Sashe 6
Futuhatul Khair Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
```Haka suka fita gwiwa a sace tundaga wannan lokacin suke Neman hanyar da kota halin qaqa Sai Chuchu tashiga gidan kuma tarabata da mijin datake taqama dashi.lallashinta yayi yace kiyi hakuri Rayuwana Kinsan Idan hauka yakama mutum,Yaya nice mahaukaciyar au baku fita kun barmin gida Ba,haka suka fice.```
*Yau tun safe take jin badad'i jikinta haka take daurewa har Maigidan ya shirya, dan tafiya xaiyi Kwana d'aya kawai xaiyi, Kuma ix important meeting yakeda shiyasa bata nunamasa komai ba,amma duk da haka sai daya tambayeta any problem nothing tace masa Har gate tarakashi,sunana juna bye bye. Ai kamar jirajira haihuwar take ya fita gaba d'aya taxo one time gashi jegal bata nan Ga naxata iya fita ta d'akko wayantaba,sallama tajiyo daga parlour jin ba'a amsaba yasa yadhiga d'akin Chuchu ce ganin halin datake ciki yasa tayi tafi tace Zainab yanxu yaxakiyi ga mijin naki baya nan sai maqiyyarki kina ganin xan taimaka miki eh tace hhh,Amma kinyi kuskure harta juya komai ta tuna da sauri taxo kusa d Ita kanta tayi tasata a motor da gudu tafita a gidan.shi kuma wayarta yaketa kira shiru yana son fad'a mata xaishiga jirgi,haka ya tafi bai samuta answer ba,qofar wani gida ta kaita Waya ta d'akko hello mama anan tafad'amata komai,Chuchu amma ke wawiyace ai dahaka xamu sami damar komai akan su maxa JUYA ki kaita asibiti, gani nan xuwa haka suka tafi kusanrabin 'yan gidan,basu dad'e da shigaba akace ta sauka state suka tmby me aka Haifa ? baby girl ne,hamdala sukayi da dariya,saida aka gamamata komai sannan akayiwa gidansu Abdallah Waya aka fad'a masu.*
```Chuchu da kanta tabugamasa waya amma no respond,kamar tayi kuka Lokaci Lokaci tana bigawa,'yan gidansu sunxo aunty Meenah murna take balantana dataji baby girl,Itace tace yanaganku da yawa Kuma ina Abdallah, Chuchu ce tace baya nan, nashiga gidan naganta tana kuka Har Xan fito dan kar ace nayimata wani abu,tunda aunty Meenah mu yanxu kun maidamu kamar Ba qannenku ba,tausayi yasa naji koda xaku yankani saina kaga asibiti,kanta ta Shafa tace haba Chuchu yammatan Abbanta Waye yace bansanku halinkune dai banso amma let pass be pass,'yan qannena,Allah yabaku miji musha biki ko ansamune ake rowar nunawa big aunty shi,haka sukayi ta wasa da dariya ,Har aka sallamesu.```
*2 U FUTHA Luv*
```@ut@r h@jiy@```💅🏻
*®NWA®*
🌹🌹FUTUHATUL🌹🌹 KHAIR🌹🌹
*®NWA*
*©Zainab Y Hussain*
Page 46-50
Gida suka kaita d'akin ta suka gyara,tea tace aka mata ahaka sukayi xaman awa biyu duk da haka number Abdallah take try amma bata samuba
Wajan axahar wad'anda suke Sallah cikin su suka tashi dama Chuchu oga CE wajan wasa da Sallah yanxunma tana zaune Aunty Meenah ce tace 'yammata atashi ayi Sallah kobakiyine naga kowa ya tashi
Dariya tayi tace big Aunty pastor ne yaxo, a'a to sha zamanki
Ummi ce tace aunty Chuchu yaushe kika gam.....
