Sashe 4
Zuciyar Masoyi Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
sannan takara rage sauti sosai tace duk cikinku kece nake ganin zaki biyo ni, kinsa Allah banki ace wannan kanjamammen uban naku ya mutu ba nima in koma in aure uban Abdullah.
tunda an yarda da halacci haka ,faiza tace kai mama babanmu Kuma tace shifa.
to meyake tsinana muku ,shege mutun sai dan banzan son abin duniya tsiya.
mai kan goruba kawai faiza ta saki wata uwar dariya har da rike ciki ,.
mama hafsa tace ai wallahi bari kiga mugama da naki .
ko yaya naga waje fadawa zanyi mutaru ayi ta damawa damu.
faiza sake kecewa da wata dariyar tace kinga munkasa mun tsare kennan mun hana gaba mun hana baya komai yadawo hannunmu tabawa uwar hannu duka tafa .. .
Mama hafsa Tace uhmmmm ana magana ma shiyasa nake sonki dan nasan duk abinda na tsara bakya kii..
sai dai kinsan Allah ina tsoron alhj ishaq har cikin Raina.
faiza tace dady ko tace shifa ,kina ganin ko irin dan wasan nan na dagin mata bai so.
bayan gaisawa ba yarda wani abu ya gilma. Amman nasan ta yadda zanyi ai duk wani taurinkai akwai maganinsa .
Faiza ta Mike tace bari kiga mama naje nasoma shirina tun yanzu kinsa da zazafi ake buga karfe .
mama hafsa tayi murmushi tabi diyartata da kallo tana rayawa a ranta ai ba zaki sha dadin ke kadai ba.
har dani za'a.
yadda nayi sintiri a gidajen bokaye da makabartu ne zan zauna sai kin mikomin ahankali ta Mike itama .
Duniya gabadaya ta cukede ta tsayawa Abdullah waje daya ,.
yarasa wacce irin rayuwa mahaifinsa take son yayi byn taraba shi da tsanyin idanunshi .
Tun yana kuka da idonshi har yadawo yin kukan zuci ..
Gabadaya wayoyinsa ma a kulle suke komai ya tsaya cak rabonsa da zuwa office tun ranar da dady yabar kasar.
ya gwammaci yacigaba da zama a mataccensa har ran da za'a kaishi kabari da dai ya fida
koina ,
kwanansa uku duk wata al'ada ta rayuwarsa ya barta inka dauke sallah . Ko magana bayason yi idan mami ta turo yazo haka zai zauna a gabanta bai fahimtar komai, ko fada take har tagama bai jin abinda tace ,.
shi a lokacin ko mami yankashi zatayi bazai damu ba .
Dr sagir ne yake buga kofar part din Abdullah da karfi gaske,
yana kiran sunanshi Abdullah Abdullah jin muryarce yasa Abdullah ya zubawa kofar ido yana jin Yadda kirjin ke radadi da ciwo mara misaltuwa.
jin an cigaba da bugun kofar ne yasa ya Mike da kyar ya bude yana budewa yayo gaba abinsa.
Dr sagir yashigo yana furta kalmar innalillahi wa inna ilaihi rajiun..ganin yanayin abokin nasa .. friend meyye haka kana da lfy kuwa five days kana cikin daki a kulle.
ko ma'aikatanka , ka hana su , shigowa su gyara maka guri,
Abdullah dubi yadda kadawo ya zauna agabansa yana nuna shi da yatsa .
salis ma yace ko shi kaki yarda ka Gani why..
Abdullah yayi kwanciyarsa akan kujera bai ce komai ba domin zuciyarsa ke wani dokawa yasa hannunsa duka ya dafe kirjinsa dashi .
cikin mamaki Dr sagir yake kara kallon koina sannan yace ina matar gidan take.
ina Aisha nace, sunanta dayaji ne yasa ya dan ya kalleshi ,Dr sagir ya sake maimaitawa Abdullah tambayar , Abdullah ya dubishi yace na saketa da sauri Dr sagir yace what .
Abdullah ya amsa da kansa alamun haka ne.
why ar you talking rubbish Dr sagir ya fada a fusace ,.
