Sashe 16
Futuhatul Khair Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Fadeela ta riga FUTHA shiryawa, tana tsaye dai tana kallon ta, ganin madarar kyau da Allah yabawa FUTHA, akan stool take amma sai gani nayi ta miqe da sauri
D'akin Mama tai, Mama!Mama! na tuno wallahi natuno
Me kika tuno Fadeela?, mama wallahi FUTHA 'yar gidan uncle Abdallah ce, Mamanta Hajiya Zainab, kuma kinji tace a katsina suke, before suma a katsina suke, kuma ina yayar sa Aunty Meenah a Abuja take, Libiya garin su Hajiya Zainab itace ga kamarta da ita kamr antsaga kara
Ajiyar zuciya Mama ta sauke, tace Ikon Allah, wato Allah Idan yaso ya jarrabeka abu yana kusa da kai saiya hanaka ganin sa, wallahi tunani na a kullum nasan fuskar FUTHA amma a ina?, shine abinda nake kasa tuno wa
Allahu Akhbar Allah mai girma buwayi gagara misali, mai hikimane shi cikin Hikima Allah Hakeem, wato itace Bilkisu wadda nakejin labarin ta b'ata, bana ita tagayan ba
A family nata na Libiya da sukazo ake maida zance
Wallahi itace ga kama nan, Mama ina zaune kawai na kalleta saina hangi Fuskan Aunty Zainab, aisai muyi sauri mu tashi Allah yasa abinda muke zargi dai dai ne
Ameen Fadeela tace, bakinta yakasa rufuwa FUTHA zataga iyayen ta, kai babu abin godiya bayan Azzawa jallah
Ke Fadeela ki rufe bakin sai dariya d murna kike, Hala Abdulaziz yace yana so, hhhh bansani ba inadai farin ciki ne
Huum ni kuma kinga jikina some how nake jin sa, kamar wani abu zai faru amma na murna banjin baqin ciki ne, tun kwanaki sainayita mafarkin wata mata da yara 3 amma bayansu ajuye sunata laluba ciyayi Idan naje sai naga sunmun nisa
Jiya kuma har wajan su na qarasa na zauna kafin muyi magana akayi kiran Sallah, shine jiki na duk ya mutu
Kafad'arta ta dafa tace komai yazo qarshe insha Allah, wannan matar ba kowa bace illa mahai.......
Fadeela ku fito inajiran ku, maganar dabata qarasa ba kenan suka fito
A'a yammatan Mama haka kukayi kyau, lallai munkusa shan biki, dariya sukai amma ba wadda tai magana
Da adda'u suka shiga motor, baran FUTHA da qirjinta sai fat fat fat yake mata, dannewa take kawai
Hanyar Sama road suka nufa gidan Alhaji Abdallah Mai Nasara, babu wanda yai magana cikin su, ita mama addau take Allah yasa haka ne, itama tasamu real parents
Itama kanta Hajiya Zainab tana zaune akan carpet kallo suke amma ita idontane akai hankalin ta baya wajan, Ahad ne ya tab'ota yace Mama lafiya?
naga tun d'azu kamar ba kallon kike ba.Ahad wani iri jiki na yake, kamar zanga wani abu, ko kuma zan rasa
Insha Allah alkhairi ne, kidena saka damuwa Allah zai bayyana Aunty indai har tana raye, kiyawaita addu'a kuka qin cin abinci, tunani duk bashi zaisaka Allah yaka mafita ba, addu'a itace babbar mafita
Hakane Ahad Allah ya rayamun ku, Ameen uwa ta gari
haka suka ringa keta gidaje masu kyau har Allah ya kasu qofan dazata sadaka da gidan
Horn sukai akazo aka bud'e
Already dama ansan su, ba maganar bincike ko wajan wa aka zo
Da qarfin gaske daga Maman FUTHA har ita sukaji bugun zuciya, kamar ta juya FUTHA amma ba hali, haka suka jera kowa da abinda yake saqawa har suka isa parlour d'in
[01/11 6:20 am] @ut@r h@jiy@💅🏻💁🏻✍🏻💐: Assalamu alaikum, ga baqi ba notice
Haba dai wani notice jiya nake cewa yau zanzo fa, saina tashi jikina a mace
Marab....... d'agakan da tayi shine ya hanata qarasa fad'an abinda ta ke so
HAJIYA menake gani a bayan ki, BILKISU ce wallahi 'yata ce aka ce ta mutu ga kama nan sai kuka
Itama lokacin da tayi arba da Mama jitayi a duniya ba abunda take so sama da ita. taga ne Maman ta, ga kama ma nan, da gudu ta qarasa tace Mama ! mama !
