Sashe 8
Matar Abbana Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kaka kuwa kallonsa tayi taga ran nan nasa yayi baqiqqirin, tasaki ajiyar zuciya tana kawar dakai.
juyawa yayi ya kalleta suna hada ido tasake kawar dakai, ya dauki fillon kujera yanufota dashi kamar zai jefa Mata yace"keko"
Hajiya Kaka tasake daure fuska tace"Toni nasan yaushe akai hakanne?"
Kansa ya Girgiza kawai,domin kuwa yasan aikin ta ne.
Kasancewar dakin nasa ba datti yayi sosai ba, hakan yasa cikin qanqanin lokaci suka gama gyara masa, babu musu yatashi yashige, saida ya sakawa qofar d'an qaramin falon nasa key,sannan yashiga can cikin dakin shima yasaka key, yasaki ajiyar zuciya yafara zare kayan jikinsa saida yacire komai yadawo naked,sannan yashiga wankan sa.
Yadade yana lailaye jikinsa da mayuka da turaruka masu shegen dad'in qamshi,kafin ya kalli qirar jikinsa a cikin babban madubin dayake dakin nasa,shi kansa yasan cewa Allah yamasa halitta ta Ingarman namiji me jini ajika,yanada cikakkiyar lafiya hakan yasa Koda yaushe yakejin sa akan network, yasan cewa abunda Hajiya Ramla tagani Kenan shiyasa ta liqe masa,har yanzu yanajin baqin ciki idan yatuna yanda tasa qazamin hannunta ta ta6a masa abunsa,Allah ma ya kiyaye ba hannun nata ta zira cikin wandon sa ta ta6a abun skin to skin ba, ya tabbatar da haka tayi da shikkenan tagama cutarsa duniya da lahira, qarin baqin cikin ma yanda yakasa yimata musu alokacin.
Dan qaramin tsaki yasaki sannan ya dauki pant irin na maza yasaka, yadauki gajeren wando yasake sakawa, sannan ya shirya tsaf cikin qananun kaya yafuto daga dakin nasa yanata zuba uban qamshi.
Zama yayi akusa da Kaka sannan ya kalli Hassana yace"ke bani abinci"
Hassana ta kalli Kaka, sannan ta dawo da duban ta gareshi tace"Yaya wallahi Kaka ce ta hanamu, saida na cewa Husna muje muyi shopping saboda girkin da za'a ma, shine Kaka tace kar muyi, saika kawo matar aure tukunna"
Hassana tana gama fadar haka falon nasu yayi tsit...., Hafeez ya juya ya kalli Kaka,cikin sauri Kaka ta dauke kanta tana ta6e baki. (
Zamansa ya gyara sosai yana kallonta sannan yace"saboda naqi yin aure horon yunwa za'a fara min a gidan nan?, zanzo daga wata qasa amma kinamin horon yunwa Kaka?"
Kaka tace" ikon Allah, wai duk yaushe akai hakanne? ban ta6a jiba"
Husna tace"lalle ma Kaka,yazaki zame ki barmu aciki? kece fa kikace karmuyi,za'a yi order fizza"
Kaka tace" mecece wata Fizza kuma ni Rabi'atu? inani ina wata Fizza saboda Allah?"(
Kafin 'yanbiyu subata amsa tajuya ta kalli Hafeez tace" kaikuma nadawo gareka, dakake cewa saboda kaqi yin aure nakema horon yunwa ai zancen bana kaqi yin aure bane, baka dai samu wacce zata amince tayi haquri ta aureka bane saboda baqin miskilancin ka"
Hafeez yasaki ajiyar zuciya ya lumshe idonsa batare daya tanka ba, yana jinsu su ukun suka shiga kitchen suka shirya masa abincin da yafi so, bayan sun ajiye masa abincin ko kallonsu baiyi ba,saida Kaka tayi da gaske, ta lallasheshi kamar Baby, sannan yatashi yafara cin abincin kamar bayaso, ganin haka yasa Kaka ta kar6i spoon din tafara bashi abincin da kanta.
Da yamma yasake wanka yashirya cikin manyan kaya,farar shadda ce a jikinsa harda babbar Riga, yayi kyau sosai kamar ranar daurin aurensa, sosai turare yake ambaliyar qamshi a jikinsa yafuto zai tafi masallaci wayarsa tana kan kunnansa yana magana da Babban abokinsa Ma'aruf.