Dallah yiwa mutane shiru munafuka uwar gulma dama biyu ya had'emata Ga rashin samun wayar Abdallah ga aunty Meena tayi tsaye akan komai takasa samun new information akan Zainab shiyasa take yiwa Ummi masifa
Wayar ta d'auka dialing tayi unexpected taji tana ringing wani dad'i taji axuciyarta amma harta kusan hanging bai picking ba,saidaga can ya d'auka
salam abinda yace kenan,ina yini Yaya"lafiya ,ya kk? normal yace,albishirinka yaya cike da zaquwa yace goro Chuchu yanzu na sauka ko hotel ban shigaba fitowa ta kenan daga gurin screening so kiyi hanging up nata I 'll cll u back zai katse tace,Yaya don't hang it,Aunty zee ta haihu,kamar daga sama yaji ,repeat again Aunty ta haihu Idan baka yadda ba ga aunty Meenah ,hello broth Zainab ta sauka Plx Aunty ar u sure "yeah lemme give her,alo baby,hello my xee waikin haihu kafin ta bashi answer baby tafara kuka
Daga cikin wayar qara yasaki kamar wani Yaro, Alhamdulillah Allah yaraya baby,is she girl? Yes amma kama dani take koh?a'a da Mamanta take kama,anya kuwa kura da shan bugu gardi da d'auke kaya tashi tayi tsam,bed room tayi,me kace wane gardin wace kurar? Hhh nine kura ke Kuma gardi,tunda ninayi kayana ko xaki iya haifarta ke kad'ai,naji amma Waya d'auki cikin, ke kuma waya sa irin da aka haifa ,huum kai bakajin kunyar magana yanzu
Ashafan kan baby dai ace Abban ta na gaidata,xataji fitowa tayi Chuchu tabawa phone d'in
" Yaya"na'am
Ina gift d'ina? me kike so Yau inacikeda murna wallahi qanwata da ban tawo ba baxan zoba,amma nan da ten hours Ku jirani xanyi qoqari ayi komai yau,dana meeting ne akan wad'anda akesan sufito election, tom Allah ya saukeka lafiya Ameen yace
Karfe tara na dare a sokoto tayimasa yayi murnar baby,sosai
Family nata sunzo suncika gida abinka da 'yar masu gari kusan rabin hotel d'in dake garin sokoto saida suka cika
'Yan gidansu Chuchu dasu ake komai, kaf sun mamaye dangin Zainab .
Dedicated to FUTHA Luv
By
@ut@r h@jiy@💅🏻
[11/10, 8:13 PM] +234 809 308 3613: 🌹💅🏻FUTUHATUL🌹💅🏻 KHAIR🌹💅🏻
*®NWA*
*©Zainab Y Hussain*
Page51-55
✍🏻Ranar suna yarunya taci sunan BILKISU sunan kakarsuce ,mai jego tafito sosai kowa sai san barka angon k'arni shima ba'abarshi abayaba,kwalliya yaci akad'inga pictures dashi,Abba da safe yazo yaga jikarsa,dayake yatafi umrah, so baisamu xuwaba Sai ran suna,trolley guda yacikamata balantana xataji sunan Mamansu aka saka sun masa kara shiyasa shima yayiwa baby siyayya, "sark'an gold ita kanta ta 150k ya siyawa babyn itakuma surukar tasa,Bangles ne da zobe 'yan ubansu English gold ya bata,zokaga bakin ciki gurin su Chuchu dan har kwalla saidatayi,dayake agabansu yazo,Mamana ma kyauta tayimata ta wani super market nata,Aunty Meenah uwar 'ya itama gold ta bata,'yan uwa kowa yayi abin arzik'i daga part d'in Abdallah harna Zainab.
Alhamdulillah anyi suna lafiya angama lafiya komai da 'yan gidan su Chuchu akai family'n Zainab duk sunsnsu har murna suke kowa nasan 'yarsu shiyasa komai xasuyi ko su fad'a agabansu akeyi har lokacin da suka tafi,Chuchu itane oga wajan rakasu airport har qawa tayi wata Mamu kyakyawar gaske,haka danginta suka tafi sunamasu cike da kewar 'yarsu.
