Sashe 16
Zuciyar Masoyi Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tunda dai duk abinda Allah ya kaddaro bawa dole yayi hakuri dashi duk uban da akace an saki diyarsa a wannan halin dole zai so ace takoma dakin mijinta ta haihu dan haka duk yadda Abdullah yazata sai yaga ba haka ya Gani ba .
bbu wani batanci daga babanta har ma sauran yan'uwanta daya shigo gaisar da inna a zuciyarsa yace lallai jini daya ba wasa bane.
a karshe sukayi godiya sosai suka mike Abdullah yaji dadi Sosai abu daya "daya dan dameshi kmr yadda dady ma yayi masa kofafi akai har yau suna nan a mazauninsu daya san su.
basu da niyyar tashi saboda haka ne akasawa Aisha gidaje a cikin sadakinta tunda an san ita dai bbu abinda zatayi dashi .
Mijin aunty suka fara samu a waje yana shirin shiga gidan da fara'a sosai ya tare su .
ya shigar dasu sit room dinsa dake ta hanyar waje.
byn gaishe gaishe dan shiru ya biyo baya na wani lokacin Amman mijin aunty Maryam dayake yasan halin da'ake ciki ya gane nufin su dan haka.
Yayi dan Jim sannan yace koda yake bari a turo ita Maryam din ya tashi yashiga .
Abdullah ya rike hannu karamin yaron aunty Maryam yana tambayar sunansa Amman wayance yake tambayarsa Aisha aunty ta shigo hade da sallama ta dinga murmushi ganinsu dan ita tun jiya take murna saboda tasan wannan dan rigimar Dr salim bai san Aisha tazo kebbi ba gashin zuwan nata yazo . mata da alkhari tsohon mijinta mai kaunarta ya dawo gareta .
dama kuma tasan abu ne mawuyaci Abdullah din bai dawo ba .
Aunty ta zage sosai ta nuna musu bbu wani abu komai ya wuce Allah ya kiyaye gaba tunda dama wata rana dole a sake haduwa tunda me hadawa ya hada.
matsalar dai a gurin Aisha take ta nuna musu tun jiya dataji dadinsa yazo shine ma ta gudo gurinta.
to anan tsakanin su su uku suka shirya duk yadda za'a yi aunty Maryam takara da cewa ai ko yanzu da zata ji kunzo to bar gidan kennan.
Abdullah yayi murmushi kadan yasan za'a yi haka Aisha bazata son ganinsa ba ya fada a ransa..
MMN SUDAIS CE
[3/12, 3:02 PM] Kaunace Sila: 💗💗💗💗💗
ZUCIYAR MASOYI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AISHA A BAGUDO
Page 66-67
Aunty Maryam da Dr sagir ne.
suka tsara duk yadda za'a yi tafiyar " musamman da kowa yaji inda dan'uwansa ke aiki akwai wanda yasani a gun .
washegari da yamma sai da suka sake zuwa gidan Amman ko kadan bata bari Aisha tagane ba.
dan aunty Maryam ta kagu taga Aisha ta koma gidan Abdullah ko dan saboda wancan jarababben salim din yadda idan yata shi balbalinsa ya kone shi kadai .
Da daddare tana dakin aunty kwance Aisha tana kan gado sun gama wasa da diyar aunty Maryam har tayi bacci a jikinta.
aunty tace ni ko Aisha ina ganin yanzu yadace ki fara zuwa awo asibiti tunda kinga watan cikinki yanzu yashiga wata na hudu kennan.
Aisha tayi shr bata ce komai ba.
Aunty tace Amman yadda kika gani fa.
wai saboda lafiyar abinda ke jikinki ne dan akwai magunguna na musamman da'ake son mai ciki ta dinga amfani dasu" domin ta haifi yaronka cikin koshin lafiya .
da yake cikin na ranta dan haka ta tsaya sosai tana saurara auntyn.
Amman in kin fi son sai kin kusan haihuwa ne shikenan aunty Maryam ta fada batare da ta takura mata ba .
Aisha ta dan mike ta jingina da jikin gadon" ahankali tace ni aunty kawai sai a ganni na tafi wani asibiti kowa ya dinga" kallon ina da ciki.
aunty tasa dariya tace to ke meyasa kikayi abinda yasa kika samu cikin?
Aisha ta turo baki tana cewa haba aunty haba aunty da kanki .
