Sashe 11
Zuciyar Masoyi Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Mama tace to ni ina zan wani san hakan tunda bashiga na taba yi ba. Kinga haka ma za'a yi bari kiga na koma gunta .
Kwana takwas kennan dayin maganar a maimakon ranakun bikin faiza .
mama hafsa da faiza da kanwar faiza rahma suka Lula waje hado kayan amarya mami ta bude musu account dinta sosai suyi yadda suke so .
Abdullah Yayi shr kansa a sunkuye byn ya gama jin abinda mami ta fada cewar ya rubuta takardun gidaje gudu shida da motoci hawa guda shida a matsayin sadakin faiza.
kansa har ciwo ya farayi saboda girman al'amarin Amman ko dagowa bai yi ba yace shikenan mami za'a yi yadda kike so.
Fita zai yi Amman ya kasa dole ya dawo part dinsa ya kwanta.
yayi shr kullum abin ma gaba yake yi bbu wani sauki acikin al'amarin.
sai randa Allah ya kawo .
Kwanaki sun shude da yawa komai ya gyaru a ma'aikata.
Amman banda bangaren rayuwarsa tunda ya rabu da Aisha bai kuma ganin wani mai kamanin ta ba sai a hoto.
Wani lokacin har wani dan shawagi yake yi da daddare akan hanyoyin gidansu .
ko gidan aunty Maryam Amman cikin ikon Allah kmr anyi ruwa an dauke ko a yan'uwanta bai taba cin karo da kowa ba .
sau daya ne ma ya taba hango umar akan machine traffic ya tsayar dasu.
kuma ba a hannun dayake bane kafin yayi wani yunkuri tuni sun wuce.
yayi ta hange hange bai ko ga alamunsu ba.
Amman ranar ko ba komai ya dan ji dadi har yayi tayiwa masu gadi da ma'akata kyautar kudi balle salis da a rana ya warke .
Duk yadda mami tace haka yayi .
komai kmr yadda tace haka yayi .
Da yayi niyyar sanar da dady sai ya ga kmr idan ya fada tamkar ya kai karar mami ne .
dan haka kawai ya kyale tunda dai abun ba gagara zaiyi ba .
haka ya bude account ya fidda kudi masu dunbin yawa .
kuma yadda ya siya komai na sadakin faiza haka ya kwashi makudan kudin ya zuba a account din Aisha.
wanda ya bude mata hatta pin din ATM da card suna hannuta. yabata tun ana gobe zasu rabu bai dai yi mata bayani bane.
haka Kuma daman yawanci yana tura mata kudade a cikin salary dinsa.
dan shi tunaninsa tana can tana bukata dasu .
Ya tuna wata aunty dinsa a Egypt sanda suka je ta kalleshi .
cikin yarensu tace Abdullah matarka na da kyau kuma tana da shiga rai .
ko zaman mitina biyar kuka yi daita kyaunta da yanayinta mai tsayawa mutun arai ne .
Ya dafe kanshi da duka hannuwansa yana jin kmr ya saka kuka ballanantana shi da ya zauna tare daita ya kusanceta yasan dadinta.
sannan wai Dr sagir zai ce wai ya rage tunaninta saboda ya rame da yawa ai bbu ranar daina tunaninta sai ranar da aka dawo masa da abarsa .
Satin su faiza biyu mama hafsa azalzala mata akan su dawo.
saboda shirye shiryen biki.
Mama hafsa tayi tayi daita .
Amman ina ita kuma faiza ta kafe ita lallai sai tagama abinda ya kawota .
dan haka dole tasa mama ta barta .
ta fara yin gaba a saboda ta dan yan shirye shirye cikin gidan kuma a fara rabon AV faiza Kuma tayi alkwarin dawowa zuwa wani sati to ba yadda mama hafsa ta iya haka ta yarda .
a acewarta dai dama ce tasamu shi yasa ita faizar zata tsaya din .
