Sashe 11
Futuhatul Khair Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Lokacin da sukaje Mama nakan kujera a zauna remote ne hannunta, tana ganin su ta mik'e oyoyo 'yata sannu, kunsha hanya
Kamata tayi, sunkuyar da kai Futha tayi, tsuguwana bakintane yayi motsi alamar gaisheta take, lahiya lou 'yata sannu koh
Kusa da ita, ta zauna a k'asa amma, tana d'an wasa da hannunta, Fadeela ce tace, Mama bara muyi wanka, yunwa nakeji wallahi dama banyi break ba na fita, tawo Futha muje
Kama hannunta tayi, suka haura sama
K'ayataccen d'aki wanda yaji komai middle na yammata bawai na manya ba, na gani, d'akine komai pink kama daga kusan rabin kayan sawarta har furniture da pent na d'akin komai dai sai sanbarka
Haka suka Shiga, Fadeela gado ta fad'a tace washa bayana, kinji gajiyar danayi, dariya tai kawai, itama ta gaji,amma bata iya hawa mata gado
K'asa ta zauna, ta mik'e k'afa tana d'an matsawa
[09/10 8:39 am] @ut@r h@jiy@💅🏻✍🏻: A hankali, ita Fadeela daga kwanciya sai bacci, itama haka, baccin su, suke hankali kwance, especially Futha da aka dad'e ba ayi irinsa ba, ga sanyin AC na bugarta saima qara sakewa datayi take baccin ta
Jin shirun yayi yawa, yasaka Mama shigowa dariya tayi, tace kwayi bacci yara, tun safe sai yanxu, kuma a haka bakuci komai ba, idanta yakai kan FUTHA datake yashe kan carpet, sosai yarinyar ta qara birgeta, gata kyakyawa ga gashi kamar India ko larabawa, (a zuciya ta nace ai itace)
Tashinta tayi a hankali, ido ta bud'e,murmushi Mama tayi mata, kan gado ta nuna mata, ki koma anan ,zaki gaji, kinji haka ta mik'e ta koma
Bacci sukayia, basu suka farkaba sai wajan magareeb, Allah yasa dukkansu suna fashin sallah
Ruwa Fadeela ta had'a mata, na wanka sai k'amshi yake, ki tashi kiyi wanka, muci abinci cikina k'ugi yake, bara ni nashiga na Mama
Doguwan riga tabata, tace ungo Idan kin fito ki saka, yaya *Farouq* ya siyamun wannan rigar, murmushi tayimata, karb'a tayi ajiye, ta shiga toilet itama Fadeela ta fita
A shurye Fadeela tazo ta tarar da Futha a'a a harkin shirya, nima bara kiga in maxa, Mama na jiranmu, itama shiryawa tayi, Humrah ta bata itama tashafa suka sauka downstairs
Mama suka tarar kan dining tareda Abban su, gaidashi Fadeela tayi, itama Futha haka, hannu ya kad'a yace lale 'yata sannu koh, kai ta kad'a
Abinci ne mai rai da motsi, Tuwan shinkafa da miyar taushe taji manshanu da naman kasuwa manya cikin sa, sai juice na Apple, ganin 'yan gidan kowa nacin nasa, yasaka itama ta zage tana kwasar gara
Haka suka ci, suka gama, kuskure bakinsu sukai, aka dawo parlour kallo, suna kallon suna d'an tab'a hira, ahaka har lokaci yayi Mama tayimusu sallama tayi part d'in Abba
@ut@r h@jiy@💅🏻👗
[11/10, 8:25 PM] +234 809 308 3613: [23/10 3:47 pm] @ut@r h@jiy@✍🏻💅🏻💦👗: *FUTUHATUL KHAIR*
°°°°°° *®NAW*°°°°°°
*©Zainab Y Hussein*
*_In dedication to FUTHA LUV_*
_*~page 77-78~*_
*I'm sorry 4 delay Fans, luv u all*
Zaman FUTHA gidan Mama yasa taqara wayewa rayuwanta kuma ta inganta, komai take so ba'ayi mata geji da shi ba
Fadeela ma tana iyakar qoqarinta wajan nuna kulawa da FUTHA, Abba kansa ya d'auke ta like Fadeela
School kanta sai da aka canja mata, duk da bata Iya maida abu da baki, amma kowa yasan tanada qoqari