Nice Baby Mama kina raye baki je kin duba niba, ina Abba yake Mama nagane ki kece Mama na, Mama ina Abba meyasa baku qwaceni wajan Aunty Chuchu da zata tafi dani ba?
Fadeela mama na kenan, wallahi itace ina mafarkn ta fuskan Mama bai b'acemun Mama ina Babyn mu ko baki haifa ba?
Gaba d'ayan su jikinsu rawa yake, kowa kuka yake ita FUTHA takasa sakin Maman ta, sai wani qara riqunqumeta take yi
Wata irin soyayya da qauna ta d'a da uwa itace take sauka a jiki da zuciya na wad'an nan bayin Allah
Sosai suka ringa koke koke na murna, Mama ce ta tab'a bakin ta tace Baby yana ga kina magana?
Mama ban jima da farawa ba, Ina garanny Mama?
Bata rufe baki ba, tajiyo hayaniya sune Waheed ne ya musu waya akan suzo anga Aunty
@ut@r H@jiy@👱🏻♀💅🏻
[11/10, 8:26 PM] +234 809 308 3613: [01/11 8:44 pm] @ut@r h@jj@ju👱🏻♀✍🏻💅🏻📚📝:
*FUTUHATUL KHAIR*
*®NWA*
*©Zainab Y Hussein*
*In dedication to My Friend Sadiya Abdallah Shehu(STYLICH BICH), Wllh I dn no ur love to me is highest, u care about me nd ma love once, may almighty Allah protect, assist u n guide u among ur evil, u r indeed d greatest Stylich u support me aloot, love does nt care abt money or beauty, our love is generally 4rom Rabbis samawati I'm out of word Stylich, may Allah SWT bless u wth great personality husband, nd bless u too wth good Children, I love u, I love really appreciate wth ur good prayer to me, Ma STYLICH nd Ur Blood sister Ya Hajja. Ya Allah bless STYLICH wth powerful health Ameen*
*page 111-115*
Hajiya da gudu ta shigo, tana cewa Allah Hakeem da gaske anga Bilkisu?, tana shigowa da ita tafara cin karo
Habawa da gudu taje ta rungume ta, tana kuka BILKISU ki yafeni wallahi bada sanina nayi miki abinda nai miki ba
Bilkisu kina raye, akace kin mutu, munje Har NIGER gidan Alhaji Raheem yace kunyi accident, Baby kece tana magana tana shafa fuskan ta
Gaba d'aya jitayi ko yau Allah ya d'auki ranta tacika burin ta taga iyayen ta, cikin aminci, lallai Allah shi keda IKO
Abbanta ma sai gashi shida Abban su Fadeela, waya akayimusu, ahaf wani sabon kuka da murna su suka qara samun waje acikin gidan
Abban su Fadeela yace Allah qadiran wa maridan wa hayyan rayayyen sarki, wato 'yarka tana gida na amma Allah baibamu ikon gane taba
Nan fa hira ta sarqe FUTHA tana kusa da Abban ta (Dama yana qaunar FUTHA sosai)
Qannen ta dukkansu haka suka ringa zuwa suna mata murna, kafin me saiga 'yan uwa da abokan arziqi, sun cika gida
Mutane basu ragu ba, sai da akayi sallah ta Magreeb, abokan Abban ta nan ma kowa yazo yayimasa murna
Aunty Meenah itama Sai gata, anmata waya flight ta biyo, kai Iyaye rahma FUTHA jitayi kamar da can wani Abu baitab'a faruwa ba
Basu sami damar magana da Mama ba dole sai da safe tace zata zo, Fadeela fuska tai tace itada qafarta qafar FUTHA bazasu rabu ba
Haka Mama ta tafi ita d'aya, tana mai farin ciki da murna
Kwana tayi da Iyayenta anamata sannu, ana bata labarin abubuwa
'Yan uwan Maman ta suma ayanzu haka suna cikin jirgi dan zuwa ganin jikar su, da 'yar su
Haka akayi washe gari da wuri Mama tazo, anan ma tayi breakfast ita da su
Nan Maman FUTHA tace Hajya banda bakin godiya duk abinda zance ban biyaki da shi ba, Illa iyaka nace Allah ya qara had'e kan mu
Ameen tace, Huum nifa bansan da gaske cewa 'yarki bace, ashe haka ne, amma ya akayi bakwa maganarta sannan ta b'ata baku nemeta ba, sai yanzu?
