ta
soma qara,umma ta dauka.alhj ne ya ce ina
wayarki ina ta kira ana cemin a kashe?una tace,
a ku6e take gata ma a hannuna.yace to inata
kira.tace qila faduwan da tayi daxu ne ta samu
matsala.yace to dama zance ne ki dafa masa
ruwan xafi a xuba a flask dan uwan matansa xai
kawo mu yanxun a mota xai amsa ya kai.ta ce to
alhj wayn xai kwana gunsa?yace bashir na nan
kuma matarsa anyi anyi ta qi tafiya shi yasa na
haqura xan dawo dan ba na xauna gun su ba ko?
umma tace amma yaya jikin nashi?ya ce da sauqi
yanxu ma yana son shan tea ne.tace to xan hada
harda wayar tasa inya so ma dunga kiran shi
kafin gari ya waye.ya ce yauwa ki
bada.Alhamdulillah abba jiki ba matsala.
Don hk a
ka sallamo shi zuwa gd.kai tsaye gdn su umma a
ka wuce d shi.
A salin dakinsa a ka gyara a cikin
kwana nan 3 ya yi ras sannan ya koma shago.
Bishira kuwa lkcn mahaifinta ya ce maza ta koma
dakinta,tunda ga abn d ya samu mijinta.Sun
dawo hr da tafkeken injin Janareto wai yaron ba
ya son duhu.
Sannan ga kayan kallo d
saraunsu.TabbasAbba ya ji dadin dawowar
iyalanshi,dn dama yana cike d bukatarsu.
Ranar
yini suka yi gyaran gd ita da 'yan uwanta,sai byn
magrib sannan ya shigo d tsarabobi.madara
tatacciya da kaji.
Ya dauki dansa cikin jin dadi
yana kallonta cike da so da kauna,Nayi missing
din ku da yawa.URFIN CIKI book 2 part 3
ZURFIN CIKI book 2 part 3
Posted by Bashir Sani Fesan on 14 Dec 2016 - 22:08
Ai bama shiri. shi ne fa ya kawo ni mkrntr kwana
dn kawai baya son ganina.
Suka yi ta mamaki.
Can jimawa ya dawo, sun fito rakiyar 'yan
uwansu Safiyya da na Khadija, suka ganshi tsaye
yana danne- dannen waya.
Ya taho ya gaida
iyayensu duka,sannan suka koma gefe d ummi,
ya ce Ni ma zan tafi.
Ta ce, Ya Abba ko fa
gaisawa ba mu yi ba.
Ta karkatar da kai,Cikin
raunin murya tamkar mai shawagaba,ta ci ga ba
da cewa Ya Abba su Umma ba wanda ya ce a
gaishe ni?
Sai hawaye suka soma zuba.
Hankicinshi da ke hannunta tasa tana sharar
kwalla.Abba yana da matukar tausayin mace.
Don
haka duk da tsanar da ya yi wa Ummi sai da ya
tausaya mata.Ya tausasa Murya.
Sun ce in
gaishe ki sosai, za ki ga gyada mai gishiri,
Tsohuwa ta ce a ba ki.Umma ta miki miya, ta
kuma daka miki yaji.
Ta ce Na gode, Alhj me
yasai min?ya ce kayan tea ne da lemun kwali.
Ta
ce Na gode.
Tana ci gaba da share hawaye.
Ya
mike Zan tafi. yasa hannu cikin aljihu ya ciro kudi
ya mika mata, ta ce A'a ya Abba ka bar kudinka.
Ya ce Ba ni ne na baki ba,Alhj Karami ne ya ce in
ba ki.
Ta sa hannu 2 ta amsa tare d godiya.Sun
raka shi kusa da Gate ita da su khadija,sai kuka
Ummi ke yi.
Bayan sun dawo dakinsu ne ta zauna
tana duba kayan da ya lissafo mata,duk ta gani.
Sai kuma saitin sabulun wanka da manshi da
turaransa da hodarsa duk na (Aloe vera.) Shi
kuma bai fada mata ko daga wa ba,ko ba komai
ta dai yi murna sobada tana da 'yan kuraje a
fuska,tasan kuma za su mutu.
Sai kuma audagar
mata,tayi dan murmushi. .
Tunda Umma taji
sallamar Abba ya shigo dakin ta bar komai tazo
ta zauna tana son jin lbrn Ummi.
Abba ya fahimci
Haka,dn haka sai ya boye mata cewa, Ummi na
kuka hr yanzun.
Ya nuna mata ai Ummi ta
kwantar da Hankalinta,km tayi hnkl dn ya bincika
ya ji ana ta yabonta.
Umma taji dadi Sosai,Sai da
ya fara zuwa gurin Ummu,sannan ya je gida.Ya
samu Bishira tana zaune tana aikin nata,wato
Kallo.
Tun da ta dawo daga wankan gida tazo da
janareto da kayan kallo,shi kenan ta sanu abn
yi.Kullum tana gabn (TV)da ta shi da safe in ta
kokarta shi ne ta dafa ruwan tea ko wanka ba za
ta yi wa dan ba,sai lkcn d man injin ya kare.
Ya
nufi gurin injin ya kashe,dif din da ta ji komai ya
tsaya shi ne yasa ta zabura ta mike tana fadin
Ba dai har man nan ya kare ba?
Ta fito da niyar
dubawa.Abba ta gani tsaye gabn injin yana bn
tsakar gidan da kallo cikin takaici.
Ta ce Baban
Walid kashe min injin kayi??Ya ce Eh na kashe dn
Allah dubi gidanki?kalli wanke-wanke kuda na bi
dubi tulin wankin kayan Fitsarin yaronki.
Dubi
kicin dinki,kuma ko da bn shiga dakinki da
wannan falon da ki ke kallo ba.na tabbata da
wanda ki ka dauke ko tsinkw a cikin sa.Kila ma
ba ki yi Sallah ba.
Ta ce Dan karashe ne fa ya
rage min in gama kallon in zo in yi aikin.Haushi
ya sake kana shi,Sai kurum ya shige daki.
Tsakuwar da ya dora kafa a kai tasa tsigar
jikinshi tashi,sam ya tsani ya shiga daki ya dora
kafa kan datti.
Ya dawo yasa takalmanshi ya
shiga da su,Walid yana kwance tun kayan da ya
bar shi da su da safe sune a jikinshi yana ta
bacci cikin fitsarin da ya shafka wanda ba wata
leda da zata hana katifar ta jike.
Ko wankan safe
ma ba a mishi ba kenan.A fili ya ce,",Inna lillahi
wa'inna ilaihinr raji'un. ya juya ya nufi shagi.
Ita
kam sai ta kunna injinta ta karasa kallonta,
sannanta tashi ta dora girki.sai lkcn ta ma Walid
wanka.
Ta dan dauraye kwanukan da za su ci
abnci,wai ta gaji sauran wanke-wanken sai gobe.
Fati ta shigo,Bishira ta ce Yauwa Fatima naji
dadin zuwanki.shuga dakina ki gyara min gado,ki
dan yo min shara.
Fati ta ce To.