Bata shigewa qawaye dan tasan ita ba kowa bace, face yarinya mara asali mara gata, mai yawo daga nan qasa zuwa wannan gari
Daga hannun wannan sai hannun wanccen
Shiyasa ko a gidan, Qur'an kusan shine abokin hiran ta, sai in Fadeela tana nan
Yanzu duk wanda yasan FUTHA saiya qara kallon ta, dan taqara wani fari da kyau ga gashinta dayake shan gyara yanzu
Hankalinta kwance, duk da ada d'inma hankalinta a kwance yake, amma nan gidan saitaji tafi sakewa ga AC data ke bugunta any time, ga abinci mai hankali
Islamiyya agida suke, malami guda aka ka musu itada Fadeela, tunda wanda keyiwa Fadeela yayi tafiya
"Mama akullum Idan tana kallon FUTHA, saitaga tana mata kama da wata amma tarasa a ina, shiyasa wani lokacin har pics take d'ebowa ko wai zataga da wadda take mata kama
"Idan kaga FUTHA kaga namanta, kamar su d'aya batad'auki komai na Abbanta ba, kamarta da larabawan Libya sak, har tsahon saidai ita NATA farin baikai nasu ba, anan sainace dangin Abbanta tayi
Fadeela "Mama ke kwala mata kira," na'am Mamasco, gani nan
daga upstairs ta sauko, Mama gani, FUTHA na kamawa gashin ta, kinsan bata iyawa
Ok" kuyi sauri mana, kunsan yau Aunty Zainab zatazo kuma gashi kunce dole sai kunje Kano, nibadan kun naceba aida ba kujeba, ga shi Hajiya Zainab tana zataga 'yata
Kullum inamata maganar ta, Allah mama Idan bamije yau ba, nasan tafiyan ruwa zata sha
Ba komai, kudai fara zuwa Ku amso min alkakin danace
Haka akayi suna dawowa daga karb'owa, ko 10 minute basu qara ba driver yajasu sai Kano ta dabo
[23/10 4:32 pm] @ut@r h@jiy@✍🏻💅🏻💦👗: Gidan qanwar Mama sukaje, karb'a tayi musu ta arziqi, dan dama ita ta nace suzo, shiyasa suma suka matsa sai sun tawo, next week su FUTHA zasu fara WAEC, shiyasa ko 4 days sukai is ok
Sahaf sunan 'yarta, ita qanwar Maman, itama budurwa ce mai hankali, tana buk ma, so tunda suka zo tare ake tafiya school da su, daga nan aje can daga can aje nan
Gidajen qawayenta ba'a barshi ba, kullum dai ahanya ake wuni, sun zaga gari sosai
Sunje gidajen tarihi na Kano, sunga Dala da Goran Dutse, alal haqiqa garin yamusu dad'i
Samari kusan 4 to 5 sai sunyi sallama wajan FUTHA, ita abin dariya yake bata, Idan akace wa ake nema?
Wai balarabiyar data zo, to ita Idan ta fita da wani bakin zatayi magana, shiyasa ko taga fita bata yi
Suyi, suyi ta fita amma qi take, ita batasan tana zata fara zance ba koda tanada baki, bare babu
Haka kowa yake tafiya da sagaggiyar gwiwarsa, Fadeela tayi masifa harta gaji, tace ke Allah yabaki kyau shine kike wulaqanci, ba dad'i amma nasan wataran zaki so wani, shima ya rama
Hhhh Sahaf dai dariya take, ganin Fadeela ta d'au zafi, harda dena kula FUTHA
Ko gurin kwanciya qasa ta sakko FUTHA tasa pillow da blanket ta kwanta, tare suke da ita a qasa ana kallo, dataga Fadeela bata kulata ba, saitayi tawowar ta, kwalla tafara sharewa tanada kwance
Me Fadeela take nufi?, daga bata fita ba zatayi fushi da ita?, ita batasan batason kula kowa ba, saboda rashin dangi, Idan akazo tambaya akace ba'asan danginta ba, ya zatayi daga nan duniya zatasan ko wacece ita
Bayan haka, su masu sonta sunada baki, ita bata dashi, ya za'ayi ayi hiran?