Aunty Maryam ta sake fashewa dariya sai da tayi mai isarta sosai "sannan tace ai bangaren daza kije asibitin ko wacce ta kalleki itama abinda yakawota kennan .
Amman yanzu kina komawa ka'oje bbu wani zance zuwa asibiti akai akai.
Aisha Tace ai can din ma akwai asibiti sai ba sai naje ba .
aunty Maryam tace ki ajeye komai kizo na kaiki asibiti malam ki kwantar da hankalinki bama asibitin mu ,zan kaiki ba nasan saboda Dr salim baki son zuwa .
wani zan kaiki duk da akwai wadan da nasani acan za'a yi miki komai ko ba nan.
Aisha ta girgiza kai alamun ta amince .
aunty tace to kishiriya gobe in Allah ya kaimu sai muje a yankar miki card daga nan zasu gaya miki randa zaki dawo ahankali tace shikenan.
aunty kuwa har godewa Allah tayi da taga ta fada tarkon farko .
Tun shigarsu asibiti Aisha ta gane tabbas sun taba zuwa asibitin ita da sister dinta dubiya .
Wata nurse ce ta karbesu hannu bibbiyu da fara'ata sosai" inda ta dada birge Aisha taji dadi Sosai har cikin ranta kuma ta rike sunanta sister din kafin su baro asibitin.
komai akayi mata shi cikin sauki ba yadda ta zata ba .
A dan lokacin ma har taji tana sha'awar irin aikinta sister din.
Tama awo duk a lokaci sannan tace dole zata dawo jibi da akwai gwaje gwaje da za'a yi mata .
To hakan kuwa komai akan idonsu Dr sagir da uban tafiya Abdullah ya faru .
ta gabansu "su aunty Maryam suka wuce "tun shigowarsu Abdullah ya kura mata idanunshi ta canza sosai ta kara kyau matuka fiye da lokacin da Suke tare.
ko Kuma a lokacin dan yana ganinta ne koda yaushe ne .
yanzu kuma ya dan jima bai ganta ba sanda suka zo daf da inda suke da sauri Abdullah ya juya bayan wani ginin.
ya dafe kirjinsa ya rufe idanunshi yana jin yadda zuciyarsa ke wani irin dokawa da sauri da sauri.
ita kanta Aishar data zo daidai gurin da Abdullah yake a boye sai da taji jikinta yayi alamun wani abu dan itama hakance takasance daita .
Amman bayanta kawai ta dan juya sannan sukayi gaba itada Aunty Maryam shi kuwa Dr sagir bayansa kawai ya juya musu .
Ganin irin karbar da akayi musu yasa har suka baro gurin fuskarta a sake take Sosai .
Har aunty Maryam tarinka tsokanarta tace A'a kaga masu cikin fari ana murna dan ance zaki haifi da Kato .
Aisha tasa dariya tace kai aunty" har suka sake wuce wa su Abdullah na gun ya zubawa bayanta ido shigewar da tayi tana murmushi kawai Abdullah yaji gabadaya hankalinsa tashi .
garama yabita koma me zai faru gara ya faru wato ita rashinsa bai dameta ba ta sake abunta tana walwala har ya fito zai rufa musu baya da sauri Dr sagir ya fizgo hannushi yaja shi ciki sosai yace haba friend ka natsu mana.
zafa ka bata mana shiri idan ta ganka me yuwa baza kuma yarda ta dawo ba .
Abdullah ya tsaya kawai yana kallon Dr sagir hade da sakin naunauyen hadiyar zuciya sanda salis yakaraso da sauri ya tsaya yana duban Abdullah hade jin wani irin tausayinsa .
Agurguje ranar laraba aunty ta rakota " sai da ta bari ta tafi wajen awo sannan ta juya ta tafi gurin aikinta saboda aikin safe gareta.
duk wani gwaje gwaje da akewa mai ciki sai da aka wa Aisha.
sannan sis din tace ta dawo jibi da yamma ta karbi sakamakon da kuma ragowar magunguna a saboda jibi aiki yamma ne daita.