Kai tsaye tsaye ta sokoto mama hafsa ta sauka ta fara raba goro sannan taje Kano kwananta daya ta dawo.
tasa mami ta aika da duk wasu kayan aure can sokoto haka kuwa akayi hatta makota sai da mama tasa akayi musu fenti .
saboda yan daurin auren idan an zo aga layin da gaske .
takama iri iri take diyarta zata aure mai kudin wuce sa'a.
tace wanda duk taga dama shi za ta taka.
ta kwana lfy saboda naira ta zauna alokaci kuma da gaske ta zauna din
Faiza ta dawo kasar Amman sai da sukayi sati biyar da kwanaki ai kuwa tasha tsinuwa da zagi iri iri agun mama hafsa.
dan ko goro ma da aka rarrabawa mutane .
Sai da aka tambayar faiza .
Ita ko aka dinga cewar amarya ana can kasar waje yo siyayya aure.
Faiza ta kara sati uku akan yadda sukayi da mama hafsa saboda tana son a gyara mata jiki.
dan haka hatta inji daye fata da gyaran jiki sai da tashiga.
kuma kai tsaye gidan mami ta zarce da suka dawo batayo sokoto ba.
a saboda bata son mama hafsa ta dibar mata wasu kaya data siyo.
ko tace a bawa ragowar kanneta.
Gidan mami gabadaya ya rikice a lokacin .
takai ta kawo ko kwana Abdullah baya yi a gidan saboda mami ta karbi
Key part dinsa.
wai nan faiza zata zauna daman kuma akwai extra rooms wanda dady yasa aka Gina tun aurensa na farko .
duk sukayi parking din wasu kaya gefe aka shiga shiryawa faiza dakinta ..
dan haka shi kansa Abdullah ya tattara abubuwansa masu mahimmanci ya kulle bed room dinsa.
ya koma kwana a wani part din.
Dan bai iya zuwa gidansu na aurensa da Aisha .
saboda shigarsa yafi komai tuna masa da ita.
da komai nata dan hatta kayan data sa a ranar da zasu rabu suna a gefe gado cikin basket ya gansu.
ranar da yaje gidan kwaso wasu mahimman files hatta kayan da tayowa yan'uwanta tsaraba suna cikin akwatina duk suna nan yadda suke.
ranar daya shiga kasa fitowa lfy yayi dan har zazzabi yaji a jikinsa kafin ya baro gidan .
Iyakar rikicewa kuwa gidan alhj ishaq yayi.
dan hatta masu gadin gidan sun fahimci haka kowa surutun yake.
ita dai mami sai abinda aka tsara shi takeyi .
Shi kuwa uban gayya duk abinda mami tace shi zai yi to haka yakeyi. minal kuwa duk fushi take da kowa a gidan atun rabuwar Aisha da dan'uwanta .
hatta mami bata kulata sosai sai ya zama dole sai ta yini a part dinsu bata sauko ba sai idan mami ta aika tazo idan tazo ma bbu wani sakin fuska dan ko gaida mm hafsa batayi .
Teema kuwa da ita tafi kowa sanin halin mami ita ke jin jiki sosai dan ganin yadda mami ta koma yanzu yasa kullum sai tayi kuka a daki .
tana lura daita da duk yanayin da take ciki yanzu babban abinda yafi frigitata mami sai tayi fiyye da kwana uku batayi sallah ba .
wannan abu shi yafi komai tada mata hankali dan haka kullum sai tayi ta yiwa mami addu'a Allah ya dawo daita daidai .
Dan haka ya zama hatta ma'aikatan gida idan kaga an dan taru to kus kus din abinda ke faruwa a gidan sukeyi
Akasa bikin faiza sati biyu masu zuwa haka Abdullah ya shedawa dady ta waya .
dady yace bbu komai shi dai yayi ta addu'a Allah yasa hakan yazama alkhari .
Kwana biyar ya rage daurin auren Abdullah ya shiga part din mami ya danka mata files din gidajen da motoci kmr yadda tace masa ta karba ta Gani.
sannan ta mikawa mama hafsa domin a ranar ta doka samako tun safe a gidan.
a dalilin faiza taje sokoto jiya ayayinda Mama hafsa bata nan yasa ta kwaso akwatinan lefe ta kawo part dinta Abdullah inda zata zauna ta kulle.
tun ajiya mama hafsa ke bala'i bbu abinda Faiza ta bari ko irin dan mai da zasu rabawa mutane.
bare dan abunda ake cirewa na uwa.
mirsisi faiza tayi tace komai na kasar waje ne ba irin na rabo bane zata siya na rabon a bawa mutane .
