Sashe 16
Garwashi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ina tsaye Ina kallon yadda ake faman tattare mishi Riga da shimfida mishi dogon kafet din da zai taka shi kuma Yana ta jifa na da murmushi
Ya karaso Yana me Rungume Ni Yana fada min wasu kalamai Wanda Rashin sa ar da ya tako Bai taba burgeni ba bare naji son a zuciya ta bare Kuma kalaman shi suyi min Dadi. Ya saka tafin hannun shi cikin nawa hannun ya Runtse Yana ci gaba da rada min kalaman kauna a kanne na Yana Kara Rungume Ni tsam a jikin shi yayin da tsanar shi ke Kara zagaye jikina da zuciya ta na Soma zare hannu na daga nashi hannun Ina Shirin zare jikina naji Amaka ta iso tanawa Gibson barka da zuwa tamkar zata mayar da shi cikin ta ta sake haifar shi inda Kuma naji waya ta ta dauki tsuwwa na duba na kuma ga Umar faruk ne na daga da sauri inda Yake fada min ya karaso
Gaba na yayi masifar faduwa don lamarin ya Zo min da Zaki da madaci da ace Amaka Bata karaso ba to da na sulale na fice zuwa wurin Umar faruk Kuma yadda na kula tana ta bare baren murnar zuwan Gibson idan nace Zan fita komai zai iya faruwa Kuma banajin Zan iya Barin Umar a waje na shanya shi don zuwan wani Gibson da bana kallon shi a wata tsiya sai Wanda ya nemi katse min kwanciyar hankali da shiga Rayuwa ta ta karfi da yaji
Na daga wayar Umar Ina mishi sannu da Zuwa na Kuma tambaye shi ya karaso? Yace min gashi a kusa da gidan mu nace gani Nan Zuwa
Amaka ta kwada min harara Wai ban sauki Gibson ba na barshi a tsaye . Na SHIGA laluben yadda za ayi na sulale na fita wurin Umar ba tare da Amaka ta nemi kunya Tani a gaban Gibson ba sai Kuma na Gane in ba tarairayar Gibson nayi ba to kuwa ba Zan samu na fita ba don Haka sai nayi nufin karrama shi
Na sauke shi a falon saukar Bakin Maazi Nkem na Kuma kawo mishi abin tarba dangin Ruwa da nau ikan namo mi da abinci irin na girma da kasaitacce irin barasake Gibson
Amaka kuwa sai barin jiki take tana fito min da Kaya na garari Wai inyi kwalliya don har da murjanai ta fito min dasu Wai nayiwa yarima Gibson kwalliya
Nayi hikimar cewa Amaka Zan karbo abu wurin grace wata yarinya ce Nan makociyar mu inda Amaka tace nayi maza na dawo nayi wanka Kar ya tsaya jirana
Aguje na fita na hango Umar a bangon gidan su grace Yana tsaye cikin fararen Kaya Wanda suka Kara fito da kwarjinin shi naji kamar na Rungume shi don tsabar kyan da yayi min a ido
Bakine kalar fatar jikin shi ba Kuma Baki sosai ba irin kalar Nan da ake cewa cokulat kala shi ba Baki ba shi Kuma ba fari ba wankan tarwada. Dogo ne sosai Kuma Mai murdadden jiki Yana da fadi a kirji da Kuma dogon wuya sai idanun shi matsakaita da tattausar suna irin ta labarawan Maiduguri wato shuwa sai sajen fuskar shi da hancin shi mikakke dodar a Kan dakalin fuskar shi sai Kuma wani annuri a goshin sa Mai Kama da an diga mishi bakin Abu a tsakiyar goshi
Na karasa gareshi Ina murmushi nayi mishi barka da zuwa shima yayi min murmushi Yana kallon tsakiyar idanu na kunya ta kamani na sunnar da kaina kasa.
"Shikenan Kuma sai na Rabu da jinki Justina? Na tsinto maganar tashi Akan kaina
"Kayi hakuri ban San zaka nemi Ni bane
Na fada inajin kallon Nan nashi har jinin jikina.
"Gani to na neme ki Kuma Zan gaida mama da Baba.....