Aisha tayi godiya sosai tana shirin sallama daita aka turo kiran sister din tayi shr zaune a gurin tana tunane tunanen dan sister din tace tadaka ne da tuni ta tafi .
sister din ce ta sake shigowa tace kiyi hakuri fa na barki ke kadai Aisha ta mike tana ce mata ita zata tafi Amman sis din taki dole suka fito tare daidai lokacin shi kuma Abdullah yashigo asibiti shi da salis a bakar Jeep ya hangi zasu shiga mota itada sister kwata kwata yau aikin office ya hanashi ya dan fito gashi har zata tafi da sauri ya nemi Dr sagir a waya ya sanar dashi ta gama za'a kaita gida Dr sagir yace yayi hakuri shi dai kawai yakaraso office dinsa.
Ranar jumma'a kuwa bata shigo asibiti ba sai byn uku saboda cunkoson abin hawa .
ta gaban Abdullah ta wuce yana zaune cikin mota ya sauke glass din motar ita kadai ce tazo shigarta ta yau ta dada tayar masa da hankali tamkar tasan abinda zai kasance a yau.
sai da ya tabbatar takarasa gurin sister sannan shi kuma ya juya motarsa ya fita zuwa gidansu wajen babanta tana isa wajen ta tambaye wata dan Allah sister zahra fa? .
Wacce ta tambaya ta hada da wani ya nuna mata wani office tashiga ta tarar daita tana ganinta "ta fara dariya tace yanzu nake zancenki a Raina" ina tunanin zuwanki saboda nima bana son na wuce 4 anan " Aisha takarasa wajenta fuskarta dauke da murmushi suka gaisa
sister zahra tasoma dan janta da hira kadan kadan kan zance haihuwa .
sannan tace ina son dan kammala wani aiki ne sai mu tafi tare na biya gidan doctor na baki sauran magungunanki da result din ma yana can daga nan na sauke ki a gida .
.
Aisha tace ba komai illa ta kalli agogon lokacin sallah ma tayi ta fada a ranta .
sannan ta dan kalli sister zahra tace mata ko zan iya yin sallah.
sister tace har lokacin yayi nima banyi ba ko kibari muna zuwa can mukayi sallah sai mu fito dan yanzu toilet din ma sai an zagaya can baya Aisha ta amsa .
Tana nan har takarasa aikin suka fito tare .
A gidan Dr sagir suna shiga matarsa ce ta taresu a falo gidan.
sister zahra ce ke tambayar ko doctor yana ciki ta amsa mata da yafita Amman duk inda yake yanzu yana kan hanya tunda yasan da zuwanku tunda har ya sanar min .
bbu wani batanci daga babanta har ma sauran yan'uwanta daya shigo gaisar da inna a zuciyarsa yace lallai jini daya ba wasa bane.
a karshe sukayi godiya sosai suka mike Abdullah yaji dadi Sosai abu daya "daya dan dameshi kmr yadda dady ma yayi masa kofafi akai har yau suna nan a mazauninsu daya san su.
basu da niyyar tashi saboda haka ne akasawa Aisha gidaje a cikin sadakinta tunda an san ita dai bbu abinda zatayi dashi .
Mijin aunty suka fara samu a waje yana shirin shiga gidan da fara'a sosai ya tare su .
ya shigar dasu sit room dinsa dake ta hanyar waje.
byn gaishe gaishe dan shiru ya biyo baya na wani lokacin Amman mijin aunty Maryam dayake yasan halin da'ake ciki ya gane nufin su dan haka.
Yayi dan Jim sannan yace koda yake bari a turo ita Maryam din ya tashi yashiga .
Abdullah ya rike hannu karamin yaron aunty Maryam yana tambayar sunansa Amman wayance yake tambayarsa Aisha aunty ta shigo hade da sallama ta dinga murmushi ganinsu dan ita tun jiya take murna saboda tasan wannan dan rigimar Dr salim bai san Aisha tazo kebbi ba gashin zuwan nata yazo . mata da alkhari tsohon mijinta mai kaunarta ya dawo gareta .
dama kuma tasan abu ne mawuyaci Abdullah din bai dawo ba .
Aunty ta zage sosai ta nuna musu bbu wani abu komai ya wuce Allah ya kiyaye gaba tunda dama wata rana dole a sake haduwa tunda me hadawa ya hada.
matsalar dai a gurin Aisha take ta nuna musu tun jiya dataji dadinsa yazo shine ma ta gudo gurinta.
to anan tsakanin su su uku suka shirya duk yadda za'a yi aunty Maryam takara da cewa ai ko yanzu da zata ji kunzo to bar gidan kennan.
