Sashe 5
Futuhatul Khair Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
✍🏻```Alhaji Omar mutum ne mai kirki da son jama'a ,Allah ya bashi train dukiya daga cikin qasar nan da wajanta,Hajiya Lubabatu matarsace wadda sukayi auren saurayi da budurwa,'ya'yansu biyu mace da namiji. Suntaso cikin hankali da tarbiyya duk da kasancewarIyayensu masu rufin asiri, Macen Aunty Ameena anacemata meenah tayi aure da mijinta shima babansa mutum ne attajiri,sun had'u a qasar rasha inda take karanta Ganycologeis,shima yaje ganin doctor Aiman yakai mahaifinsa saboda qafar datake damunsa,anan duka had'u hira tayi hira sukasan cewa sud'in 'ya'yan abokanan iyayensune,Meenah amma fa ina xuwa gidanku,dariya tayi tace nima haka,dan Idan Pharty tana gida INA yin at least two weeks agidan,tsaya kardai kece Meenahn Pharty danaji kullum maganarta meenah murmushi ta saumishi,wayanta ta d'aga one ring Pharty ta picking qawalli ya gida lfy Lou,kinganni da yayenki haba,dama bakisan shiba ya akai kuka san juna Har kikasan broth d'inane,hhhh yaga 'Yar kyakyawar shine ya maqalemun,Wllh yaya yafiki kyau, haka kikace tao shikenan, wace ni ai kinfisa kyau,haka suka qulla soyayya tana gama karatunta akayi bikinsu,yanxu haka 'yayanta uku,Qaninta Kuma Abdallah yarone matashi mai hankali bashida hayaniya komai nasa ix so simple duk inda yaje abinda yakai shi shiyakeyi,bashida budurwa dan karatunsa ya shine gaba da komai a guns a.Qanin mahaifinsa Alhaji Sadam mutum ne mai arziqi shima 'yayansa goma maxa uku mata bakwai rayuwar outside ake a gidan ba ruwan su da kowa abinda yake gabansu shine dai dai ubansu baya musu fad'a koda agabansa sunyi badai daiba,Kuma ba'a kamasa qarar 'ya'yansa,maxan suma rayuwa suke any how, Mamansu ba ruwanta da irin shigar da zasuyi,kud'i kuwa ba'a magana baban su yabasu samari su basu, duk wannan arziqin da Allah yayimasa baya gani Na d'an uwan shi yake wa baqin ciki, shiyasa ko 'ya'yansa baa zuwa gidan```
*Guda ce daga cikin su mai xuwa badan komai itama take xuwaba ,saidan Abdallah tana masifar sonsa,Dan da babanta yace Sam baxai had'a xuri'a da wansa ba matarsa tafi qarfin shi kuma yaron bashida kirki ko xuwa gidansa bayayi,Kuma bashi yake son ki ba kece mai son,to ahir d'inki,Uwarce taxo tadafa kafad'arsa tace Abban Chuchu ninace tanemi soyauuar Abdallah saboda me kaji hauka,saboda kasamu KA cima burinka ta haka,Kuma kasan d'an shine komai nasa ayanzu,Idan bahaka ya xamuyi musami abinda mike so, Kuma kaga matarsa ba harka mukebe,'Yar ce tace mama Kuma ai duk da haka sai mun had'a da gidan boka jamjiri,dariya ya kece yace tab gaskiya mata Sai abarku ,ni bantava wannan tunanin ba, Amma ke Chuchu xaki iya,ko kibari ASA qanwar ki Ummi Dan naga tafiki iya abubuwa,hhhh lallai Alhaji ai Chuchu babu abinda naxata iyaba,to ni xansami Yaya nace yakamata mu qarfafa xumunci ko itace xatayi fighting akan haka, no leave her to do with her own idea, OK Allah yabada sa'a Ameen dady.*