Rudewar da nayi har shi ya fahimci hakan don Haka sai nace mu SHIGA gidan su grace zanyi wanka yanzu Kuma na kawo mishi Ruwa
Muka SHIGA gidan su grace na sauke shi a parking space na karbo fararen kujeru wurin maman Grace na Kuma fada Mata na sauki bako na a parking space tace ok
Na fito na aje Mana kujerun na Kuma ce mishi ya bani minti goma Zan dawo
Na fice zuwa gida na fada wanka na fito na saka kayan da Amaka ta fito min dasu ita da kanta ta SHIGA tsara min kwalliya kasancewar ta kwararriya a fannin make up don har kanti ta bude inda ake tsantsara kwalliyar kanti. Ta daura min murjanai ta Kuma fesheni da turare kala kala na nufi inda Gibson Yake Amma Kuma zuciya ta tana wurin Umar Wanda nayi fatan ace wurin shi na wuce Kai tsaye Amma Kuma ban Isa ba koda kuwa na Sha giyar wake
Fadawan dake gadi a kofar inda Gibson Yake suka sunkuyar da kawunan su Wai don kar su kalleni na wuce su Ina Jan tsaki Araina
Na shigo na same shi Yana kishingide irin kwanciyar jinin sarauta Amma Yana ganin na shigo ya taso ya tarbeni Yana bani hot kiss abinda ya ke bakan ta min Rai shi Kuma Yana ganin ta Haka NE zai nuna min yadda yake jina a zuciyar shi
Muka tsurawa juna ido muna kallon juna a tsakiyar ido kafin ya zaunar Dani dab dashi na Kuma kula da bai taba komai ba don Haka na Soma service din shi da nau ikan abin da aka Tara mishi Kuma ya dan taba kadan daga cikin abinda na zuba mishi Yana ci kuwa yana kallo na
"Ina fatan dai ke kikayi girkin Nan? Ya fada Yana Ruko tsintsiyar hannu na na kada mishi Kai Alamar bani nayi ba sai ya mayar da Naman da yakai Baki Yana gutsura kamar Dan yaro
Ya yagi tissue paper Yana goge hannun shi da Bakin shi ya Dan kurbi lemun Dana zuba mishi a tanbulan sai kawai Naga ya kwanta Akan cinyoyi na Yana Riko hannun na Yana matsawa Yana Kuma kallon idona Yana fada min nayi mishi girki kafin ya tafi don yaji irin dandanon hannuna Wai ta dandanon girkin mace ake ita din wacece a cikin Mata
Maganar tashi ta bani haushi ba kadan don Haka na tambaye shi yaushe ne zai tafi? Yace 4:00 na yamma na dubi agogo Kuma 2:51 ne don Haka nace to ya jirani na SHIGA kichen yanzu nayi mishi girki don har coice din shi na tambaya don nasan na Gama samun damar da nake ta neman samu ta zuwa wurin Umar
Na fito nacewa Amaka yace girki na Yake so nayi mishi Amaka tace to na SHIGA kichen Mana nayi mishi me shegen dadin da zai manta da kunnen shi
Na SHIGA kichen Ina hada slinder na kuma Dora tukunya da sauri Kuma na fice zuwa wurin Umar Wanda nayi dabarar fito mishi da Ruwa da lemu har da nama
Muna ta fira Yana fada min shi Yana so ne yayi min silar da Zan Rabu da ciwona na bugun aljanu don abin Yana Ranshi idan ya tuno da yadda abin ke samu na. Ban boye mishi ba na sanar dashi yadda nake son karatun Alkur ani da Kuma mafarkan da nake yawan yi Wai Ina salla har na Fara tunanin yadda Za ayi na taka tsanin da Zan zamo Ina yin sallar Nan shi Kuma Yana Kara fada min girman iyaye da hakkin su na ayi musu biyayya hakan ya Kara jefa Ni cikin Rudani don na Rasa ta Ina Zan Fara?
Mun Dade muna fira har bamu San lokaci yaja ba sai da Rutu Mai aikin gidan mu tazo take fada min wai sanwar da na Dora ta kone har ta so haifar da gobara don Haka na biyo Rutu muka taho inda na iske Amaka ta cika ta batse kadan ya Rage ta fashe muna shigowa ta wurgo min wata matsiyaciyar harara tamkar idanun ta zasu zubo kasa.................