Kuka tafara tana takura kanta da tuna wani abu ko yaya na rayuwanta, abaya ko ta tuna garin su da sunan Abbanta amma ta kasa bazata Iya ba
Sahaf ce tace ke ina FUTHA?, banganta ba, naga da ita ake kallon?, waigawa tayi ita, inata yi to?
Fadeela ce tace kyaleta fushi tayi, haka ake mutum yazo gunka amma kaqi ka fita, dan taga tanada kyau ko me?
Naga har lecturer naku saida yazo jiya, amma kememe taqi fita, ita ba'akwamaceta ba, sai itace, wallahi bazan kulata ba, Idan yaso ta tafi gida yanzu ma
Umma ce tace Fadeela Ba haka ake ba, kuma kedakanki kike cemata haka, idan wani yafada fa, kuma da agabanta kika fad'a bazataji dad'i ba
Kya saurari uzurinta, kafin ki yanke hukunci, kuma ke kanki kika kalleta kinsan badaga qaramin gida ta fito ba
Kurunga jin uxurin mutum, kafin ku yanke hukunci, yarinya mai hankali da addini, plx Fadeela adena arin haka
Kuka naje naga tanayi, kuma yanada nasaba da abinda kikayi mata, narashin kulata da kike
Huum, Umma hakane Insha Allah bazan qara ba, bari naje, dayafi kuwa dan bakiyi daidai ba
Haurawa sama tayi, qofan abud'e take, shiga tai, ganinta tai takifa kanta a pillow, qarasa wa tai, d'ago kanta tai
Akan cinyanta tasaka kan FUTHA, fushi koh FUTHA menamiki kike kuka akan nayi miki magana kibar wulaqanci shine zaki dawo qasa ki kwanta
Kai takad'a bahaka ba, huum to yane?, bayani tafara mata akan batason tafita tarasa yazatayi magana, kuma ita suna zuwa wajanta dan basu san ita bata magana ba
Bayani tamata, sannan ta ringa bata haquri akan bazata kuma ba
Kafin me sai dariya, haka suka kasance har ranar dazasu koma
Kuma Ya Farouq shima aranar ko washe gari zai dawo daga Lagos
@ut@r h@jiy@✍🏻💅🏻
[11/10, 8:26 PM] +234 809 308 3613: [23/10 7:38 pm] @ut@r h@jiy@✍🏻💅🏻💦👗: *FUTUHATUL KHAIR*
*®NWA*
*©Zainab Y Hussein*
*Dedicated to FUTHA Luv*
*page 79-80*
Tsit kake jin parlour na gidan. Masu hayaniya basu nan, antafi kasuwa siyayya, anbar Umma ita kad'ai agida
FUTHA kinga wani yari wallahi tai kyau, ki d'auka, dariya aka saka saboda yarin wani qatone ga ita kuma batason yari qato
Uhum tace
Haba hajiya ki d'auka mana zan miki ragi, yana magana yana wani kashe ido
Dariya akayi ganin yanda tayi kicin kicin da fuska, jitayi dama tana magana ta zageshi
Babba ne amma sai wani kashe ido yake yana matsowa kusa da ita, hannu ta d'aga alamar ya isheta surutun da yake
Ganin basu gane ba, fita tai ta tsaya har suka gama suka fito
Ko da aka koma gida, labarin aka ringa bayarwa, Umma itama saidata dara tata dariyar
Kayansu duk sungama had'a wa, saijiran driver yazo a tafi,
Hajiya Zainab taso ta had'u da yarinyar da qawarta kebata labari, Allah baiyi ba, lokacin da taje gidan ta kuma tana libiya, shiyasa basu had'u ba
Mama dai tunda Hajya Zainab tazo ta yinarmata taketa kallon ta, takasa sanin ina tasan mai irin fuskanta
Haka ta qaraci tunanin ta ta haqura, Hajiya to bakida pic na yarta ki?, lah inada shi bara kigani awaya, hartafara bud'e gallery, akayi mata waya, shiyasa ita bataga pic d'in ba
Hajiya Zainab matar abokin Abban su Fadeela ce, lokacin da suka dawo Sokoto da zama suka had'u dashi, abota ta qullu ta tsakani da Allah
Matansu ma haka, sosai suke gum inch, su a Sama road suke zaune inda ya tamfatsa gidan sa