Abdullah ya dan yi murmushin takaici ya sake kollonshi , Dr sagir ya sake dafashi cikin sanyi murya yace my friend meyake damunka ne na nemi wayar ka bansamu ba ,na dauka ko baka kasar ne jiya naje office ance baka zuwa, .
anjima zan wuce sokoto shine nabiyo nayi checking din ka .
ance baka ganin kowa salis nasamu sannan nashigo friend meyasa Meka haka kasan abunda kafada min kuwa.
Abdullah ya dan Mike zaune ya kalleshi ido jajur murya a raunane yace Dr sagir lafiya ta kalau .
da gaske na rubu da mamata, mami ce ta zabi haka ,dan haka na saketa.
Dr tunda na auri Aisha duk abinda zai sani farinciki shi take min to yanzu bata nan mun rabu me zai sani farinciki kuma ? kawai ya koma ya kwanta yana sakin numfashi sama sama tamkar mai cutar asma.
ya rufe idanunshi gam yana tuno Aisharsa bai sake yin magana ba sai wasu zafafan hawaye dake gefen idanunshi can kuma jikinsa ya dauki kirma ya kamo lip's dinshi gabadaya ya tura abaki ya datse da hakoranshi wannan lokacin yazo masa da abubuwa munana masu wuyar mantawa ko awani hali Aisharsa take ..a kasan rashi yace killama tana can cikin jin dadinta tunda daman ba sonshi take ba shi kadai yake shan wahala akanta mamina maye yasa ...meyasa kikawa Abdullanki haka baki san bazan iya rayuwa ba muddin kika rabani da ruhina ,.
Aisha zuciyata ita bugun zuciyata sosai jikinsa ke rawa yayinda idanunshi ke runtse ahankali fizgo numfashi yana sake dafe zuciyar.....
MMN SUDAIS CE
[3/12, 3:02 PM] Kaunace Sila: 💗💗💗💗💗
ZUCIYAR MASOYI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AISHA A BAGUDO
Page 47-48
Dr sagir ya zuba masa ido watau har yanzu dai rikicin mami na nan kennan na rashin son auren Abdullah da Aisha.
a ganinsa zuwa yanzu ya dace ace mami ta barwa Allah komai .
ya jima, yana jinjina al'amarin sannan ya numfasa yace Abdullah a hanya nake yanzu.
bbu wani hanzari da zan iya Amman karaba kanka da wannan kadaicin .
,kada ka mutu a cikin daki kai kadai.
Ganin yadda jikin Abdullah har yanzu rawa yake kmr mazari yasa Dr sagir yin hanzarin Mikewa ya ja hannunsa zuwa bedroom ya kwantar dashi kan gado sannan ya dubo wayoyinsa duka ya kunnansu da duk wata na'urar dake dakin.
sannan ya koma waje yayi kiran salis yace a shigo a gyra koina.
ya koma kusa da Abdullah wanda yake kwance yana numfashi ahankali, yace da sati guda zanyi a sokoto Amman ya zama dole na rage kwanakin su koma hudu zuwa biyar saboda yadda na sameka Amman dan Allah ka tashi yanzu kayi duk abinda kasaba Aisha...sai kuma yayi shr yakasa magana ya dan dafe kai shi yarasa ma wani abu zaiyi akan lamarin ,ya girgiza kai yana duban agogonsa yace dole ne in dawo da wuri saboda kai Amman zan neme ka dana isa.
Abdullah ya dan daga masa kai a hankali.
Dr sagir ya fice saboda shi Sam baya son ma kallon yanayin da Abdullah ke ciki gashi Kuma abinda damuwar wai mami ce da alhakin haka .
Ko minti goma Dr sagir bai yi da fita ba.
daya daga cikin wayar sa ta fara kuka ta danyi kmr sau biyar sannan yakai hannu ya dauka dayake kusa dashi Dr sagir ya zube su.
yana dubawa bakuwar number ya Gani ya kara a kunnesa Amman sai murya dady Abdullah yaji zuciyarsa ta sake tsinkewa tamkar ya fara mishi kuka,
dady yace Abdullah where ar you gobe nake shirin yin abinda ya kai ne Denmark, Amman duk na nemi wayoyinka ba same ka ba ,
Da duk wanda yakamata na nema na nema Amman ance ba'aganka ba meke faruwa da kai ne ?.