Abdullah yayi murmushi kadan yasan za'a yi haka Aisha bazata son ganinsa ba ya fada a ransa..
MMN SUDAIS CE
[3/12, 3:02 PM] Kaunace Sila: 💗💗💗💗💗
ZUCIYAR MASOYI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AISHA A BAGUDO
Page 66-67
Aunty Maryam da Dr sagir ne.
suka tsara duk yadda za'a yi tafiyar " musamman da kowa yaji inda dan'uwansa ke aiki akwai wanda yasani a gun .
washegari da yamma sai da suka sake zuwa gidan Amman ko kadan bata bari Aisha tagane ba.
dan aunty Maryam ta kagu taga Aisha ta koma gidan Abdullah ko dan saboda wancan jarababben salim din yadda idan yata shi balbalinsa ya kone shi kadai .
Da daddare tana dakin aunty kwance Aisha tana kan gado sun gama wasa da diyar aunty Maryam har tayi bacci a jikinta.
aunty tace ni ko Aisha ina ganin yanzu yadace ki fara zuwa awo asibiti tunda kinga watan cikinki yanzu yashiga wata na hudu kennan.
Aisha tayi shr bata ce komai ba.
Aunty tace Amman yadda kika gani fa.
wai saboda lafiyar abinda ke jikinki ne dan akwai magunguna na musamman da'ake son mai ciki ta dinga amfani dasu" domin ta haifi yaronka cikin koshin lafiya .
da yake cikin na ranta dan haka ta tsaya sosai tana saurara auntyn.
Amman in kin fi son sai kin kusan haihuwa ne shikenan aunty Maryam ta fada batare da ta takura mata ba .
Aisha ta dan mike ta jingina da jikin gadon" ahankali tace ni aunty kawai sai a ganni na tafi wani asibiti kowa ya dinga" kallon ina da ciki.
aunty tasa dariya tace to ke meyasa kikayi abinda yasa kika samu cikin?
Aisha ta turo baki tana cewa haba aunty haba aunty da kanki .
Aunty Maryam ta sake fashewa dariya sai da tayi mai isarta sosai "sannan tace ai bangaren daza kije asibitin ko wacce ta kalleki itama abinda yakawota kennan .
Amman yanzu kina komawa ka'oje bbu wani zance zuwa asibiti akai akai.
Aisha Tace ai can din ma akwai asibiti sai ba sai naje ba .
aunty Maryam tace ki ajeye komai kizo na kaiki asibiti malam ki kwantar da hankalinki bama asibitin mu ,zan kaiki ba nasan saboda Dr salim baki son zuwa .
wani zan kaiki duk da akwai wadan da nasani acan za'a yi miki komai ko ba nan.
Aisha ta girgiza kai alamun ta amince .
aunty tace to kishiriya gobe in Allah ya kaimu sai muje a yankar miki card daga nan zasu gaya miki randa zaki dawo ahankali tace shikenan.
aunty kuwa har godewa Allah tayi da taga ta fada tarkon farko .
Tun shigarsu asibiti Aisha ta gane tabbas sun taba zuwa asibitin ita da sister dinta dubiya .
Wata nurse ce ta karbesu hannu bibbiyu da fara'ata sosai" inda ta dada birge Aisha taji dadi Sosai har cikin ranta kuma ta rike sunanta sister din kafin su baro asibitin.
komai akayi mata shi cikin sauki ba yadda ta zata ba .
A dan lokacin ma har taji tana sha'awar irin aikinta sister din.
Tama awo duk a lokaci sannan tace dole zata dawo jibi da akwai gwaje gwaje da za'a yi mata .
To hakan kuwa komai akan idonsu Dr sagir da uban tafiya Abdullah ya faru .
ta gabansu "su aunty Maryam suka wuce "tun shigowarsu Abdullah ya kura mata idanunshi ta canza sosai ta kara kyau matuka fiye da lokacin da Suke tare.
ko Kuma a lokacin dan yana ganinta ne koda yaushe ne .
yanzu kuma ya dan jima bai ganta ba sanda suka zo daf da inda suke da sauri Abdullah ya juya bayan wani ginin.
ya dafe kirjinsa ya rufe idanunshi yana jin yadda zuciyarsa ke wani irin dokawa da sauri da sauri.
ita kanta Aishar data zo daidai gurin da Abdullah yake a boye sai da taji jikinta yayi alamun wani abu dan itama hakance takasance daita .