Labarin GARWASHI na kudine ga duk me bukatar son Jin cikakken labarin zai biya 300 ne kacal Akan wannan account din 1780003378 Eco Bank ko Kuma katin MTN Akan wannan layin 08035191669
Kar ku Bari ayi Babu ku don labarin GARWASHI daban yake da sauran
Sunana Hadiza Bara'u Gidan iko ke cewa saduwar ALHERI🥰
🖤🖤🖤🖤🖤🖤🖤🖤🖤🖤
🍒🍒🍒 GARWASHI🍒🍒🍒
Page
35//36
Hadiza Bara'u Gidan iko
Hakkin mallakar ma na gidan iko ne Kuma abin kiyayewa ne
Sadaukarwa ga Anty Jamila Yusha u ma aikaciyar Rema sokoto Anty j Allah yakara daukaka na gode kwarai da kaunar Rubutu na Allah ya shirya ZURIA
Fatan ALHERI ga mahaifiyata haj Rabi atu Abubakar magaji Yar Adua Allah yayi Miki sutura cikin suturar da yayiwa ma aiki S A W🥰🥰🥰🥰🥰
Yabawa ga haj Saliha Abubakar Abdullahi Zaria har muddin Rayuwa da numfashi Allah yasa har gidan ALJANNAH
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
"Wane irin wulakanci ne kike Shirin yi Mana? Cewar Amaka da tayi furucin a fusace. Dama kin shirya kunya ta mu ne a cikin Ahalin igwai? Yaron Nan ya Sanya ki Aiki kin Kama kin fice har ya Soma gajiya Wai me kikeyi ne agidan su Grace din? Na tura Baki gaba Alamar Raina ya baci da tijarar da Amaka ke min saboda wancen shashashan wato Gibson
Jin ban Bata amsa ba yasa ta tubi Rutu tana tambayar ta Wai me nakeyi agidan su Grace din?
Rutu ta bude Baki Wai zata fadawa Amaka abinda ta Tara's inayi wato fira da Umar Amma hararar da na watsa mata ne yasa tayi gum da Bakin ta ta SHIGA kame kame Ni Kuma nayi cikin kichen Ina duba ta adin da girkin nawa ya jawo
Amaka sai masifa take min kamar zata Rufe Ni da duka Ni Kuma duk Raina ya baci saboda firar da Umar yake min tafi komai muhimmanci a gareni gashi kuma Amaka ta Rabo Ni daga gun sa ita a Dole sai na tarairayi Dan gidan igwai....
Muna a Haka Amaka na fadin sai na sake Dora mishi wani sabon girkin sai ga Gibson ya fito da niyar tafiya don har biyar ta kusa bugawa
Amaka ta Soma fadin zai tafi Bai jira sun gaisa da Maazi Nkem ba Kuma baici abincin ba? Yace yayi maraice ai zai dawo gaishe da Maazi Nkem din girki na kuwa ai gajen hakuri ne yayi tunda Zan Zo zaman dakin shi kafin bikin Auren mu ai zaici
Ya karaso Yana me Rungume Ni Yana fada min wasu kalamai Wanda Rashin sa ar da ya tako Bai taba burgeni ba bare naji son a zuciya ta bare Kuma kalaman shi suyi min Dadi. Ya saka tafin hannun shi cikin nawa hannun ya Runtse Yana ci gaba da rada min kalaman kauna a kanne na Yana Kara Rungume Ni tsam a jikin shi yayin da tsanar shi ke Kara zagaye jikina da zuciya ta na Soma zare hannu na daga nashi hannun Ina Shirin zare jikina naji Amaka ta iso tanawa Gibson barka da zuwa tamkar zata mayar da shi cikin ta ta sake haifar shi inda Kuma naji waya ta ta dauki tsuwwa na duba na kuma ga Umar faruk ne na daga da sauri inda Yake fada min ya karaso
Gaba na yayi masifar faduwa don lamarin ya Zo min da Zaki da madaci da ace Amaka Bata karaso ba to da na sulale na fice zuwa wurin Umar faruk Kuma yadda na kula tana ta bare baren murnar zuwan Gibson idan nace Zan fita komai zai iya faruwa Kuma banajin Zan iya Barin Umar a waje na shanya shi don zuwan wani Gibson da bana kallon shi a wata tsiya sai Wanda ya nemi katse min kwanciyar hankali da shiga Rayuwa ta ta karfi da yaji
Na daga wayar Umar Ina mishi sannu da Zuwa na Kuma tambaye shi ya karaso? Yace min gashi a kusa da gidan mu nace gani Nan Zuwa
Amaka ta kwada min harara Wai ban sauki Gibson ba na barshi a tsaye . Na SHIGA laluben yadda za ayi na sulale na fita wurin Umar ba tare da Amaka ta nemi kunya Tani a gaban Gibson ba sai Kuma na Gane in ba tarairayar Gibson nayi ba to kuwa ba Zan samu na fita ba don Haka sai nayi nufin karrama shi
Na sauke shi a falon saukar Bakin Maazi Nkem na Kuma kawo mishi abin tarba dangin Ruwa da nau ikan namo mi da abinci irin na girma da kasaitacce irin barasake Gibson
Amaka kuwa sai barin jiki take tana fito min da Kaya na garari Wai inyi kwalliya don har da murjanai ta fito min dasu Wai nayiwa yarima Gibson kwalliya
Nayi hikimar cewa Amaka Zan karbo abu wurin grace wata yarinya ce Nan makociyar mu inda Amaka tace nayi maza na dawo nayi wanka Kar ya tsaya jirana