Chuchu 'ya kullum tana hannunta, kusan tarewa tayi agidan,ganin yadda takewa baby yasa suka yadda makamin qin kula su,shida kansa yanzu yake kulata ayita wasa da dariya.
Bayan wata shida
Yanxu kusan rabin sirrin Zainab Chuchu tasani dan yanxu bata mata shamaki akan komai.sukuma ayanxu ne sukeda lokacin aiwatar da kudurinsu akan Abdallah bawai son Allah takemasa Ba,a'a kud'in sa take so,da kuma tara bashi da Mamansa,dan uwarta tacemata tunda aka aurota Mamansu Abdallah ta tsaneta,kuma itane jigon da dangin mahaifinsu basa k'aunarta,tak'ara da cewa babansa kuma lokacin da Abban ki bashida kud'i ko garin kwakwi baya bamu,sai yayi sadaka agaban Babanki amma baxai bashi ba
Da wannan tayi alkawarin saita rabashi da dukiyar kuma tasa baxaiji maganar kowa ba,sai tata
Baby ta girma kuma tasan Chuchu dan daga ta ganta xata fara mika hannu.
Mama ya kamata asan abinyi Lokaci na k'ara tafiya dame ya kamata nafara,Kinsan yanzu Hajiyarsa tana sona balantana dataga yanzu inason kowa kuma inasa kaya masu kyau Riga da zani,yauwa to yanxu gidanta xaki fara xuwa kina d'an tayata aiki,kuna hira wani lokacin ma kwana xakiyi kinga Idan abin sha ko ci,malam ya bayar kinga baxamuyi wahalar xubawa ba
Amma Idan baki koyi xuwa ba abin xaiyi wahala, uwar xamufara karkatar da hankalinta da ita shegiya Meena d'in
Good haka nake sonki ahaka kamar baxakiyi tunani irin haka ba,yo ance miki ni tawasace
Kashewa suke ,ahaka tafara aiwatar da qidirunta,Kuma yaci dan yanxu hajiya Ita da Aunty Meenah sunsake dasu sosai wani lokacin Ita hajiya ce take cewa ikon Allah ashe rashin xama da mutum ne yasa kake ganin kamar bashida kirki
Yanxu komai yaxomusu da sauqi,Abdallah kansa yanzu har Waya yakewa Chuchu.
Dedicated to FUTHA Luv
By
@ut@r h@jiy@
[11/10, 8:13 PM] +234 809 308 3613: [23/09 1:32 pm] @ut@r h@jiy@💅🏻✍🏻🌹🍇💖🌷: [23/09 12:18 pm] @ut@r h@jiy@💅🏻✍🏻: *FUTUHATUL KHAIR*
*®NWA*
*©Zainab Y Hussain*
*In dedicated to Bilkisu sidibe, Futha Luv*
_Page 56-57_
Haka rayuwa ta ciga da tafiya, Chuchu taxama 'yar gida, yanzu batada shamaki acikin gida, magani yafara aiki duk da har yanxu ko d'aya bai canja mata ba, amma ga dai yanda ada yakewa Chuchu rashin sakin fuska, yanzu ba haka abin yake ba
Dan, hira sosai yake janta, dashi, kuma abinci ma tare akeci da ita yanxu
Hajiya yanxu zumunci sosai wanda ba'ayi da ba, shi su ke yanxu
Mama, ya kamata fa gaskiya, yanxu salo ya canja saboda ni dai hak'urina ya k'are, shegiyar Zainab d'in can kamar k'aramata kyau ake
Yana kula ni dai, amma fa Zainab itace star, saboda kullum kamar baby take koma wa, gata da shashashar 'yarta, FUTUHATUL KHAIR, kullum bashida magana saita baby futha
Hakane Chuchu, nima yanzu nake tunanin haka, dama boka yabamu sa'a wannan watan, yanxu ina layar da aka baki?, tana cikin kayana, yauwa saiki sami wani kuje mak'abarta kisami tsohon kabari wanda ya bud'e ki cilla ta da baya