Muryasa ta sake rauni sosai yace dady ina gida a daki ,da sauri dady ya Kuma tambaya meyasa Meka kai ne ko Aisha ba lfy .
Shr yayi dan wani abu dayaji a daidai makogaronsa yana shirin tokare mishi numfashi .
sai da dady ya sake magana sannan yace dady Aisha bata gidana mami ta tilasani sai na rabu da ita,
shiyasa nasaketa kuma da gaske mun rabu yau kwana biyar da rabuwarmu .
da sauri dady ya katse shi yace Abdullah be a man ka nutsu sosai zan bugo byn minti goma.
sai ka maida hankali kamin bayani yadda zan fahimta dady ya katse wayar .
Yana nan zaune har minti goma suka cika dady yasake kira dady yace yanzu kana ina kana gidanku ko side dinka yace ina part dina yace mhn ina jinka .
Ahankali Abdullah yawa dady bayanin komai tun daga ranar ya tafi har zuwa yanzu da yake zaune .
dady ya numfasa yace to Abdullah shine kake neman ka susuta kanka saboda macce ? maganar ta dan shigi Abdullah har ya kara tada hankalinsa .
dady yace yes macce gishiri ce ta rayuwa ,.kuma dukan wani jin dadi na rayuwar duniya ya kan haduwa da macce ,Amman macce wani fanni takan zama hadari ga rayuwar wasu.
har yakansa wasu su gwammace yin rayuwarsu su kadai batare da macce ba . Abdullah Allah yabaka maccen da kake so. kuma ka aura to idan ya karbi abunsa fa .
sai kace dan me ,.
ma'ana idan Allah ne ya karbi ran AISHA shi kennan baza ka sake amfanuwa ba kennan.
Abdullah yayi shr dady ya sake maimaita tambayar Amman still Abdullah bai ce komai ba dady yace ka auna da kanka ka Gani zan sake bugowa byn awa daya .
tunda an yarda da halacci haka ,faiza tace kai mama babanmu Kuma tace shifa.
to meyake tsinana muku ,shege mutun sai dan banzan son abin duniya tsiya.
mai kan goruba kawai faiza ta saki wata uwar dariya har da rike ciki ,.
mama hafsa tace ai wallahi bari kiga mugama da naki .
ko yaya naga waje fadawa zanyi mutaru ayi ta damawa damu.
faiza sake kecewa da wata dariyar tace kinga munkasa mun tsare kennan mun hana gaba mun hana baya komai yadawo hannunmu tabawa uwar hannu duka tafa .. .
Mama hafsa Tace uhmmmm ana magana ma shiyasa nake sonki dan nasan duk abinda na tsara bakya kii..
sai dai kinsan Allah ina tsoron alhj ishaq har cikin Raina.
faiza tace dady ko tace shifa ,kina ganin ko irin dan wasan nan na dagin mata bai so.
bayan gaisawa ba yarda wani abu ya gilma. Amman nasan ta yadda zanyi ai duk wani taurinkai akwai maganinsa .
Faiza ta Mike tace bari kiga mama naje nasoma shirina tun yanzu kinsa da zazafi ake buga karfe .
mama hafsa tayi murmushi tabi diyartata da kallo tana rayawa a ranta ai ba zaki sha dadin ke kadai ba.
har dani za'a.
yadda nayi sintiri a gidajen bokaye da makabartu ne zan zauna sai kin mikomin ahankali ta Mike itama .
Duniya gabadaya ta cukede ta tsayawa Abdullah waje daya ,.
yarasa wacce irin rayuwa mahaifinsa take son yayi byn taraba shi da tsanyin idanunshi .
Tun yana kuka da idonshi har yadawo yin kukan zuci ..