Kuka Maman FUTHA tasaka tace Allah ya isa tsakanina da Chuchu ta cuceni ko da yake kanta tayi wa, dan gashi ni yanzu sai dai labari abinda tayi ya jute mata itada uwar ta da uban ta
Huum, to ai Hajya ya akayi, yarinyar Ku tab'ata kuma kuka mance da ita?
[01/11 9:11 pm] @ut@r h@jj@ju👱🏻♀✍🏻💅🏻📚📝: Kuka Hajiya Zainab tasaka tace
*TUNA BAYA*
Lokacin da FUTHA ta fita bansani ba, nayi zaton tana garden ko study room, har dare ban ganta ba, ganin lokaci ya ja, gashi Abban ta ya koma gidan jiya ba halin magana, saina yi zaton ko tana gidan Hajiya
Haka dai har dare, muna abu d'aya nida 'yar kina, ganin shirin yai yawa yasaka naja motor sai gidan Hajiya, hankalina atashe na shiga, mugun ji wai bata nan, kuka nasaka
Kafin Safiya naci kuka na qoshi haka na tashi nayita sallah da addu'a akan Allah ya bayyanamun 'ya
Safiya nayi, nafita ba inda banjeba inda nasani banganta ba
Abban ta kuma waya ban izini bare naganshi har na fad'a masa, haka har wajan one week ba labari gidan Hajiya ko naje sai daitace Allah ya bayyana amma ba wani duba ko magana mai dad'i, ko ta nuna damuwar ta
Gidansu Chuchu naje nan ma ba fuska, Illa dariya da shewa da aka mun, gashi lokacin cikina ya girma, ban Iya komai ga cuta ta ciki ga damuwa ta rashin 'ya
Chuchu Murna take, harwani sabon wulaqanci ta qaro, banda halin ganin miji gashi a Asibiti ana son ganin sa, saboda since CS za'a mun
Gashi shiru, nakasa fad'awa gida, 'yan wajan aiki na, sunmun kara dan har garuruwa suke tafiya da pics nata
Amma shiru ba labari, Allah maji roqon bawansa nakama naquda bata nan lokacin, komae ya shigo dashi d'akina oho, haka ya shigo ya ganni a haka
Asibiti muka nifa, Na wahala na galab'aita dole akace yasaka hannu CS za'a mun
Kud'in yatafi d'aukowa dama ya shiga dashi gida jiya, nan ya duba baigani ba haka yasa ya d'aga gadon ta
Waih addu'a ita tazo bakin sa, abinda yagani ya d'aga masa hankali, d'aukowa yai ya qone, itama acan house gal na Chuchu ta d'akko wannan leda ta yar ta yimata filla filla
Shidai yana tsaye sai masu gadi ne suka ga ya fad'i, daidai lokacin Hajya tazo
Asibiti akayi dashi, nan fa akayimasa agajin gaggawa, wata nurse ce tafito take tambayar ina wanda yaka wata mata, Allah Raheem maganara kamar a kunnansa haka ya miqe Hajya na bin bayansa
Yara uku ta Haifa batare da anyi mata komai ba, murna nan Hajiya tafara kuka tana neman gafara ta
Banja da nisa ba, tunda nasan aikin sihiri ne, yafemata nayi daga ita har d'anta
D'akin Mama tai, Mama!Mama! na tuno wallahi natuno
Me kika tuno Fadeela?, mama wallahi FUTHA 'yar gidan uncle Abdallah ce, Mamanta Hajiya Zainab, kuma kinji tace a katsina suke, before suma a katsina suke, kuma ina yayar sa Aunty Meenah a Abuja take, Libiya garin su Hajiya Zainab itace ga kamarta da ita kamr antsaga kara
Ajiyar zuciya Mama ta sauke, tace Ikon Allah, wato Allah Idan yaso ya jarrabeka abu yana kusa da kai saiya hanaka ganin sa, wallahi tunani na a kullum nasan fuskar FUTHA amma a ina?, shine abinda nake kasa tuno wa