Aguje na fita na hango Umar a bangon gidan su grace Yana tsaye cikin fararen Kaya Wanda suka Kara fito da kwarjinin shi naji kamar na Rungume shi don tsabar kyan da yayi min a ido
Bakine kalar fatar jikin shi ba Kuma Baki sosai ba irin kalar Nan da ake cewa cokulat kala shi ba Baki ba shi Kuma ba fari ba wankan tarwada. Dogo ne sosai Kuma Mai murdadden jiki Yana da fadi a kirji da Kuma dogon wuya sai idanun shi matsakaita da tattausar suna irin ta labarawan Maiduguri wato shuwa sai sajen fuskar shi da hancin shi mikakke dodar a Kan dakalin fuskar shi sai Kuma wani annuri a goshin sa Mai Kama da an diga mishi bakin Abu a tsakiyar goshi
Na karasa gareshi Ina murmushi nayi mishi barka da zuwa shima yayi min murmushi Yana kallon tsakiyar idanu na kunya ta kamani na sunnar da kaina kasa.
"Shikenan Kuma sai na Rabu da jinki Justina? Na tsinto maganar tashi Akan kaina
"Kayi hakuri ban San zaka nemi Ni bane
Na fada inajin kallon Nan nashi har jinin jikina.
"Gani to na neme ki Kuma Zan gaida mama da Baba.....
Rudewar da nayi har shi ya fahimci hakan don Haka sai nace mu SHIGA gidan su grace zanyi wanka yanzu Kuma na kawo mishi Ruwa
Muka SHIGA gidan su grace na sauke shi a parking space na karbo fararen kujeru wurin maman Grace na Kuma fada Mata na sauki bako na a parking space tace ok
Na fito na aje Mana kujerun na Kuma ce mishi ya bani minti goma Zan dawo
Na fice zuwa gida na fada wanka na fito na saka kayan da Amaka ta fito min dasu ita da kanta ta SHIGA tsara min kwalliya kasancewar ta kwararriya a fannin make up don har kanti ta bude inda ake tsantsara kwalliyar kanti. Ta daura min murjanai ta Kuma fesheni da turare kala kala na nufi inda Gibson Yake Amma Kuma zuciya ta tana wurin Umar Wanda nayi fatan ace wurin shi na wuce Kai tsaye Amma Kuma ban Isa ba koda kuwa na Sha giyar wake
Fadawan dake gadi a kofar inda Gibson Yake suka sunkuyar da kawunan su Wai don kar su kalleni na wuce su Ina Jan tsaki Araina
Na shigo na same shi Yana kishingide irin kwanciyar jinin sarauta Amma Yana ganin na shigo ya taso ya tarbeni Yana bani hot kiss abinda ya ke bakan ta min Rai shi Kuma Yana ganin ta Haka NE zai nuna min yadda yake jina a zuciyar shi
Muka tsurawa juna ido muna kallon juna a tsakiyar ido kafin ya zaunar Dani dab dashi na Kuma kula da bai taba komai ba don Haka na Soma service din shi da nau ikan abin da aka Tara mishi Kuma ya dan taba kadan daga cikin abinda na zuba mishi Yana ci kuwa yana kallo na
"Ina fatan dai ke kikayi girkin Nan? Ya fada Yana Ruko tsintsiyar hannu na na kada mishi Kai Alamar bani nayi ba sai ya mayar da Naman da yakai Baki Yana gutsura kamar Dan yaro
Ya yagi tissue paper Yana goge hannun shi da Bakin shi ya Dan kurbi lemun Dana zuba mishi a tanbulan sai kawai Naga ya kwanta Akan cinyoyi na Yana Riko hannun na Yana matsawa Yana Kuma kallon idona Yana fada min nayi mishi girki kafin ya tafi don yaji irin dandanon hannuna Wai ta dandanon girkin mace ake ita din wacece a cikin Mata
Maganar tashi ta bani haushi ba kadan don Haka na tambaye shi yaushe ne zai tafi? Yace 4:00 na yamma na dubi agogo Kuma 2:51 ne don Haka nace to ya jirani na SHIGA kichen yanzu nayi mishi girki don har coice din shi na tambaya don nasan na Gama samun damar da nake ta neman samu ta zuwa wurin Umar
Na fito nacewa Amaka yace girki na Yake so nayi mishi Amaka tace to na SHIGA kichen Mana nayi mishi me shegen dadin da zai manta da kunnen shi
Na SHIGA kichen Ina hada slinder na kuma Dora tukunya da sauri Kuma na fice zuwa wurin Umar Wanda nayi dabarar fito mishi da Ruwa da lemu har da nama
Muna ta fira Yana fada min shi Yana so ne yayi min silar da Zan Rabu da ciwona na bugun aljanu don abin Yana Ranshi idan ya tuno da yadda abin ke samu na. Ban boye mishi ba na sanar dashi yadda nake son karatun Alkur ani da Kuma mafarkan da nake yawan yi Wai Ina salla har na Fara tunanin yadda Za ayi na taka tsanin da Zan zamo Ina yin sallar Nan shi Kuma Yana Kara fada min girman iyaye da hakkin su na ayi musu biyayya hakan ya Kara jefa Ni cikin Rudani don na Rasa ta Ina Zan Fara?