Kina cillawa kada ki juya, sai ki tawo da gudu, Mama aike zaki mak'abarta bani ba
Kinga shashasha keda xa'ayi wa aikin aike yakamata kiyi aikin da kanki, bani ba, hauka nake zani mak'abarta
Kedai kije, Mama gaskiya ban iyawa, shiga mak'abarta ai sai maxa, eh lallai bakison auren Abdallah da kinaso kuwa da babu abinda baxakiyi ba
Abba ne, dayake shigo wa yace, kyaleta Hajiya, ita zatayiwa kanta, da mu, dan idan ta samu ai kamar mune
To Abba, kazo muje, itafa wai naje ni kad'ai, a'a haka nace kisamu wani kuje
To yanxu dai, abari sai gobe, aje
Dan kinga tsamirmiri yace, indai har an jefa wannan layar, bashida katab'us sai abinda mukace
Kuma idan an tabbatar an jefa, shine zamusa wancan audugar mai sunan sa Dana 'yan gidansu, acikin mai
Abba ne yace to shi kuma wannan amfani me gareshi?
Hahaha, ai kusan shine babban aikin, dan indai babu wannan to bazamu samu kan 'yan uwan saba
Yanxu idan aka saka audiga cikin mai, yaxatayi? fad'a mun da kanka
Lallai kin cika shu'umar uwa, hala aikin kika yi mun, tabbas idan aka saka audiga cikin mai, batada katab'us lakwam zatayi, sai yanda aka juyata
To haka mukeson muyi musu, kud'i da komai nasa saiya dawo hannun mu
[23/09 1:32 pm] @ut@r h@jiy@💅🏻✍🏻: Dariya sukayi du kkansu
Allah sarki baiwar Allah ita lokacin da suke mata wannan d'anyan aikin, ita lokacin ne take tsaka da addu'ar Allah ya kiyaye ta ya kiyaye 'yarta
*Yau tun safe take jin badad'i jikinta haka take daurewa har Maigidan ya shirya, dan tafiya xaiyi Kwana d'aya kawai xaiyi, Kuma ix important meeting yakeda shiyasa bata nunamasa komai ba,amma duk da haka sai daya tambayeta any problem nothing tace masa Har gate tarakashi,sunana juna bye bye. Ai kamar jirajira haihuwar take ya fita gaba d'aya taxo one time gashi jegal bata nan Ga naxata iya fita ta d'akko wayantaba,sallama tajiyo daga parlour jin ba'a amsaba yasa yadhiga d'akin Chuchu ce ganin halin datake ciki yasa tayi tafi tace Zainab yanxu yaxakiyi ga mijin naki baya nan sai maqiyyarki kina ganin xan taimaka miki eh tace hhh,Amma kinyi kuskure harta juya komai ta tuna da sauri taxo kusa d Ita kanta tayi tasata a motor da gudu tafita a gidan.shi kuma wayarta yaketa kira shiru yana son fad'a mata xaishiga jirgi,haka ya tafi bai samuta answer ba,qofar wani gida ta kaita Waya ta d'akko hello mama anan tafad'amata komai,Chuchu amma ke wawiyace ai dahaka xamu sami damar komai akan su maxa JUYA ki kaita asibiti, gani nan xuwa haka suka tafi kusanrabin 'yan gidan,basu dad'e da shigaba akace ta sauka state suka tmby me aka Haifa ? baby girl ne,hamdala sukayi da dariya,saida aka gamamata komai sannan akayiwa gidansu Abdallah Waya aka fad'a masu.*