Kaka tace"dakata Hafeezu"
Juyowa yayi ya kalleta bayan ya kashe wayar.
Kaka tace"ina zakaje haka kayi wannan kwalliya?"
Ataqaice yace" zanje masallaci"
Cikin hikima irinta tsofaffi Kaka tace"to Hafeezu acire wannan d'an kunnan mana,ai zakafi kyau idan ka cireshi, ga wannan fenti daka fente jiki dashi Hafeezu kamar ba namu ba"(
Girarsa guda d'aya yadage yana kallonta da mamaki, sannan yasaka hannu yacire d'an kunnan yabata, batare dayace uffan ba yafice daga falon.
Kasancewar yashiga masallacin da wuri hakan yasa yasamu sahun farko, bayan an idar da sallah anyi Addu'ah yatashi ya qarasa wajan liman yabashi hannu suka gaisa, sannan yasaka hannu a aljihun rigar shaddar dake jikinsa yadauko Dala d'ari biyu canjajju 'yan dala goma-goma yabawa liman cikin ajin sa dakuma miskilanci yace"gashi ayi sadaka"
Liman yayi qasa da murya yayi godia, Hafeez baice komai ba yafuto daga cikin masallacin mutane kuwa sai kallonsa suke.
Liman yatashi tsaye ya nunawa jama'ah kudin, a kayiwa Hafeez Addu'ah sosai, sannan aka raba kudi wasu suka samu dala ashirin-ashirin wasu kuma suka samu dala goma-goma.
Acikin wanda suka samu dala ashirin harda Kawu Hamza,Qanin mahaifin Hafeeza.
Bayan jama'ah sun futo daga masallaci kawu Hamza ma yafuto shida abokinsa Malam Musa.
Suna cikin tafiya zuwa gida saboda akwai 'yar tafiya tsakanin su da masallacin, Kawu Hamza ya kalli abokinsa yace"Malam Musa, Wato wannan matashin yaron daya bada sadaka yanzu,na dade ina tunani akansa,yaron yana birgeni,sannan na yaba da hankalin sa,yanada nutsuwa sosai, ina yawan ganinsa duk lokacin daya shigo gari,naga kamar bashida hayaniya, shiyasa nake masa sha'awar yarinyar nan Hafeeza 'yar wajan Yayana Haladu wanda yarasu, inaso naje nasamu yaron inyi masa tayin aurenta tunda yin hakan ba laifi bane a addinance"
Malam Musa ya jinjina kansa sannan ya gyada kai yace" eh yin hakan ba laifi bane,inda ace iyayen Yara zasu Dinga irin wannan tunanin inde har sun yaba da hankalin matasan kuma sun San za'a riqe musu yaransu da amana to kaga aida ansamu sauqin rashin aure awajan matasa,amma maganar gaskiya Hamza, karka fara wannan hadin, saboda yarinyar nan Hafeeza marainiya ce,daga kai sai Ta Rasulu kawai kuka rage mata,karka dauketa kabawa wannan yaron saboda wannan yaron dakake gani iyayensa suna raye, yana rayuwane da yan'uwansa guda biyu dakuma Kakarsa anan, har yanzu ba'a san dalilin dayasa baya tare da iyayensa ba, kuma daga majiya me qarfi ance yaron baya shiri da iyayensa,yanada matsala dasu"
(malam Musa kallamu ka 6aro aiki
Complete document 1k
8621296018
Amina Muhammad
fcmb
kokuma Katin Mtn ta wannan number 08033300034, tareda shedar biya ta wannan number 08033300034
Amnah El Yaqoub
[5/25, 10:51 AM] El Yaqoub:
MATAR ABBANA
(Luv Story)
Writing By Amnah El Yaqoub
Kuyi following WhatsApp Channel dina domin samun sababbin update
https://whatsapp.com/channel/0029VbBR7naJ93wTuOypQV45
Kawu Hamza yayi murmushi Sannan ya d'an bugi kafadar abokinsa yace"Haba Malam Musa, yaushe zakai duba da maganar mutane akan sha'anin aure? to inde zaka saurari jita-jitar mutane kwata-kwata bazakai auren 'yarka ba"
Malam Musa yace"Hamza,yarinyar nanfa Amanace a wajanku damu baki daya, tunda marainiya ce da munqi da munso muma ai iyayenta ne,bazai iyu mu zuba ido ka dauketa kakaita cikin matsala ba,nafadama gaskiya yaron nan yanada matsala da iyayensa kuma daga majiya me qarfi naji hakan, to saboda me munaji muna gani zamu bari kadauki marainiyar yarinya kakaita cikin matsala? kasake duba wannan maganar de"
Kawu Hamza yayi murmushi yace"karka samu damuwa abokina,Alkhairin da nakeson hadawa insha Allah saina baka mamaki,zakaga yanda Hafeeza zatai zamanta lafiya adakin mijinta,babu ruwana da maganar mutane tunda ba shi yaron ne da bakinsa yafada min haka ba,saboda haka kayi musu Addu'ah kawai"
Malam Musa yace"Hamza kenan, dama tayaya yaro zai fadama damuwar sa dakansa?, mude mun fadi gaskiya, yanzu kuma duk abinda zai biyo baya, idone namu"
*** *** ***
Da daddare suna zaune aqofar gida suna fira, cikin soyaiya ya kalleta yace"Malama sai murmushi kike kode murnar saukar goben ce?"