Allahu Akhbar Allah mai girma buwayi gagara misali, mai hikimane shi cikin Hikima Allah Hakeem, wato itace Bilkisu wadda nakejin labarin ta b'ata, bana ita tagayan ba
A family nata na Libiya da sukazo ake maida zance
Wallahi itace ga kama nan, Mama ina zaune kawai na kalleta saina hangi Fuskan Aunty Zainab, aisai muyi sauri mu tashi Allah yasa abinda muke zargi dai dai ne
Ameen Fadeela tace, bakinta yakasa rufuwa FUTHA zataga iyayen ta, kai babu abin godiya bayan Azzawa jallah
Ke Fadeela ki rufe bakin sai dariya d murna kike, Hala Abdulaziz yace yana so, hhhh bansani ba inadai farin ciki ne
Huum ni kuma kinga jikina some how nake jin sa, kamar wani abu zai faru amma na murna banjin baqin ciki ne, tun kwanaki sainayita mafarkin wata mata da yara 3 amma bayansu ajuye sunata laluba ciyayi Idan naje sai naga sunmun nisa
Jiya kuma har wajan su na qarasa na zauna kafin muyi magana akayi kiran Sallah, shine jiki na duk ya mutu
Kafad'arta ta dafa tace komai yazo qarshe insha Allah, wannan matar ba kowa bace illa mahai.......
Fadeela ku fito inajiran ku, maganar dabata qarasa ba kenan suka fito
A'a yammatan Mama haka kukayi kyau, lallai munkusa shan biki, dariya sukai amma ba wadda tai magana
Da adda'u suka shiga motor, baran FUTHA da qirjinta sai fat fat fat yake mata, dannewa take kawai
Hanyar Sama road suka nufa gidan Alhaji Abdallah Mai Nasara, babu wanda yai magana cikin su, ita mama addau take Allah yasa haka ne, itama tasamu real parents
Itama kanta Hajiya Zainab tana zaune akan carpet kallo suke amma ita idontane akai hankalin ta baya wajan, Ahad ne ya tab'ota yace Mama lafiya?
naga tun d'azu kamar ba kallon kike ba.Ahad wani iri jiki na yake, kamar zanga wani abu, ko kuma zan rasa
Insha Allah alkhairi ne, kidena saka damuwa Allah zai bayyana Aunty indai har tana raye, kiyawaita addu'a kuka qin cin abinci, tunani duk bashi zaisaka Allah yaka mafita ba, addu'a itace babbar mafita
Hakane Ahad Allah ya rayamun ku, Ameen uwa ta gari
haka suka ringa keta gidaje masu kyau har Allah ya kasu qofan dazata sadaka da gidan
Horn sukai akazo aka bud'e
Already dama ansan su, ba maganar bincike ko wajan wa aka zo
Da qarfin gaske daga Maman FUTHA har ita sukaji bugun zuciya, kamar ta juya FUTHA amma ba hali, haka suka jera kowa da abinda yake saqawa har suka isa parlour d'in
[01/11 6:20 am] @ut@r h@jiy@💅🏻💁🏻✍🏻💐: Assalamu alaikum, ga baqi ba notice
Haba dai wani notice jiya nake cewa yau zanzo fa, saina tashi jikina a mace
Marab....... d'agakan da tayi shine ya hanata qarasa fad'an abinda ta ke so
HAJIYA menake gani a bayan ki, BILKISU ce wallahi 'yata ce aka ce ta mutu ga kama nan sai kuka
Itama lokacin da tayi arba da Mama jitayi a duniya ba abunda take so sama da ita. taga ne Maman ta, ga kama ma nan, da gudu ta qarasa tace Mama ! mama !