To mm hafsa ta nike file din gidaje shida cif da motoci shida sai ta kuma ta canza shawara, dan wani tunani ne yazo mata hakan yana nufin Abdullah baza shi daurin auren ba kennan.
gashi tayi niyar ana gama daurin auren zata sa'a kirawoshi idan ya shigo .
da akwai wani turare da boka yabata yace ta turarawa Abdullah daya shaki hayakin take zai ji komai ya canza masa hatta uwar da ta haifi shi bai kuma ganin darajata kmr ita ..
shiyasa
Ita kadai tasan da wannan dan ko faizar bata bari tasani ba.
dan haka sai tasa mami ta sake kiransa a waya ya shigo ta Mika masa files din cewa ya ajiye a gunsa ranar daurin auren ya taho dasu.
bbu yadda zai yi dole tasa ya karba dan shima har cikin zuciyarsa bai yi niyyar zuwa daurin auren ba .
shi yasa yayi hakan yadda yayi mama hafsa
Ta kara gane dabarar ta tayi daidai .
dan abunda ta zarga haka ne.
bashi da niyar zuwa da kuwa ya cuceta yasata asara mai tarin yawa .
dan bazan yaro mai dan karan daurin kai wannan har ya zarce uban nasa ta fadi haka akasan ranta .
MMN SUDAIS CE
[3/12, 3:02 PM] Kaunace Sila: 💗💗💗💗💗
ZUCIYAR MASOYI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AISHA A BAGUDO
Nagode da yadda kuke matukar sona da kaunar novel din nan ,Kuma kuna Raina domin kuwa KAUNACE SILA komai dan kuna cikin kololuwar zuciyar Bagudo.
kuna ina 🗣🗣🗣🗣🗣yan ZUCIYAR MASOYI FANS ku matso kusa this page belongs to you ol na bakushi free of charge kuyi duk yadda kuke so dashi. na kune, haka ma Bagudo takuce har abada ana mugun tare irin sosai din nan 🤝🤝🤝🤝🤝🤝🤝🤝
Page 61-62
Kwana takwas kennan dayin maganar a maimakon ranakun bikin faiza .
mama hafsa da faiza da kanwar faiza rahma suka Lula waje hado kayan amarya mami ta bude musu account dinta sosai suyi yadda suke so .
Abdullah Yayi shr kansa a sunkuye byn ya gama jin abinda mami ta fada cewar ya rubuta takardun gidaje gudu shida da motoci hawa guda shida a matsayin sadakin faiza.
kansa har ciwo ya farayi saboda girman al'amarin Amman ko dagowa bai yi ba yace shikenan mami za'a yi yadda kike so.
Fita zai yi Amman ya kasa dole ya dawo part dinsa ya kwanta.
yayi shr kullum abin ma gaba yake yi bbu wani sauki acikin al'amarin.
sai randa Allah ya kawo .
Kwanaki sun shude da yawa komai ya gyaru a ma'aikata.
Amman banda bangaren rayuwarsa tunda ya rabu da Aisha bai kuma ganin wani mai kamanin ta ba sai a hoto.
Wani lokacin har wani dan shawagi yake yi da daddare akan hanyoyin gidansu .
ko gidan aunty Maryam Amman cikin ikon Allah kmr anyi ruwa an dauke ko a yan'uwanta bai taba cin karo da kowa ba .
sau daya ne ma ya taba hango umar akan machine traffic ya tsayar dasu.
kuma ba a hannun dayake bane kafin yayi wani yunkuri tuni sun wuce.
yayi ta hange hange bai ko ga alamunsu ba.
Amman ranar ko ba komai ya dan ji dadi har yayi tayiwa masu gadi da ma'akata kyautar kudi balle salis da a rana ya warke .
Duk yadda mami tace haka yayi .
komai kmr yadda tace haka yayi .