Hafeeza tasa hannu ta rufe fuskar ta cikin kunya tace"saboda Ganinka ne"
Wani irin dadi ya kama Gaddafi,cikin sauri yasake gyara zamansa yace"waida gaske kike Hafeeza tah?''
Dan kallon sa tayi kadan sannan tace"da gaske nake, gashi wannan nakane, dazu muka dafama, wannan kuma kayan rabon sauka ne na dibar ma naka"
ta qarasa maganar tana bashi dan qaramin kwanon silba me kyau da dahuwar nama aciki,sai kuma ledar thank you guda biyu ancikasu da snacks din da sukai saboda rabawa gobe.
Hannun Gaddafi har rawa yake wajan kar6ar kayan, ya dora kwanon silbar akan cinyarsa, sannan yabude ledojin suma yagani, ya washe baki yace"lala lala, wai duk wannan awajan saukar taku zaku raba?"
Kafin ta bashi amsa ya ajiye ledar yaci gaba da fadin"bari muga menene acikin kwanon"
yana budewa wani irin qamshi yadaki hancinsa, ya shaqa ya d'ago Kansa yana jinjina kai sannan yakai dubansa gareta yace" yau kinaji dani Malama, menene tukwicin wannan kyautar?"
Hafeeza ta Girgiza kanta tace"Babu komai"
Gaddafi yayi murmushi yace"a a wannan kayan ai dole abiya tukwicin su"
bai jira amsar taba yasaka cokalin da'aka hado masa dashi yafara cin naman, yacika baki da tsokar nama yace"Um um um um" sannan ya jinjina Kansa yanaji kamar kunnansa zai cire.
ya juyo ya kalleta yace"amma yayi dadi sosai,Kinaji dani Hafeeza tah"
Hafeeza tayi murmushi tana kallon sa, tanajin wata soyaiyar sa tana sake shiga ranta.
Shikuwaa sosai yakecin naman, saida ya cinye tas, yasha ruwan pure water data kawo masa guda daya, sannan ya kalleta yace"gaskiya yayi dadi sosai,yanzu wannan naman nawa Kika kashe?"
Hafeeza tace"meyafaru? amma de ba biyana zakayi ba ko?"
Cikin Jin dadi yace"a a, dama kawai tambaya nayi"
daga nan ya kalli agogon wayarsa ya miqe yace"to zan wuce Malama, dan Allah ki gaida Inna, kice Mata ina Mata Allah yasanya Alkhairin saukar gobe"
kokadan Hafeeza bataji komai aranta ba, asali ma bataji soyaiyar sa ta ragu aranta ba, abinda tasani shine tana sonsa dan Allah, tana sonsa saboda ya'iya rera karatun Alqur'ani.
sallama suka qarasa Gaddafi ya dauki ledojin data kawo masa yatafi dashi.
tana shiga gida Maman Fadila dake zaune suna fira da Ta Rasulu ta kalleta tace"A'a, masoya har kin dawo?"