Amman bayanta kawai ta dan juya sannan sukayi gaba itada Aunty Maryam shi kuwa Dr sagir bayansa kawai ya juya musu .
Ganin irin karbar da akayi musu yasa har suka baro gurin fuskarta a sake take Sosai .
Har aunty Maryam tarinka tsokanarta tace A'a kaga masu cikin fari ana murna dan ance zaki haifi da Kato .
Aisha tasa dariya tace kai aunty" har suka sake wuce wa su Abdullah na gun ya zubawa bayanta ido shigewar da tayi tana murmushi kawai Abdullah yaji gabadaya hankalinsa tashi .
garama yabita koma me zai faru gara ya faru wato ita rashinsa bai dameta ba ta sake abunta tana walwala har ya fito zai rufa musu baya da sauri Dr sagir ya fizgo hannushi yaja shi ciki sosai yace haba friend ka natsu mana.
zafa ka bata mana shiri idan ta ganka me yuwa baza kuma yarda ta dawo ba .
Abdullah ya tsaya kawai yana kallon Dr sagir hade da sakin naunauyen hadiyar zuciya sanda salis yakaraso da sauri ya tsaya yana duban Abdullah hade jin wani irin tausayinsa .
Agurguje ranar laraba aunty ta rakota " sai da ta bari ta tafi wajen awo sannan ta juya ta tafi gurin aikinta saboda aikin safe gareta.
duk wani gwaje gwaje da akewa mai ciki sai da aka wa Aisha.
sannan sis din tace ta dawo jibi da yamma ta karbi sakamakon da kuma ragowar magunguna a saboda jibi aiki yamma ne daita.
Aisha tayi godiya sosai tana shirin sallama daita aka turo kiran sister din tayi shr zaune a gurin tana tunane tunanen dan sister din tace tadaka ne da tuni ta tafi .
sister din ce ta sake shigowa tace kiyi hakuri fa na barki ke kadai Aisha ta mike tana ce mata ita zata tafi Amman sis din taki dole suka fito tare daidai lokacin shi kuma Abdullah yashigo asibiti shi da salis a bakar Jeep ya hangi zasu shiga mota itada sister kwata kwata yau aikin office ya hanashi ya dan fito gashi har zata tafi da sauri ya nemi Dr sagir a waya ya sanar dashi ta gama za'a kaita gida Dr sagir yace yayi hakuri shi dai kawai yakaraso office dinsa.
Ranar jumma'a kuwa bata shigo asibiti ba sai byn uku saboda cunkoson abin hawa .
ta gaban Abdullah ta wuce yana zaune cikin mota ya sauke glass din motar ita kadai ce tazo shigarta ta yau ta dada tayar masa da hankali tamkar tasan abinda zai kasance a yau.
sai da ya tabbatar takarasa gurin sister sannan shi kuma ya juya motarsa ya fita zuwa gidansu wajen babanta tana isa wajen ta tambaye wata dan Allah sister zahra fa? .
Wacce ta tambaya ta hada da wani ya nuna mata wani office tashiga ta tarar daita tana ganinta "ta fara dariya tace yanzu nake zancenki a Raina" ina tunanin zuwanki saboda nima bana son na wuce 4 anan " Aisha takarasa wajenta fuskarta dauke da murmushi suka gaisa
sister zahra tasoma dan janta da hira kadan kadan kan zance haihuwa .
sannan tace ina son dan kammala wani aiki ne sai mu tafi tare na biya gidan doctor na baki sauran magungunanki da result din ma yana can daga nan na sauke ki a gida .
.
Aisha tace ba komai illa ta kalli agogon lokacin sallah ma tayi ta fada a ranta .
sannan ta dan kalli sister zahra tace mata ko zan iya yin sallah.
sister tace har lokacin yayi nima banyi ba ko kibari muna zuwa can mukayi sallah sai mu fito dan yanzu toilet din ma sai an zagaya can baya Aisha ta amsa .
Tana nan har takarasa aikin suka fito tare .
A gidan Dr sagir suna shiga matarsa ce ta taresu a falo gidan.
sister zahra ce ke tambayar ko doctor yana ciki ta amsa mata da yafita Amman duk inda yake yanzu yana kan hanya tunda yasan da zuwanku tunda har ya sanar min .