Gabadaya wayoyinsa ma a kulle suke komai ya tsaya cak rabonsa da zuwa office tun ranar da dady yabar kasar.
ya gwammaci yacigaba da zama a mataccensa har ran da za'a kaishi kabari da dai ya fida
koina ,
kwanansa uku duk wata al'ada ta rayuwarsa ya barta inka dauke sallah . Ko magana bayason yi idan mami ta turo yazo haka zai zauna a gabanta bai fahimtar komai, ko fada take har tagama bai jin abinda tace ,.
shi a lokacin ko mami yankashi zatayi bazai damu ba .
Dr sagir ne yake buga kofar part din Abdullah da karfi gaske,
yana kiran sunanshi Abdullah Abdullah jin muryarce yasa Abdullah ya zubawa kofar ido yana jin Yadda kirjin ke radadi da ciwo mara misaltuwa.
jin an cigaba da bugun kofar ne yasa ya Mike da kyar ya bude yana budewa yayo gaba abinsa.
Dr sagir yashigo yana furta kalmar innalillahi wa inna ilaihi rajiun..ganin yanayin abokin nasa .. friend meyye haka kana da lfy kuwa five days kana cikin daki a kulle.
ko ma'aikatanka , ka hana su , shigowa su gyara maka guri,
Abdullah dubi yadda kadawo ya zauna agabansa yana nuna shi da yatsa .
salis ma yace ko shi kaki yarda ka Gani why..
Abdullah yayi kwanciyarsa akan kujera bai ce komai ba domin zuciyarsa ke wani dokawa yasa hannunsa duka ya dafe kirjinsa dashi .
cikin mamaki Dr sagir yake kara kallon koina sannan yace ina matar gidan take.
ina Aisha nace, sunanta dayaji ne yasa ya dan ya kalleshi ,Dr sagir ya sake maimaitawa Abdullah tambayar , Abdullah ya dubishi yace na saketa da sauri Dr sagir yace what .
Abdullah ya amsa da kansa alamun haka ne.
why ar you talking rubbish Dr sagir ya fada a fusace ,.
Abdullah ya dan yi murmushin takaici ya sake kollonshi , Dr sagir ya sake dafashi cikin sanyi murya yace my friend meyake damunka ne na nemi wayar ka bansamu ba ,na dauka ko baka kasar ne jiya naje office ance baka zuwa, .
anjima zan wuce sokoto shine nabiyo nayi checking din ka .
ance baka ganin kowa salis nasamu sannan nashigo friend meyasa Meka haka kasan abunda kafada min kuwa.
Abdullah ya dan Mike zaune ya kalleshi ido jajur murya a raunane yace Dr sagir lafiya ta kalau .
da gaske na rubu da mamata, mami ce ta zabi haka ,dan haka na saketa.
Dr tunda na auri Aisha duk abinda zai sani farinciki shi take min to yanzu bata nan mun rabu me zai sani farinciki kuma ? kawai ya koma ya kwanta yana sakin numfashi sama sama tamkar mai cutar asma.
ya rufe idanunshi gam yana tuno Aisharsa bai sake yin magana ba sai wasu zafafan hawaye dake gefen idanunshi can kuma jikinsa ya dauki kirma ya kamo lip's dinshi gabadaya ya tura abaki ya datse da hakoranshi wannan lokacin yazo masa da abubuwa munana masu wuyar mantawa ko awani hali Aisharsa take ..a kasan rashi yace killama tana can cikin jin dadinta tunda daman ba sonshi take ba shi kadai yake shan wahala akanta mamina maye yasa ...meyasa kikawa Abdullanki haka baki san bazan iya rayuwa ba muddin kika rabani da ruhina ,.
Aisha zuciyata ita bugun zuciyata sosai jikinsa ke rawa yayinda idanunshi ke runtse ahankali fizgo numfashi yana sake dafe zuciyar.....
MMN SUDAIS CE
[3/12, 3:02 PM] Kaunace Sila: 💗💗💗💗💗
ZUCIYAR MASOYI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AISHA A BAGUDO
Page 47-48
Dr sagir ya zuba masa ido watau har yanzu dai rikicin mami na nan kennan na rashin son auren Abdullah da Aisha.
a ganinsa zuwa yanzu ya dace ace mami ta barwa Allah komai .
ya jima, yana jinjina al'amarin sannan ya numfasa yace Abdullah a hanya nake yanzu.
bbu wani hanzari da zan iya Amman karaba kanka da wannan kadaicin .