Mun Dade muna fira har bamu San lokaci yaja ba sai da Rutu Mai aikin gidan mu tazo take fada min wai sanwar da na Dora ta kone har ta so haifar da gobara don Haka na biyo Rutu muka taho inda na iske Amaka ta cika ta batse kadan ya Rage ta fashe muna shigowa ta wurgo min wata matsiyaciyar harara tamkar idanun ta zasu zubo kasa.................
Labarin GARWASHI na kudine ga duk me bukatar son Jin cikakken labarin zai biya 300 ne kacal Akan wannan account din 1780003378 Eco Bank ko Kuma katin MTN Akan wannan layin 08035191669
Kar ku Bari ayi Babu ku don labarin GARWASHI daban yake da sauran
Sunana Hadiza Bara'u Gidan iko ke cewa saduwar ALHERI🥰
🖤🖤🖤🖤🖤🖤🖤🖤🖤🖤
🍒🍒🍒 GARWASHI🍒🍒🍒
Page
35//36
Hadiza Bara'u Gidan iko
Hakkin mallakar ma na gidan iko ne Kuma abin kiyayewa ne
Sadaukarwa ga Anty Jamila Yusha u ma aikaciyar Rema sokoto Anty j Allah yakara daukaka na gode kwarai da kaunar Rubutu na Allah ya shirya ZURIA
Fatan ALHERI ga mahaifiyata haj Rabi atu Abubakar magaji Yar Adua Allah yayi Miki sutura cikin suturar da yayiwa ma aiki S A W🥰🥰🥰🥰🥰
Yabawa ga haj Saliha Abubakar Abdullahi Zaria har muddin Rayuwa da numfashi Allah yasa har gidan ALJANNAH
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
"Wane irin wulakanci ne kike Shirin yi Mana? Cewar Amaka da tayi furucin a fusace. Dama kin shirya kunya ta mu ne a cikin Ahalin igwai? Yaron Nan ya Sanya ki Aiki kin Kama kin fice har ya Soma gajiya Wai me kikeyi ne agidan su Grace din? Na tura Baki gaba Alamar Raina ya baci da tijarar da Amaka ke min saboda wancen shashashan wato Gibson
Jin ban Bata amsa ba yasa ta tubi Rutu tana tambayar ta Wai me nakeyi agidan su Grace din?
Rutu ta bude Baki Wai zata fadawa Amaka abinda ta Tara's inayi wato fira da Umar Amma hararar da na watsa mata ne yasa tayi gum da Bakin ta ta SHIGA kame kame Ni Kuma nayi cikin kichen Ina duba ta adin da girkin nawa ya jawo
Amaka sai masifa take min kamar zata Rufe Ni da duka Ni Kuma duk Raina ya baci saboda firar da Umar yake min tafi komai muhimmanci a gareni gashi kuma Amaka ta Rabo Ni daga gun sa ita a Dole sai na tarairayi Dan gidan igwai....
Muna a Haka Amaka na fadin sai na sake Dora mishi wani sabon girkin sai ga Gibson ya fito da niyar tafiya don har biyar ta kusa bugawa
Amaka ta Soma fadin zai tafi Bai jira sun gaisa da Maazi Nkem ba Kuma baici abincin ba? Yace yayi maraice ai zai dawo gaishe da Maazi Nkem din girki na kuwa ai gajen hakuri ne yayi tunda Zan Zo zaman dakin shi kafin bikin Auren mu ai zaici