Shekaransa 3 da tarewa agarin, abokansa suka matsamasa yafito takara, Allah yabashi sa'a alokacin inda ya kasance yacinye kuriar gaba d'aya, akashi 100 yanada 80
Kamata tayi, sunkuyar da kai Futha tayi, tsuguwana bakintane yayi motsi alamar gaisheta take, lahiya lou 'yata sannu koh
Kusa da ita, ta zauna a k'asa amma, tana d'an wasa da hannunta, Fadeela ce tace, Mama bara muyi wanka, yunwa nakeji wallahi dama banyi break ba na fita, tawo Futha muje
Kama hannunta tayi, suka haura sama
K'ayataccen d'aki wanda yaji komai middle na yammata bawai na manya ba, na gani, d'akine komai pink kama daga kusan rabin kayan sawarta har furniture da pent na d'akin komai dai sai sanbarka
Haka suka Shiga, Fadeela gado ta fad'a tace washa bayana, kinji gajiyar danayi, dariya tai kawai, itama ta gaji,amma bata iya hawa mata gado
K'asa ta zauna, ta mik'e k'afa tana d'an matsawa
[09/10 8:39 am] @ut@r h@jiy@💅🏻✍🏻: A hankali, ita Fadeela daga kwanciya sai bacci, itama haka, baccin su, suke hankali kwance, especially Futha da aka dad'e ba ayi irinsa ba, ga sanyin AC na bugarta saima qara sakewa datayi take baccin ta
Jin shirun yayi yawa, yasaka Mama shigowa dariya tayi, tace kwayi bacci yara, tun safe sai yanxu, kuma a haka bakuci komai ba, idanta yakai kan FUTHA datake yashe kan carpet, sosai yarinyar ta qara birgeta, gata kyakyawa ga gashi kamar India ko larabawa, (a zuciya ta nace ai itace)
Tashinta tayi a hankali, ido ta bud'e,murmushi Mama tayi mata, kan gado ta nuna mata, ki koma anan ,zaki gaji, kinji haka ta mik'e ta koma
Bacci sukayia, basu suka farkaba sai wajan magareeb, Allah yasa dukkansu suna fashin sallah
Ruwa Fadeela ta had'a mata, na wanka sai k'amshi yake, ki tashi kiyi wanka, muci abinci cikina k'ugi yake, bara ni nashiga na Mama
Doguwan riga tabata, tace ungo Idan kin fito ki saka, yaya *Farouq* ya siyamun wannan rigar, murmushi tayimata, karb'a tayi ajiye, ta shiga toilet itama Fadeela ta fita
A shurye Fadeela tazo ta tarar da Futha a'a a harkin shirya, nima bara kiga in maxa, Mama na jiranmu, itama shiryawa tayi, Humrah ta bata itama tashafa suka sauka downstairs
Mama suka tarar kan dining tareda Abban su, gaidashi Fadeela tayi, itama Futha haka, hannu ya kad'a yace lale 'yata sannu koh, kai ta kad'a
Abinci ne mai rai da motsi, Tuwan shinkafa da miyar taushe taji manshanu da naman kasuwa manya cikin sa, sai juice na Apple, ganin 'yan gidan kowa nacin nasa, yasaka itama ta zage tana kwasar gara
Haka suka ci, suka gama, kuskure bakinsu sukai, aka dawo parlour kallo, suna kallon suna d'an tab'a hira, ahaka har lokaci yayi Mama tayimusu sallama tayi part d'in Abba
@ut@r h@jiy@💅🏻👗
[11/10, 8:25 PM] +234 809 308 3613: [23/10 3:47 pm] @ut@r h@jiy@✍🏻💅🏻💦👗: *FUTUHATUL KHAIR*
°°°°°° *®NAW*°°°°°°
*©Zainab Y Hussein*
*_In dedication to FUTHA LUV_*
_*~page 77-78~*_
*I'm sorry 4 delay Fans, luv u all*
Zaman FUTHA gidan Mama yasa taqara wayewa rayuwanta kuma ta inganta, komai take so ba'ayi mata geji da shi ba
Fadeela ma tana iyakar qoqarinta wajan nuna kulawa da FUTHA, Abba kansa ya d'auke ta like Fadeela
School kanta sai da aka canja mata, duk da bata Iya maida abu da baki, amma kowa yasan tanada qoqari
Bata shigewa qawaye dan tasan ita ba kowa bace, face yarinya mara asali mara gata, mai yawo daga nan qasa zuwa wannan gari