Nice Baby Mama kina raye baki je kin duba niba, ina Abba yake Mama nagane ki kece Mama na, Mama ina Abba meyasa baku qwaceni wajan Aunty Chuchu da zata tafi dani ba?
Fadeela mama na kenan, wallahi itace ina mafarkn ta fuskan Mama bai b'acemun Mama ina Babyn mu ko baki haifa ba?
Gaba d'ayan su jikinsu rawa yake, kowa kuka yake ita FUTHA takasa sakin Maman ta, sai wani qara riqunqumeta take yi
Wata irin soyayya da qauna ta d'a da uwa itace take sauka a jiki da zuciya na wad'an nan bayin Allah
Sosai suka ringa koke koke na murna, Mama ce ta tab'a bakin ta tace Baby yana ga kina magana?
Mama ban jima da farawa ba, Ina garanny Mama?
Bata rufe baki ba, tajiyo hayaniya sune Waheed ne ya musu waya akan suzo anga Aunty
@ut@r H@jiy@👱🏻♀💅🏻
[11/10, 8:26 PM] +234 809 308 3613: [01/11 8:44 pm] @ut@r h@jj@ju👱🏻♀✍🏻💅🏻📚📝:
*FUTUHATUL KHAIR*
*®NWA*
*©Zainab Y Hussein*
*In dedication to My Friend Sadiya Abdallah Shehu(STYLICH BICH), Wllh I dn no ur love to me is highest, u care about me nd ma love once, may almighty Allah protect, assist u n guide u among ur evil, u r indeed d greatest Stylich u support me aloot, love does nt care abt money or beauty, our love is generally 4rom Rabbis samawati I'm out of word Stylich, may Allah SWT bless u wth great personality husband, nd bless u too wth good Children, I love u, I love really appreciate wth ur good prayer to me, Ma STYLICH nd Ur Blood sister Ya Hajja. Ya Allah bless STYLICH wth powerful health Ameen*
*page 111-115*
Hajiya da gudu ta shigo, tana cewa Allah Hakeem da gaske anga Bilkisu?, tana shigowa da ita tafara cin karo
Habawa da gudu taje ta rungume ta, tana kuka BILKISU ki yafeni wallahi bada sanina nayi miki abinda nai miki ba
Bilkisu kina raye, akace kin mutu, munje Har NIGER gidan Alhaji Raheem yace kunyi accident, Baby kece tana magana tana shafa fuskan ta
Gaba d'aya jitayi ko yau Allah ya d'auki ranta tacika burin ta taga iyayen ta, cikin aminci, lallai Allah shi keda IKO
Abbanta ma sai gashi shida Abban su Fadeela, waya akayimusu, ahaf wani sabon kuka da murna su suka qara samun waje acikin gidan
Abban su Fadeela yace Allah qadiran wa maridan wa hayyan rayayyen sarki, wato 'yarka tana gida na amma Allah baibamu ikon gane taba
Nan fa hira ta sarqe FUTHA tana kusa da Abban ta (Dama yana qaunar FUTHA sosai)
Qannen ta dukkansu haka suka ringa zuwa suna mata murna, kafin me saiga 'yan uwa da abokan arziqi, sun cika gida
Mutane basu ragu ba, sai da akayi sallah ta Magreeb, abokan Abban ta nan ma kowa yazo yayimasa murna
Aunty Meenah itama Sai gata, anmata waya flight ta biyo, kai Iyaye rahma FUTHA jitayi kamar da can wani Abu baitab'a faruwa ba
Basu sami damar magana da Mama ba dole sai da safe tace zata zo, Fadeela fuska tai tace itada qafarta qafar FUTHA bazasu rabu ba
Haka Mama ta tafi ita d'aya, tana mai farin ciki da murna
Kwana tayi da Iyayenta anamata sannu, ana bata labarin abubuwa
'Yan uwan Maman ta suma ayanzu haka suna cikin jirgi dan zuwa ganin jikar su, da 'yar su
Haka akayi washe gari da wuri Mama tazo, anan ma tayi breakfast ita da su
Nan Maman FUTHA tace Hajya banda bakin godiya duk abinda zance ban biyaki da shi ba, Illa iyaka nace Allah ya qara had'e kan mu
Ameen tace, Huum nifa bansan da gaske cewa 'yarki bace, ashe haka ne, amma ya akayi bakwa maganarta sannan ta b'ata baku nemeta ba, sai yanzu?