```Chuchu da kanta tabugamasa waya amma no respond,kamar tayi kuka Lokaci Lokaci tana bigawa,'yan gidansu sunxo aunty Meenah murna take balantana dataji baby girl,Itace tace yanaganku da yawa Kuma ina Abdallah, Chuchu ce tace baya nan, nashiga gidan naganta tana kuka Har Xan fito dan kar ace nayimata wani abu,tunda aunty Meenah mu yanxu kun maidamu kamar Ba qannenku ba,tausayi yasa naji koda xaku yankani saina kaga asibiti,kanta ta Shafa tace haba Chuchu yammatan Abbanta Waye yace bansanku halinkune dai banso amma let pass be pass,'yan qannena,Allah yabaku miji musha biki ko ansamune ake rowar nunawa big aunty shi,haka sukayi ta wasa da dariya ,Har aka sallamesu.```
*2 U FUTHA Luv*
```@ut@r h@jiy@```💅🏻
*®NWA®*
🌹🌹FUTUHATUL🌹🌹 KHAIR🌹🌹
*®NWA*
*©Zainab Y Hussain*
Page 46-50
Gida suka kaita d'akin ta suka gyara,tea tace aka mata ahaka sukayi xaman awa biyu duk da haka number Abdallah take try amma bata samuba
Wajan axahar wad'anda suke Sallah cikin su suka tashi dama Chuchu oga CE wajan wasa da Sallah yanxunma tana zaune Aunty Meenah ce tace 'yammata atashi ayi Sallah kobakiyine naga kowa ya tashi
Dariya tayi tace big Aunty pastor ne yaxo, a'a to sha zamanki
Ummi ce tace aunty Chuchu yaushe kika gam.....
Dallah yiwa mutane shiru munafuka uwar gulma dama biyu ya had'emata Ga rashin samun wayar Abdallah ga aunty Meena tayi tsaye akan komai takasa samun new information akan Zainab shiyasa take yiwa Ummi masifa
Wayar ta d'auka dialing tayi unexpected taji tana ringing wani dad'i taji axuciyarta amma harta kusan hanging bai picking ba,saidaga can ya d'auka
salam abinda yace kenan,ina yini Yaya"lafiya ,ya kk? normal yace,albishirinka yaya cike da zaquwa yace goro Chuchu yanzu na sauka ko hotel ban shigaba fitowa ta kenan daga gurin screening so kiyi hanging up nata I 'll cll u back zai katse tace,Yaya don't hang it,Aunty zee ta haihu,kamar daga sama yaji ,repeat again Aunty ta haihu Idan baka yadda ba ga aunty Meenah ,hello broth Zainab ta sauka Plx Aunty ar u sure "yeah lemme give her,alo baby,hello my xee waikin haihu kafin ta bashi answer baby tafara kuka
Daga cikin wayar qara yasaki kamar wani Yaro, Alhamdulillah Allah yaraya baby,is she girl? Yes amma kama dani take koh?a'a da Mamanta take kama,anya kuwa kura da shan bugu gardi da d'auke kaya tashi tayi tsam,bed room tayi,me kace wane gardin wace kurar? Hhh nine kura ke Kuma gardi,tunda ninayi kayana ko xaki iya haifarta ke kad'ai,naji amma Waya d'auki cikin, ke kuma waya sa irin da aka haifa ,huum kai bakajin kunyar magana yanzu
Ashafan kan baby dai ace Abban ta na gaidata,xataji fitowa tayi Chuchu tabawa phone d'in
" Yaya"na'am
Ina gift d'ina? me kike so Yau inacikeda murna wallahi qanwata da ban tawo ba baxan zoba,amma nan da ten hours Ku jirani xanyi qoqari ayi komai yau,dana meeting ne akan wad'anda akesan sufito election, tom Allah ya saukeka lafiya Ameen yace
Karfe tara na dare a sokoto tayimasa yayi murnar baby,sosai
Family nata sunzo suncika gida abinka da 'yar masu gari kusan rabin hotel d'in dake garin sokoto saida suka cika
'Yan gidansu Chuchu dasu ake komai, kaf sun mamaye dangin Zainab .