Daga hannun wannan sai hannun wanccen
Shiyasa ko a gidan, Qur'an kusan shine abokin hiran ta, sai in Fadeela tana nan
Yanzu duk wanda yasan FUTHA saiya qara kallon ta, dan taqara wani fari da kyau ga gashinta dayake shan gyara yanzu
Hankalinta kwance, duk da ada d'inma hankalinta a kwance yake, amma nan gidan saitaji tafi sakewa ga AC data ke bugunta any time, ga abinci mai hankali
Islamiyya agida suke, malami guda aka ka musu itada Fadeela, tunda wanda keyiwa Fadeela yayi tafiya
"Mama akullum Idan tana kallon FUTHA, saitaga tana mata kama da wata amma tarasa a ina, shiyasa wani lokacin har pics take d'ebowa ko wai zataga da wadda take mata kama
"Idan kaga FUTHA kaga namanta, kamar su d'aya batad'auki komai na Abbanta ba, kamarta da larabawan Libya sak, har tsahon saidai ita NATA farin baikai nasu ba, anan sainace dangin Abbanta tayi
Fadeela "Mama ke kwala mata kira," na'am Mamasco, gani nan
daga upstairs ta sauko, Mama gani, FUTHA na kamawa gashin ta, kinsan bata iyawa
Ok" kuyi sauri mana, kunsan yau Aunty Zainab zatazo kuma gashi kunce dole sai kunje Kano, nibadan kun naceba aida ba kujeba, ga shi Hajiya Zainab tana zataga 'yata
Kullum inamata maganar ta, Allah mama Idan bamije yau ba, nasan tafiyan ruwa zata sha
Ba komai, kudai fara zuwa Ku amso min alkakin danace
Haka akayi suna dawowa daga karb'owa, ko 10 minute basu qara ba driver yajasu sai Kano ta dabo
[23/10 4:32 pm] @ut@r h@jiy@✍🏻💅🏻💦👗: Gidan qanwar Mama sukaje, karb'a tayi musu ta arziqi, dan dama ita ta nace suzo, shiyasa suma suka matsa sai sun tawo, next week su FUTHA zasu fara WAEC, shiyasa ko 4 days sukai is ok
Sahaf sunan 'yarta, ita qanwar Maman, itama budurwa ce mai hankali, tana buk ma, so tunda suka zo tare ake tafiya school da su, daga nan aje can daga can aje nan
Gidajen qawayenta ba'a barshi ba, kullum dai ahanya ake wuni, sun zaga gari sosai
Sunje gidajen tarihi na Kano, sunga Dala da Goran Dutse, alal haqiqa garin yamusu dad'i
Samari kusan 4 to 5 sai sunyi sallama wajan FUTHA, ita abin dariya yake bata, Idan akace wa ake nema?
Wai balarabiyar data zo, to ita Idan ta fita da wani bakin zatayi magana, shiyasa ko taga fita bata yi
Suyi, suyi ta fita amma qi take, ita batasan tana zata fara zance ba koda tanada baki, bare babu
Haka kowa yake tafiya da sagaggiyar gwiwarsa, Fadeela tayi masifa harta gaji, tace ke Allah yabaki kyau shine kike wulaqanci, ba dad'i amma nasan wataran zaki so wani, shima ya rama
Hhhh Sahaf dai dariya take, ganin Fadeela ta d'au zafi, harda dena kula FUTHA
Ko gurin kwanciya qasa ta sakko FUTHA tasa pillow da blanket ta kwanta, tare suke da ita a qasa ana kallo, dataga Fadeela bata kulata ba, saitayi tawowar ta, kwalla tafara sharewa tanada kwance
Me Fadeela take nufi?, daga bata fita ba zatayi fushi da ita?, ita batasan batason kula kowa ba, saboda rashin dangi, Idan akazo tambaya akace ba'asan danginta ba, ya zatayi daga nan duniya zatasan ko wacece ita
Bayan haka, su masu sonta sunada baki, ita bata dashi, ya za'ayi ayi hiran?
Kuka tafara tana takura kanta da tuna wani abu ko yaya na rayuwanta, abaya ko ta tuna garin su da sunan Abbanta amma ta kasa bazata Iya ba
Sahaf ce tace ke ina FUTHA?, banganta ba, naga da ita ake kallon?, waigawa tayi ita, inata yi to?