``` Abdallah yau tunsafe yake shiri xai tafi Libya gurin abokin shine tare sukayi schools both Islamic nd mordan,a Nigeria suke shida Maman shi Kusa da gida suke tare suka tafi Cyprus har gama school masu tare, two years ago ne iyayensa suka koma Libya dama 'yan canne,Qanwarsa ce ta rash shine xaije masa ta'aziyya.Sallama yayi da iyayensa daga nan yaboya gidan aunty Meenah,haka yatafi airport jirgi ya Lula dasu samaniya.```
*Tafiyar awa uku cur takaisa Libya, Waya yayima Adnan ya sauka,haba dai yanxu kana ina ina airport OK gani nan,ten minutes kawai yayi yaxo rungume juna sukayi,yah Mai nasara kaxo lafiya?fyn oo ya hakuri Kuma Angode Rabbi samawati,mota duka shiga,cikin gidan suka shiga gaisuwa yayi musu suka fito waje,dare nayi coffee suke sha yace mai nasata wai yah haryanxu bakaga wadda ai match da kaiba,kit ninacemaka sai wadda tayi match dani,kawai lokacine Idan Allah yaso ko yanxu Xan iyayi, Amma Ni banda wani hope akan komai indai macace.OK !Allah yayimana nanalkhairi Ameen sukace tare.two weeks yayi a garin Kuma yau yake shirin tafiya Sai lallabashi yake plx abokin KA qara ko two days ne,kaga banyi yau Xan tafi OK naji xoka rakani cikin university d'in can,tom muje ,sun shiga cikin School d'in bajimawa suka fito,duna shirin shiga mota sukaga wasu motoci left and right the other kuma a middle nasu gab da capteria suka tsaya, qafa kawai yagani tasha lalle ja ga 'yan yatsun kuma da baqi,haka kawai taji yanason ganin wacece wannan yarinyar gaba d'aya ta fito doguwan rigane jikinta yellow tayi rolling da blue mayafi takalmi da jakan suma blue Ga hannunta yasha gold tafiya take a hankali table tasamu ta xauna,tab'o shi adnan yayi yace Abdallah, hala kaga choice d'inka,murmushi yayu yace wllh haka kawai yanxu nayi wani feelings akanta,amma tafi qarfin,daga gani 'Yar wani ce.Tabbas kuwa 'Yar wani ce amma yadda kad'auketa ba haka takeba.*
``` Zainab axxad kenan 'ya ga vice President na qasar nan su shida ne gurin iyayensu maxa hud'u mata biyu,da yayarta tana auren d'an gidan president kaf sunyi karatunsa a outside itane kad'ai tayi karatunta a wannan qasar sai Kuma Al-axhar ta madina anan tayi degree akan tafseerul Qur'an, tanada kirki batada kace nace Idan har mutum ya aure ta yagama da cewa da mata ta gari, yayunta kaf aiki suke Kuma manyane batada girman kai.Huum ina ni ina Ita,har sun shiga mota ya fito da sauri yayi gunta,sallama yayi mata juyowa tayi tace...............```
_2 u FUTHA Luv._
*@ut@r h@jiy@*💅🏻
*®NWA®*
[11/10, 8:13 PM] +234 809 308 3613: 🌹🌹FUTUHATUL🌹🌹 KHAIR🌹🌹
*©Zainab Y Hussain*
*Page 36-40*
✍🏻``` Wa alaika salam,murmushi yayi mata,hav a sit,tace masa xama yayi kusa da ita,shuufi ya akhy d'agowa yayi I'm not understand what u want say,OK kenan bakajin larabci?yeah only English,Hausa nd Fullanci I hear ok,amma kayi kama d larabawa kodan kana kula larabawa shine kasatarmana kama,dariya yayi yace inji wa?ai Hausa sunfi kowa kyau ta ina,ku baqaqe kuma noo!ai ko da baqinmu munfi ku kyau haka sukayi ta hira kamar sunsan juna,kallonsa tayi tace xanshiga lecture 12:30 mu keda Ita,but bansan naxo lat shiyasa nake xuwa before time en yayi, so I have to go now,tnq see u next time.Can I have ur number mexakayi da Ita, gaisawa ok,fad'amasa tayi.```