Dedicated to FUTHA Luv
By
@ut@r h@jiy@💅🏻
[11/10, 8:13 PM] +234 809 308 3613: 🌹💅🏻FUTUHATUL🌹💅🏻 KHAIR🌹💅🏻
*®NWA*
*©Zainab Y Hussain*
Page51-55
✍🏻Ranar suna yarunya taci sunan BILKISU sunan kakarsuce ,mai jego tafito sosai kowa sai san barka angon k'arni shima ba'abarshi abayaba,kwalliya yaci akad'inga pictures dashi,Abba da safe yazo yaga jikarsa,dayake yatafi umrah, so baisamu xuwaba Sai ran suna,trolley guda yacikamata balantana xataji sunan Mamansu aka saka sun masa kara shiyasa shima yayiwa baby siyayya, "sark'an gold ita kanta ta 150k ya siyawa babyn itakuma surukar tasa,Bangles ne da zobe 'yan ubansu English gold ya bata,zokaga bakin ciki gurin su Chuchu dan har kwalla saidatayi,dayake agabansu yazo,Mamana ma kyauta tayimata ta wani super market nata,Aunty Meenah uwar 'ya itama gold ta bata,'yan uwa kowa yayi abin arzik'i daga part d'in Abdallah harna Zainab.
Alhamdulillah anyi suna lafiya angama lafiya komai da 'yan gidan su Chuchu akai family'n Zainab duk sunsnsu har murna suke kowa nasan 'yarsu shiyasa komai xasuyi ko su fad'a agabansu akeyi har lokacin da suka tafi,Chuchu itane oga wajan rakasu airport har qawa tayi wata Mamu kyakyawar gaske,haka danginta suka tafi sunamasu cike da kewar 'yarsu.
Chuchu 'ya kullum tana hannunta, kusan tarewa tayi agidan,ganin yadda takewa baby yasa suka yadda makamin qin kula su,shida kansa yanzu yake kulata ayita wasa da dariya.
Bayan wata shida
Yanxu kusan rabin sirrin Zainab Chuchu tasani dan yanxu bata mata shamaki akan komai.sukuma ayanxu ne sukeda lokacin aiwatar da kudurinsu akan Abdallah bawai son Allah takemasa Ba,a'a kud'in sa take so,da kuma tara bashi da Mamansa,dan uwarta tacemata tunda aka aurota Mamansu Abdallah ta tsaneta,kuma itane jigon da dangin mahaifinsu basa k'aunarta,tak'ara da cewa babansa kuma lokacin da Abban ki bashida kud'i ko garin kwakwi baya bamu,sai yayi sadaka agaban Babanki amma baxai bashi ba
Da wannan tayi alkawarin saita rabashi da dukiyar kuma tasa baxaiji maganar kowa ba,sai tata
Baby ta girma kuma tasan Chuchu dan daga ta ganta xata fara mika hannu.
Mama ya kamata asan abinyi Lokaci na k'ara tafiya dame ya kamata nafara,Kinsan yanzu Hajiyarsa tana sona balantana dataga yanzu inason kowa kuma inasa kaya masu kyau Riga da zani,yauwa to yanxu gidanta xaki fara xuwa kina d'an tayata aiki,kuna hira wani lokacin ma kwana xakiyi kinga Idan abin sha ko ci,malam ya bayar kinga baxamuyi wahalar xubawa ba
Amma Idan baki koyi xuwa ba abin xaiyi wahala, uwar xamufara karkatar da hankalinta da ita shegiya Meena d'in
Good haka nake sonki ahaka kamar baxakiyi tunani irin haka ba,yo ance miki ni tawasace
Kashewa suke ,ahaka tafara aiwatar da qidirunta,Kuma yaci dan yanxu hajiya Ita da Aunty Meenah sunsake dasu sosai wani lokacin Ita hajiya ce take cewa ikon Allah ashe rashin xama da mutum ne yasa kake ganin kamar bashida kirki
Yanxu komai yaxomusu da sauqi,Abdallah kansa yanzu har Waya yakewa Chuchu.