Hafeeza ta cire Hijabin jikinta ta ajiye sannan ta zauna akan babbar tabarmar dasuke zaune tace"nadawo, yatafi gida shima"
Maman Fadila ta sake kallon ta tace"ya haka?
juyawa yayi ya kalleta suna hada ido tasake kawar dakai, ya dauki fillon kujera yanufota dashi kamar zai jefa Mata yace"keko"
Hajiya Kaka tasake daure fuska tace"Toni nasan yaushe akai hakanne?"
Kansa ya Girgiza kawai,domin kuwa yasan aikin ta ne.
Kasancewar dakin nasa ba datti yayi sosai ba, hakan yasa cikin qanqanin lokaci suka gama gyara masa, babu musu yatashi yashige, saida ya sakawa qofar d'an qaramin falon nasa key,sannan yashiga can cikin dakin shima yasaka key, yasaki ajiyar zuciya yafara zare kayan jikinsa saida yacire komai yadawo naked,sannan yashiga wankan sa.
Yadade yana lailaye jikinsa da mayuka da turaruka masu shegen dad'in qamshi,kafin ya kalli qirar jikinsa a cikin babban madubin dayake dakin nasa,shi kansa yasan cewa Allah yamasa halitta ta Ingarman namiji me jini ajika,yanada cikakkiyar lafiya hakan yasa Koda yaushe yakejin sa akan network, yasan cewa abunda Hajiya Ramla tagani Kenan shiyasa ta liqe masa,har yanzu yanajin baqin ciki idan yatuna yanda tasa qazamin hannunta ta ta6a masa abunsa,Allah ma ya kiyaye ba hannun nata ta zira cikin wandon sa ta ta6a abun skin to skin ba, ya tabbatar da haka tayi da shikkenan tagama cutarsa duniya da lahira, qarin baqin cikin ma yanda yakasa yimata musu alokacin.
Dan qaramin tsaki yasaki sannan ya dauki pant irin na maza yasaka, yadauki gajeren wando yasake sakawa, sannan ya shirya tsaf cikin qananun kaya yafuto daga dakin nasa yanata zuba uban qamshi.
Zama yayi akusa da Kaka sannan ya kalli Hassana yace"ke bani abinci"
Hassana ta kalli Kaka, sannan ta dawo da duban ta gareshi tace"Yaya wallahi Kaka ce ta hanamu, saida na cewa Husna muje muyi shopping saboda girkin da za'a ma, shine Kaka tace kar muyi, saika kawo matar aure tukunna"
Hassana tana gama fadar haka falon nasu yayi tsit...., Hafeez ya juya ya kalli Kaka,cikin sauri Kaka ta dauke kanta tana ta6e baki. (
Zamansa ya gyara sosai yana kallonta sannan yace"saboda naqi yin aure horon yunwa za'a fara min a gidan nan?, zanzo daga wata qasa amma kinamin horon yunwa Kaka?"
Kaka tace" ikon Allah, wai duk yaushe akai hakanne? ban ta6a jiba"
Husna tace"lalle ma Kaka,yazaki zame ki barmu aciki? kece fa kikace karmuyi,za'a yi order fizza"
Kaka tace" mecece wata Fizza kuma ni Rabi'atu? inani ina wata Fizza saboda Allah?"(
Kafin 'yanbiyu subata amsa tajuya ta kalli Hafeez tace" kaikuma nadawo gareka, dakake cewa saboda kaqi yin aure nakema horon yunwa ai zancen bana kaqi yin aure bane, baka dai samu wacce zata amince tayi haquri ta aureka bane saboda baqin miskilancin ka"
Hafeez yasaki ajiyar zuciya ya lumshe idonsa batare daya tanka ba, yana jinsu su ukun suka shiga kitchen suka shirya masa abincin da yafi so, bayan sun ajiye masa abincin ko kallonsu baiyi ba,saida Kaka tayi da gaske, ta lallasheshi kamar Baby, sannan yatashi yafara cin abincin kamar bayaso, ganin haka yasa Kaka ta kar6i spoon din tafara bashi abincin da kanta.
Da yamma yasake wanka yashirya cikin manyan kaya,farar shadda ce a jikinsa harda babbar Riga, yayi kyau sosai kamar ranar daurin aurensa, sosai turare yake ambaliyar qamshi a jikinsa yafuto zai tafi masallaci wayarsa tana kan kunnansa yana magana da Babban abokinsa Ma'aruf.