Da yayi niyyar sanar da dady sai ya ga kmr idan ya fada tamkar ya kai karar mami ne .
dan haka kawai ya kyale tunda dai abun ba gagara zaiyi ba .
haka ya bude account ya fidda kudi masu dunbin yawa .
kuma yadda ya siya komai na sadakin faiza haka ya kwashi makudan kudin ya zuba a account din Aisha.
wanda ya bude mata hatta pin din ATM da card suna hannuta. yabata tun ana gobe zasu rabu bai dai yi mata bayani bane.
haka Kuma daman yawanci yana tura mata kudade a cikin salary dinsa.
dan shi tunaninsa tana can tana bukata dasu .
Ya tuna wata aunty dinsa a Egypt sanda suka je ta kalleshi .
cikin yarensu tace Abdullah matarka na da kyau kuma tana da shiga rai .
ko zaman mitina biyar kuka yi daita kyaunta da yanayinta mai tsayawa mutun arai ne .
Ya dafe kanshi da duka hannuwansa yana jin kmr ya saka kuka ballanantana shi da ya zauna tare daita ya kusanceta yasan dadinta.
sannan wai Dr sagir zai ce wai ya rage tunaninta saboda ya rame da yawa ai bbu ranar daina tunaninta sai ranar da aka dawo masa da abarsa .
Satin su faiza biyu mama hafsa azalzala mata akan su dawo.
saboda shirye shiryen biki.
Mama hafsa tayi tayi daita .
Amman ina ita kuma faiza ta kafe ita lallai sai tagama abinda ya kawota .
dan haka dole tasa mama ta barta .
ta fara yin gaba a saboda ta dan yan shirye shirye cikin gidan kuma a fara rabon AV faiza Kuma tayi alkwarin dawowa zuwa wani sati to ba yadda mama hafsa ta iya haka ta yarda .
a acewarta dai dama ce tasamu shi yasa ita faizar zata tsaya din .
Kai tsaye tsaye ta sokoto mama hafsa ta sauka ta fara raba goro sannan taje Kano kwananta daya ta dawo.
tasa mami ta aika da duk wasu kayan aure can sokoto haka kuwa akayi hatta makota sai da mama tasa akayi musu fenti .
saboda yan daurin auren idan an zo aga layin da gaske .
takama iri iri take diyarta zata aure mai kudin wuce sa'a.
tace wanda duk taga dama shi za ta taka.
ta kwana lfy saboda naira ta zauna alokaci kuma da gaske ta zauna din
Faiza ta dawo kasar Amman sai da sukayi sati biyar da kwanaki ai kuwa tasha tsinuwa da zagi iri iri agun mama hafsa.
dan ko goro ma da aka rarrabawa mutane .
Sai da aka tambayar faiza .
Ita ko aka dinga cewar amarya ana can kasar waje yo siyayya aure.
Faiza ta kara sati uku akan yadda sukayi da mama hafsa saboda tana son a gyara mata jiki.
dan haka hatta inji daye fata da gyaran jiki sai da tashiga.
kuma kai tsaye gidan mami ta zarce da suka dawo batayo sokoto ba.
a saboda bata son mama hafsa ta dibar mata wasu kaya data siyo.
ko tace a bawa ragowar kanneta.
Gidan mami gabadaya ya rikice a lokacin .
takai ta kawo ko kwana Abdullah baya yi a gidan saboda mami ta karbi
Key part dinsa.
wai nan faiza zata zauna daman kuma akwai extra rooms wanda dady yasa aka Gina tun aurensa na farko .
duk sukayi parking din wasu kaya gefe aka shiga shiryawa faiza dakinta ..
dan haka shi kansa Abdullah ya tattara abubuwansa masu mahimmanci ya kulle bed room dinsa.
ya koma kwana a wani part din.
Dan bai iya zuwa gidansu na aurensa da Aisha .
saboda shigarsa yafi komai tuna masa da ita.
da komai nata dan hatta kayan data sa a ranar da zasu rabu suna a gefe gado cikin basket ya gansu.
ranar da yaje gidan kwaso wasu mahimman files hatta kayan da tayowa yan'uwanta tsaraba suna cikin akwatina duk suna nan yadda suke.
ranar daya shiga kasa fitowa lfy yayi dan har zazzabi yaji a jikinsa kafin ya baro gidan .