*Komawa yayi suka tafi,yah Abdallah yanzu muna komawa airport xan kaika koh, no barshi nama d'aga tafiyan nan da three days kawai, dariya yayi yace lallai Zainab taci gari.kafin yabar garin soyayya ta qullu tsaka insu dan har gidansu yaje kuma ya gaisa da iyayenta,sunmasa tarba ta girma,haka ya tawo 9ja badan yaso ba,kamar ya xauna.bayan saukarsa hutawa yayi yaje yasami Aunty Meenah yace Aunty yaudai nasami budurwa murna tafara wow my broth a ina ltake, wacce lucky d'in ce tasami xuciyan qanina,dariya kawai yayi yace Aunty a Libya take,Libya! Yanzu karasa wadda xaka d'akko duk 'yammatan garin nan har saikaje Libya, Aunty plx bansan irin haka daga farawa da kushewa,ni Ita nake so,Kuma itama tana sona,indai bahaka Wllh I can't mary any gal,haka yasakai xai fita da qyar ta rarrasheshi ya dawo,amma still be koma normal ba,yanzu ya kake so ayi Good inason kifad'awa Phapa aje garin ayomun tambaya,haka akayi basu sha wahalan komai ba,dan sunada kyakyawar alaqa tsakaninsu da hausawa,biki kawai akasa,komai da lokacinsa gashi yanzu yaxama tarihi dan kwanan Zainab uku kenan gidan Abadall tattala juna sukewa Kansu,yana bata kulawa dai dai shi,'yan uwansahaka take kulasu duk da Ba Hausa bakinta amma yanayi da hannu kota tsuguna yadda taga friend nata na school nayi.*
``` Ku hangomun Chuchu lokacin da Abbanta yaxomata da maganar auren kuka tasa yanxu baba babu yadda xakayi gaskiya kace a'a wama xaya aura?Huum shegen yaro 'Yar gidan vice President na Libya ya d'akko Kuma kinsan halin ubansa baxai yadda ba,aikece Allah ya qara saidanace xanmasa magana kikace a'a gashi nan,kuka kawai take,uwarta kuma tace Chuchu Indai inada rai Wllh Sai kin auri Abdallah ko xanyi yawo tsirara,xanyi maganin su bakiga har wani d'aga kai shegiyar Meenah keyiba,Har uwar tasu xanyi magani,bara na nutsu riba biyu ma,'yar kallon uwar tayi tace wacce irin riba biyu?hhhh baxaki ganeba Yanzu mubari komai ya lafa,before muyi komai itama kanta Yarinyar aikinsan uwar kud'i garesu balantana larabawa kinga gold din nata har kud'in shima ai riba ne agunmu,kisha kuruminki.```
*Kwanci tashi Yau watan aurensu shida Abdallah mara magana yanzu kuwa ya iyata,kulawa Ba wadda bayayiwa Zainab, yayunta sunxo haka suka tafi suna farincikin ganin 'Yar uwarsu cikin kwanciyar hankali,Ga rabo ansamu shiyasa yanzu kulawar yanzu tafi ta da,'yan uwan mijinta suna aonta ,Aunty Meenah duk inda xata da Ita suke xuwa indai dangin Sune, Gidan qanin Abbane kawai bata samun fuska koda yakaita shi yasa itama yanxu ko yace yaje bata xuwa,tanada kirki Amma bata jurar iskanci ko Waye shiyasa bata shiga harkar mutane balantana ayi mata ta rama ace batada kirki. Cikinta watansa takwas siyayya harda ta hauka sukayi basuda burin Allah ya nunamusu ranar fitowar Baby.*