,kada ka mutu a cikin daki kai kadai.
Ganin yadda jikin Abdullah har yanzu rawa yake kmr mazari yasa Dr sagir yin hanzarin Mikewa ya ja hannunsa zuwa bedroom ya kwantar dashi kan gado sannan ya dubo wayoyinsa duka ya kunnansu da duk wata na'urar dake dakin.
sannan ya koma waje yayi kiran salis yace a shigo a gyra koina.
ya koma kusa da Abdullah wanda yake kwance yana numfashi ahankali, yace da sati guda zanyi a sokoto Amman ya zama dole na rage kwanakin su koma hudu zuwa biyar saboda yadda na sameka Amman dan Allah ka tashi yanzu kayi duk abinda kasaba Aisha...sai kuma yayi shr yakasa magana ya dan dafe kai shi yarasa ma wani abu zaiyi akan lamarin ,ya girgiza kai yana duban agogonsa yace dole ne in dawo da wuri saboda kai Amman zan neme ka dana isa.
Abdullah ya dan daga masa kai a hankali.
Dr sagir ya fice saboda shi Sam baya son ma kallon yanayin da Abdullah ke ciki gashi Kuma abinda damuwar wai mami ce da alhakin haka .
Ko minti goma Dr sagir bai yi da fita ba.
daya daga cikin wayar sa ta fara kuka ta danyi kmr sau biyar sannan yakai hannu ya dauka dayake kusa dashi Dr sagir ya zube su.
yana dubawa bakuwar number ya Gani ya kara a kunnesa Amman sai murya dady Abdullah yaji zuciyarsa ta sake tsinkewa tamkar ya fara mishi kuka,
dady yace Abdullah where ar you gobe nake shirin yin abinda ya kai ne Denmark, Amman duk na nemi wayoyinka ba same ka ba ,
Da duk wanda yakamata na nema na nema Amman ance ba'aganka ba meke faruwa da kai ne ?.
Muryasa ta sake rauni sosai yace dady ina gida a daki ,da sauri dady ya Kuma tambaya meyasa Meka kai ne ko Aisha ba lfy .
Shr yayi dan wani abu dayaji a daidai makogaronsa yana shirin tokare mishi numfashi .
sai da dady ya sake magana sannan yace dady Aisha bata gidana mami ta tilasani sai na rabu da ita,
shiyasa nasaketa kuma da gaske mun rabu yau kwana biyar da rabuwarmu .
da sauri dady ya katse shi yace Abdullah be a man ka nutsu sosai zan bugo byn minti goma.
sai ka maida hankali kamin bayani yadda zan fahimta dady ya katse wayar .
Yana nan zaune har minti goma suka cika dady yasake kira dady yace yanzu kana ina kana gidanku ko side dinka yace ina part dina yace mhn ina jinka .
Ahankali Abdullah yawa dady bayanin komai tun daga ranar ya tafi har zuwa yanzu da yake zaune .
dady ya numfasa yace to Abdullah shine kake neman ka susuta kanka saboda macce ? maganar ta dan shigi Abdullah har ya kara tada hankalinsa .
dady yace yes macce gishiri ce ta rayuwa ,.kuma dukan wani jin dadi na rayuwar duniya ya kan haduwa da macce ,Amman macce wani fanni takan zama hadari ga rayuwar wasu.
har yakansa wasu su gwammace yin rayuwarsu su kadai batare da macce ba . Abdullah Allah yabaka maccen da kake so. kuma ka aura to idan ya karbi abunsa fa .
sai kace dan me ,.
ma'ana idan Allah ne ya karbi ran AISHA shi kennan baza ka sake amfanuwa ba kennan.
Abdullah yayi shr dady ya sake maimaita tambayar Amman still Abdullah bai ce komai ba dady yace ka auna da kanka ka Gani zan sake bugowa byn awa daya .