Kaka tace"dakata Hafeezu"
Juyowa yayi ya kalleta bayan ya kashe wayar.
Kaka tace"ina zakaje haka kayi wannan kwalliya?"
Ataqaice yace" zanje masallaci"
Cikin hikima irinta tsofaffi Kaka tace"to Hafeezu acire wannan d'an kunnan mana,ai zakafi kyau idan ka cireshi, ga wannan fenti daka fente jiki dashi Hafeezu kamar ba namu ba"(
Girarsa guda d'aya yadage yana kallonta da mamaki, sannan yasaka hannu yacire d'an kunnan yabata, batare dayace uffan ba yafice daga falon.
Kasancewar yashiga masallacin da wuri hakan yasa yasamu sahun farko, bayan an idar da sallah anyi Addu'ah yatashi ya qarasa wajan liman yabashi hannu suka gaisa, sannan yasaka hannu a aljihun rigar shaddar dake jikinsa yadauko Dala d'ari biyu canjajju 'yan dala goma-goma yabawa liman cikin ajin sa dakuma miskilanci yace"gashi ayi sadaka"
Liman yayi qasa da murya yayi godia, Hafeez baice komai ba yafuto daga cikin masallacin mutane kuwa sai kallonsa suke.
Liman yatashi tsaye ya nunawa jama'ah kudin, a kayiwa Hafeez Addu'ah sosai, sannan aka raba kudi wasu suka samu dala ashirin-ashirin wasu kuma suka samu dala goma-goma.
Acikin wanda suka samu dala ashirin harda Kawu Hamza,Qanin mahaifin Hafeeza.
Bayan jama'ah sun futo daga masallaci kawu Hamza ma yafuto shida abokinsa Malam Musa.
Suna cikin tafiya zuwa gida saboda akwai 'yar tafiya tsakanin su da masallacin, Kawu Hamza ya kalli abokinsa yace"Malam Musa, Wato wannan matashin yaron daya bada sadaka yanzu,na dade ina tunani akansa,yaron yana birgeni,sannan na yaba da hankalin sa,yanada nutsuwa sosai, ina yawan ganinsa duk lokacin daya shigo gari,naga kamar bashida hayaniya, shiyasa nake masa sha'awar yarinyar nan Hafeeza 'yar wajan Yayana Haladu wanda yarasu, inaso naje nasamu yaron inyi masa tayin aurenta tunda yin hakan ba laifi bane a addinance"
Malam Musa ya jinjina kansa sannan ya gyada kai yace" eh yin hakan ba laifi bane,inda ace iyayen Yara zasu Dinga irin wannan tunanin inde har sun yaba da hankalin matasan kuma sun San za'a riqe musu yaransu da amana to kaga aida ansamu sauqin rashin aure awajan matasa,amma maganar gaskiya Hamza, karka fara wannan hadin, saboda yarinyar nan Hafeeza marainiya ce,daga kai sai Ta Rasulu kawai kuka rage mata,karka dauketa kabawa wannan yaron saboda wannan yaron dakake gani iyayensa suna raye, yana rayuwane da yan'uwansa guda biyu dakuma Kakarsa anan, har yanzu ba'a san dalilin dayasa baya tare da iyayensa ba, kuma daga majiya me qarfi ance yaron baya shiri da iyayensa,yanada matsala dasu"
(malam Musa kallamu ka 6aro aiki
Complete document 1k
8621296018
Amina Muhammad
fcmb
kokuma Katin Mtn ta wannan number 08033300034, tareda shedar biya ta wannan number 08033300034
Amnah El Yaqoub
[5/25, 10:51 AM] El Yaqoub:
MATAR ABBANA
(Luv Story)
Writing By Amnah El Yaqoub
Kuyi following WhatsApp Channel dina domin samun sababbin update
https://whatsapp.com/channel/0029VbBR7naJ93wTuOypQV45
Kawu Hamza yayi murmushi Sannan ya d'an bugi kafadar abokinsa yace"Haba Malam Musa, yaushe zakai duba da maganar mutane akan sha'anin aure? to inde zaka saurari jita-jitar mutane kwata-kwata bazakai auren 'yarka ba"
Malam Musa yace"Hamza,yarinyar nanfa Amanace a wajanku damu baki daya, tunda marainiya ce da munqi da munso muma ai iyayenta ne,bazai iyu mu zuba ido ka dauketa kakaita cikin matsala ba,nafadama gaskiya yaron nan yanada matsala da iyayensa kuma daga majiya me qarfi naji hakan, to saboda me munaji muna gani zamu bari kadauki marainiyar yarinya kakaita cikin matsala? kasake duba wannan maganar de"
Kawu Hamza yayi murmushi yace"karka samu damuwa abokina,Alkhairin da nakeson hadawa insha Allah saina baka mamaki,zakaga yanda Hafeeza zatai zamanta lafiya adakin mijinta,babu ruwana da maganar mutane tunda ba shi yaron ne da bakinsa yafada min haka ba,saboda haka kayi musu Addu'ah kawai"
Malam Musa yace"Hamza kenan, dama tayaya yaro zai fadama damuwar sa dakansa?, mude mun fadi gaskiya, yanzu kuma duk abinda zai biyo baya, idone namu"
*** *** ***
Da daddare suna zaune aqofar gida suna fira, cikin soyaiya ya kalleta yace"Malama sai murmushi kike kode murnar saukar goben ce?"