Iyakar rikicewa kuwa gidan alhj ishaq yayi.
dan hatta masu gadin gidan sun fahimci haka kowa surutun yake.
ita dai mami sai abinda aka tsara shi takeyi .
Shi kuwa uban gayya duk abinda mami tace shi zai yi to haka yakeyi. minal kuwa duk fushi take da kowa a gidan atun rabuwar Aisha da dan'uwanta .
hatta mami bata kulata sosai sai ya zama dole sai ta yini a part dinsu bata sauko ba sai idan mami ta aika tazo idan tazo ma bbu wani sakin fuska dan ko gaida mm hafsa batayi .
Teema kuwa da ita tafi kowa sanin halin mami ita ke jin jiki sosai dan ganin yadda mami ta koma yanzu yasa kullum sai tayi kuka a daki .
tana lura daita da duk yanayin da take ciki yanzu babban abinda yafi frigitata mami sai tayi fiyye da kwana uku batayi sallah ba .
wannan abu shi yafi komai tada mata hankali dan haka kullum sai tayi ta yiwa mami addu'a Allah ya dawo daita daidai .
Dan haka ya zama hatta ma'aikatan gida idan kaga an dan taru to kus kus din abinda ke faruwa a gidan sukeyi
Akasa bikin faiza sati biyu masu zuwa haka Abdullah ya shedawa dady ta waya .
dady yace bbu komai shi dai yayi ta addu'a Allah yasa hakan yazama alkhari .
Kwana biyar ya rage daurin auren Abdullah ya shiga part din mami ya danka mata files din gidajen da motoci kmr yadda tace masa ta karba ta Gani.
sannan ta mikawa mama hafsa domin a ranar ta doka samako tun safe a gidan.
a dalilin faiza taje sokoto jiya ayayinda Mama hafsa bata nan yasa ta kwaso akwatinan lefe ta kawo part dinta Abdullah inda zata zauna ta kulle.
tun ajiya mama hafsa ke bala'i bbu abinda Faiza ta bari ko irin dan mai da zasu rabawa mutane.
bare dan abunda ake cirewa na uwa.
mirsisi faiza tayi tace komai na kasar waje ne ba irin na rabo bane zata siya na rabon a bawa mutane .
To mm hafsa ta nike file din gidaje shida cif da motoci shida sai ta kuma ta canza shawara, dan wani tunani ne yazo mata hakan yana nufin Abdullah baza shi daurin auren ba kennan.
gashi tayi niyar ana gama daurin auren zata sa'a kirawoshi idan ya shigo .
da akwai wani turare da boka yabata yace ta turarawa Abdullah daya shaki hayakin take zai ji komai ya canza masa hatta uwar da ta haifi shi bai kuma ganin darajata kmr ita ..
shiyasa
Ita kadai tasan da wannan dan ko faizar bata bari tasani ba.
dan haka sai tasa mami ta sake kiransa a waya ya shigo ta Mika masa files din cewa ya ajiye a gunsa ranar daurin auren ya taho dasu.
bbu yadda zai yi dole tasa ya karba dan shima har cikin zuciyarsa bai yi niyyar zuwa daurin auren ba .
shi yasa yayi hakan yadda yayi mama hafsa
Ta kara gane dabarar ta tayi daidai .
dan abunda ta zarga haka ne.
bashi da niyar zuwa da kuwa ya cuceta yasata asara mai tarin yawa .
dan bazan yaro mai dan karan daurin kai wannan har ya zarce uban nasa ta fadi haka akasan ranta .
MMN SUDAIS CE
[3/12, 3:02 PM] Kaunace Sila: 💗💗💗💗💗
ZUCIYAR MASOYI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AISHA A BAGUDO
Nagode da yadda kuke matukar sona da kaunar novel din nan ,Kuma kuna Raina domin kuwa KAUNACE SILA komai dan kuna cikin kololuwar zuciyar Bagudo.
kuna ina 🗣🗣🗣🗣🗣yan ZUCIYAR MASOYI FANS ku matso kusa this page belongs to you ol na bakushi free of charge kuyi duk yadda kuke so dashi. na kune, haka ma Bagudo takuce har abada ana mugun tare irin sosai din nan 🤝🤝🤝🤝🤝🤝🤝🤝
Page 61-62