*@ut@r h@jiy@*
®NWA®
2 u FUTHA luv
[11/10, 8:13 PM] +234 809 308 3613: 🌹💅🏻FUTUHATUL🌹💅🏻 KHAIR🌹💅🏻
*©zainab Y Hussain*
*page 41-45*
*Mamanta taso taxo gida wanka Abdallah yanuna baisbakuka ta haqura.yau tana xaune daga Ita Sai vest Sai xani wanda shima daga kaga yadda aka d'aura kasan koyo ake,vest d'in Kuma iya kan cikintane fruit take sha din favourite dintane koda tana gida,remote ne a hannunta tana sanja chamel, sallama taji,tanada daga kwance ya miqe xaune Wa alaika salam,sannun ku bissmillah Ku xauna haka suka xauna,Jegal kina ina da sauri wata yarinya tafito xama tai kusa da Ita,na'am aunty baqi ne sukaxo kawo musu drinks mana,tom,ke! dawo suwaye baqi mu ai minfi qarfin baqi saidai 'yan gida,qannensane ko bakiga kama ba,ko hasken idon naki bai washeba,ko xakice baki ganemuba,samun gurine anxo qasar mu amma anson afimu ikoh da ita ,dariya ta sau musu, au ashe ba baqine ba 'yan gida ne Sannu bansan kunada kamasho acikin gidan ba,ai da kuna xuwa ciki xaku shiga, kul niba irin useless mutane bane da xa'a raina ban tolerating noincess dama har yanxu akwai daqiqai irinku,gidan miji basuyi maka sai 'ya'yan qanin uban miji wanda uba d'aya suka had'a ba uwa ba ,to kul bansan hauka,oya kuficemun agida,kut Aunty Chuchu kika bari tana xafin babanmu wallahi sai mun xaneki kuna d'ora hannun Ku kwanan cell farillah akanku.*
*Guda ce daga cikin su mai xuwa badan komai itama take xuwaba ,saidan Abdallah tana masifar sonsa,Dan da babanta yace Sam baxai had'a xuri'a da wansa ba matarsa tafi qarfin shi kuma yaron bashida kirki ko xuwa gidansa bayayi,Kuma bashi yake son ki ba kece mai son,to ahir d'inki,Uwarce taxo tadafa kafad'arsa tace Abban Chuchu ninace tanemi soyauuar Abdallah saboda me kaji hauka,saboda kasamu KA cima burinka ta haka,Kuma kasan d'an shine komai nasa ayanzu,Idan bahaka ya xamuyi musami abinda mike so, Kuma kaga matarsa ba harka mukebe,'Yar ce tace mama Kuma ai duk da haka sai mun had'a da gidan boka jamjiri,dariya ya kece yace tab gaskiya mata Sai abarku ,ni bantava wannan tunanin ba, Amma ke Chuchu xaki iya,ko kibari ASA qanwar ki Ummi Dan naga tafiki iya abubuwa,hhhh lallai Alhaji ai Chuchu babu abinda naxata iyaba,to ni xansami Yaya nace yakamata mu qarfafa xumunci ko itace xatayi fighting akan haka, no leave her to do with her own idea, OK Allah yabada sa'a Ameen dady.*
``` Abdallah yau tunsafe yake shiri xai tafi Libya gurin abokin shine tare sukayi schools both Islamic nd mordan,a Nigeria suke shida Maman shi Kusa da gida suke tare suka tafi Cyprus har gama school masu tare, two years ago ne iyayensa suka koma Libya dama 'yan canne,Qanwarsa ce ta rash shine xaije masa ta'aziyya.Sallama yayi da iyayensa daga nan yaboya gidan aunty Meenah,haka yatafi airport jirgi ya Lula dasu samaniya.```