Hafeeza tasa hannu ta rufe fuskar ta cikin kunya tace"saboda Ganinka ne"
Wani irin dadi ya kama Gaddafi,cikin sauri yasake gyara zamansa yace"waida gaske kike Hafeeza tah?''
Dan kallon sa tayi kadan sannan tace"da gaske nake, gashi wannan nakane, dazu muka dafama, wannan kuma kayan rabon sauka ne na dibar ma naka"
ta qarasa maganar tana bashi dan qaramin kwanon silba me kyau da dahuwar nama aciki,sai kuma ledar thank you guda biyu ancikasu da snacks din da sukai saboda rabawa gobe.
Hannun Gaddafi har rawa yake wajan kar6ar kayan, ya dora kwanon silbar akan cinyarsa, sannan yabude ledojin suma yagani, ya washe baki yace"lala lala, wai duk wannan awajan saukar taku zaku raba?"
Kafin ta bashi amsa ya ajiye ledar yaci gaba da fadin"bari muga menene acikin kwanon"
yana budewa wani irin qamshi yadaki hancinsa, ya shaqa ya d'ago Kansa yana jinjina kai sannan yakai dubansa gareta yace" yau kinaji dani Malama, menene tukwicin wannan kyautar?"
Hafeeza ta Girgiza kanta tace"Babu komai"
Gaddafi yayi murmushi yace"a a wannan kayan ai dole abiya tukwicin su"
bai jira amsar taba yasaka cokalin da'aka hado masa dashi yafara cin naman, yacika baki da tsokar nama yace"Um um um um" sannan ya jinjina Kansa yanaji kamar kunnansa zai cire.
ya juyo ya kalleta yace"amma yayi dadi sosai,Kinaji dani Hafeeza tah"
Hafeeza tayi murmushi tana kallon sa, tanajin wata soyaiyar sa tana sake shiga ranta.
Shikuwaa sosai yakecin naman, saida ya cinye tas, yasha ruwan pure water data kawo masa guda daya, sannan ya kalleta yace"gaskiya yayi dadi sosai,yanzu wannan naman nawa Kika kashe?"
Hafeeza tace"meyafaru? amma de ba biyana zakayi ba ko?"
Cikin Jin dadi yace"a a, dama kawai tambaya nayi"
daga nan ya kalli agogon wayarsa ya miqe yace"to zan wuce Malama, dan Allah ki gaida Inna, kice Mata ina Mata Allah yasanya Alkhairin saukar gobe"
kokadan Hafeeza bataji komai aranta ba, asali ma bataji soyaiyar sa ta ragu aranta ba, abinda tasani shine tana sonsa dan Allah, tana sonsa saboda ya'iya rera karatun Alqur'ani.
sallama suka qarasa Gaddafi ya dauki ledojin data kawo masa yatafi dashi.
tana shiga gida Maman Fadila dake zaune suna fira da Ta Rasulu ta kalleta tace"A'a, masoya har kin dawo?"
Hafeeza ta cire Hijabin jikinta ta ajiye sannan ta zauna akan babbar tabarmar dasuke zaune tace"nadawo, yatafi gida shima"
Maman Fadila ta sake kallon ta tace"ya haka?