Kuka Maman FUTHA tasaka tace Allah ya isa tsakanina da Chuchu ta cuceni ko da yake kanta tayi wa, dan gashi ni yanzu sai dai labari abinda tayi ya jute mata itada uwar ta da uban ta
Huum, to ai Hajya ya akayi, yarinyar Ku tab'ata kuma kuka mance da ita?
[01/11 9:11 pm] @ut@r h@jj@ju👱🏻♀✍🏻💅🏻📚📝: Kuka Hajiya Zainab tasaka tace
*TUNA BAYA*
Lokacin da FUTHA ta fita bansani ba, nayi zaton tana garden ko study room, har dare ban ganta ba, ganin lokaci ya ja, gashi Abban ta ya koma gidan jiya ba halin magana, saina yi zaton ko tana gidan Hajiya
Haka dai har dare, muna abu d'aya nida 'yar kina, ganin shirin yai yawa yasaka naja motor sai gidan Hajiya, hankalina atashe na shiga, mugun ji wai bata nan, kuka nasaka
Kafin Safiya naci kuka na qoshi haka na tashi nayita sallah da addu'a akan Allah ya bayyanamun 'ya
Safiya nayi, nafita ba inda banjeba inda nasani banganta ba
Abban ta kuma waya ban izini bare naganshi har na fad'a masa, haka har wajan one week ba labari gidan Hajiya ko naje sai daitace Allah ya bayyana amma ba wani duba ko magana mai dad'i, ko ta nuna damuwar ta
Gidansu Chuchu naje nan ma ba fuska, Illa dariya da shewa da aka mun, gashi lokacin cikina ya girma, ban Iya komai ga cuta ta ciki ga damuwa ta rashin 'ya
Chuchu Murna take, harwani sabon wulaqanci ta qaro, banda halin ganin miji gashi a Asibiti ana son ganin sa, saboda since CS za'a mun
Gashi shiru, nakasa fad'awa gida, 'yan wajan aiki na, sunmun kara dan har garuruwa suke tafiya da pics nata
Amma shiru ba labari, Allah maji roqon bawansa nakama naquda bata nan lokacin, komae ya shigo dashi d'akina oho, haka ya shigo ya ganni a haka
Asibiti muka nifa, Na wahala na galab'aita dole akace yasaka hannu CS za'a mun
Kud'in yatafi d'aukowa dama ya shiga dashi gida jiya, nan ya duba baigani ba haka yasa ya d'aga gadon ta
Waih addu'a ita tazo bakin sa, abinda yagani ya d'aga masa hankali, d'aukowa yai ya qone, itama acan house gal na Chuchu ta d'akko wannan leda ta yar ta yimata filla filla
Shidai yana tsaye sai masu gadi ne suka ga ya fad'i, daidai lokacin Hajya tazo
Asibiti akayi dashi, nan fa akayimasa agajin gaggawa, wata nurse ce tafito take tambayar ina wanda yaka wata mata, Allah Raheem maganara kamar a kunnansa haka ya miqe Hajya na bin bayansa
Yara uku ta Haifa batare da anyi mata komai ba, murna nan Hajiya tafara kuka tana neman gafara ta
Banja da nisa ba, tunda nasan aikin sihiri ne, yafemata nayi daga ita har d'anta