Dedicated to FUTHA Luv
By
@ut@r h@jiy@
[11/10, 8:13 PM] +234 809 308 3613: [23/09 1:32 pm] @ut@r h@jiy@💅🏻✍🏻🌹🍇💖🌷: [23/09 12:18 pm] @ut@r h@jiy@💅🏻✍🏻: *FUTUHATUL KHAIR*
*®NWA*
*©Zainab Y Hussain*
*In dedicated to Bilkisu sidibe, Futha Luv*
_Page 56-57_
Haka rayuwa ta ciga da tafiya, Chuchu taxama 'yar gida, yanzu batada shamaki acikin gida, magani yafara aiki duk da har yanxu ko d'aya bai canja mata ba, amma ga dai yanda ada yakewa Chuchu rashin sakin fuska, yanzu ba haka abin yake ba
Dan, hira sosai yake janta, dashi, kuma abinci ma tare akeci da ita yanxu
Hajiya yanxu zumunci sosai wanda ba'ayi da ba, shi su ke yanxu
Mama, ya kamata fa gaskiya, yanxu salo ya canja saboda ni dai hak'urina ya k'are, shegiyar Zainab d'in can kamar k'aramata kyau ake
Yana kula ni dai, amma fa Zainab itace star, saboda kullum kamar baby take koma wa, gata da shashashar 'yarta, FUTUHATUL KHAIR, kullum bashida magana saita baby futha
Hakane Chuchu, nima yanzu nake tunanin haka, dama boka yabamu sa'a wannan watan, yanxu ina layar da aka baki?, tana cikin kayana, yauwa saiki sami wani kuje mak'abarta kisami tsohon kabari wanda ya bud'e ki cilla ta da baya
Kina cillawa kada ki juya, sai ki tawo da gudu, Mama aike zaki mak'abarta bani ba
Kinga shashasha keda xa'ayi wa aikin aike yakamata kiyi aikin da kanki, bani ba, hauka nake zani mak'abarta
Kedai kije, Mama gaskiya ban iyawa, shiga mak'abarta ai sai maxa, eh lallai bakison auren Abdallah da kinaso kuwa da babu abinda baxakiyi ba
Abba ne, dayake shigo wa yace, kyaleta Hajiya, ita zatayiwa kanta, da mu, dan idan ta samu ai kamar mune
To Abba, kazo muje, itafa wai naje ni kad'ai, a'a haka nace kisamu wani kuje
To yanxu dai, abari sai gobe, aje
Dan kinga tsamirmiri yace, indai har an jefa wannan layar, bashida katab'us sai abinda mukace
Kuma idan an tabbatar an jefa, shine zamusa wancan audugar mai sunan sa Dana 'yan gidansu, acikin mai
Abba ne yace to shi kuma wannan amfani me gareshi?
Hahaha, ai kusan shine babban aikin, dan indai babu wannan to bazamu samu kan 'yan uwan saba
Yanxu idan aka saka audiga cikin mai, yaxatayi? fad'a mun da kanka
Lallai kin cika shu'umar uwa, hala aikin kika yi mun, tabbas idan aka saka audiga cikin mai, batada katab'us lakwam zatayi, sai yanda aka juyata
To haka mukeson muyi musu, kud'i da komai nasa saiya dawo hannun mu
[23/09 1:32 pm] @ut@r h@jiy@💅🏻✍🏻: Dariya sukayi du kkansu
Allah sarki baiwar Allah ita lokacin da suke mata wannan d'anyan aikin, ita lokacin ne take tsaka da addu'ar Allah ya kiyaye ta ya kiyaye 'yarta