Fadeela ce tace kyaleta fushi tayi, haka ake mutum yazo gunka amma kaqi ka fita, dan taga tanada kyau ko me?
Naga har lecturer naku saida yazo jiya, amma kememe taqi fita, ita ba'akwamaceta ba, sai itace, wallahi bazan kulata ba, Idan yaso ta tafi gida yanzu ma
Umma ce tace Fadeela Ba haka ake ba, kuma kedakanki kike cemata haka, idan wani yafada fa, kuma da agabanta kika fad'a bazataji dad'i ba
Kya saurari uzurinta, kafin ki yanke hukunci, kuma ke kanki kika kalleta kinsan badaga qaramin gida ta fito ba
Kurunga jin uxurin mutum, kafin ku yanke hukunci, yarinya mai hankali da addini, plx Fadeela adena arin haka
Kuka naje naga tanayi, kuma yanada nasaba da abinda kikayi mata, narashin kulata da kike
Huum, Umma hakane Insha Allah bazan qara ba, bari naje, dayafi kuwa dan bakiyi daidai ba
Haurawa sama tayi, qofan abud'e take, shiga tai, ganinta tai takifa kanta a pillow, qarasa wa tai, d'ago kanta tai
Akan cinyanta tasaka kan FUTHA, fushi koh FUTHA menamiki kike kuka akan nayi miki magana kibar wulaqanci shine zaki dawo qasa ki kwanta
Kai takad'a bahaka ba, huum to yane?, bayani tafara mata akan batason tafita tarasa yazatayi magana, kuma ita suna zuwa wajanta dan basu san ita bata magana ba
Bayani tamata, sannan ta ringa bata haquri akan bazata kuma ba
Kafin me sai dariya, haka suka kasance har ranar dazasu koma
Kuma Ya Farouq shima aranar ko washe gari zai dawo daga Lagos
@ut@r h@jiy@✍🏻💅🏻
[11/10, 8:26 PM] +234 809 308 3613: [23/10 7:38 pm] @ut@r h@jiy@✍🏻💅🏻💦👗: *FUTUHATUL KHAIR*
*®NWA*
*©Zainab Y Hussein*
*Dedicated to FUTHA Luv*
*page 79-80*
Tsit kake jin parlour na gidan. Masu hayaniya basu nan, antafi kasuwa siyayya, anbar Umma ita kad'ai agida
FUTHA kinga wani yari wallahi tai kyau, ki d'auka, dariya aka saka saboda yarin wani qatone ga ita kuma batason yari qato
Uhum tace
Haba hajiya ki d'auka mana zan miki ragi, yana magana yana wani kashe ido
Dariya akayi ganin yanda tayi kicin kicin da fuska, jitayi dama tana magana ta zageshi
Babba ne amma sai wani kashe ido yake yana matsowa kusa da ita, hannu ta d'aga alamar ya isheta surutun da yake
Ganin basu gane ba, fita tai ta tsaya har suka gama suka fito
Ko da aka koma gida, labarin aka ringa bayarwa, Umma itama saidata dara tata dariyar
Kayansu duk sungama had'a wa, saijiran driver yazo a tafi,
Hajiya Zainab taso ta had'u da yarinyar da qawarta kebata labari, Allah baiyi ba, lokacin da taje gidan ta kuma tana libiya, shiyasa basu had'u ba
Mama dai tunda Hajya Zainab tazo ta yinarmata taketa kallon ta, takasa sanin ina tasan mai irin fuskanta
Haka ta qaraci tunanin ta ta haqura, Hajiya to bakida pic na yarta ki?, lah inada shi bara kigani awaya, hartafara bud'e gallery, akayi mata waya, shiyasa ita bataga pic d'in ba
Hajiya Zainab matar abokin Abban su Fadeela ce, lokacin da suka dawo Sokoto da zama suka had'u dashi, abota ta qullu ta tsakani da Allah
Matansu ma haka, sosai suke gum inch, su a Sama road suke zaune inda ya tamfatsa gidan sa
Shekaransa 3 da tarewa agarin, abokansa suka matsamasa yafito takara, Allah yabashi sa'a alokacin inda ya kasance yacinye kuriar gaba d'aya, akashi 100 yanada 80