*Tafiyar awa uku cur takaisa Libya, Waya yayima Adnan ya sauka,haba dai yanxu kana ina ina airport OK gani nan,ten minutes kawai yayi yaxo rungume juna sukayi,yah Mai nasara kaxo lafiya?fyn oo ya hakuri Kuma Angode Rabbi samawati,mota duka shiga,cikin gidan suka shiga gaisuwa yayi musu suka fito waje,dare nayi coffee suke sha yace mai nasata wai yah haryanxu bakaga wadda ai match da kaiba,kit ninacemaka sai wadda tayi match dani,kawai lokacine Idan Allah yaso ko yanxu Xan iyayi, Amma Ni banda wani hope akan komai indai macace.OK !Allah yayimana nanalkhairi Ameen sukace tare.two weeks yayi a garin Kuma yau yake shirin tafiya Sai lallabashi yake plx abokin KA qara ko two days ne,kaga banyi yau Xan tafi OK naji xoka rakani cikin university d'in can,tom muje ,sun shiga cikin School d'in bajimawa suka fito,duna shirin shiga mota sukaga wasu motoci left and right the other kuma a middle nasu gab da capteria suka tsaya, qafa kawai yagani tasha lalle ja ga 'yan yatsun kuma da baqi,haka kawai taji yanason ganin wacece wannan yarinyar gaba d'aya ta fito doguwan rigane jikinta yellow tayi rolling da blue mayafi takalmi da jakan suma blue Ga hannunta yasha gold tafiya take a hankali table tasamu ta xauna,tab'o shi adnan yayi yace Abdallah, hala kaga choice d'inka,murmushi yayu yace wllh haka kawai yanxu nayi wani feelings akanta,amma tafi qarfin,daga gani 'Yar wani ce.Tabbas kuwa 'Yar wani ce amma yadda kad'auketa ba haka takeba.*
``` Zainab axxad kenan 'ya ga vice President na qasar nan su shida ne gurin iyayensu maxa hud'u mata biyu,da yayarta tana auren d'an gidan president kaf sunyi karatunsa a outside itane kad'ai tayi karatunta a wannan qasar sai Kuma Al-axhar ta madina anan tayi degree akan tafseerul Qur'an, tanada kirki batada kace nace Idan har mutum ya aure ta yagama da cewa da mata ta gari, yayunta kaf aiki suke Kuma manyane batada girman kai.Huum ina ni ina Ita,har sun shiga mota ya fito da sauri yayi gunta,sallama yayi mata juyowa tayi tace...............```
_2 u FUTHA Luv._
*@ut@r h@jiy@*💅🏻
*®NWA®*
[11/10, 8:13 PM] +234 809 308 3613: 🌹🌹FUTUHATUL🌹🌹 KHAIR🌹🌹
*©Zainab Y Hussain*
*Page 36-40*
✍🏻``` Wa alaika salam,murmushi yayi mata,hav a sit,tace masa xama yayi kusa da ita,shuufi ya akhy d'agowa yayi I'm not understand what u want say,OK kenan bakajin larabci?yeah only English,Hausa nd Fullanci I hear ok,amma kayi kama d larabawa kodan kana kula larabawa shine kasatarmana kama,dariya yayi yace inji wa?ai Hausa sunfi kowa kyau ta ina,ku baqaqe kuma noo!ai ko da baqinmu munfi ku kyau haka sukayi ta hira kamar sunsan juna,kallonsa tayi tace xanshiga lecture 12:30 mu keda Ita,but bansan naxo lat shiyasa nake xuwa before time en yayi, so I have to go now,tnq see u next time.Can I have ur number mexakayi da Ita, gaisawa ok,fad'amasa tayi.```
*Komawa yayi suka tafi,yah Abdallah yanzu muna komawa airport xan kaika koh, no barshi nama d'aga tafiyan nan da three days kawai, dariya yayi yace lallai Zainab taci gari.kafin yabar garin soyayya ta qullu tsaka insu dan har gidansu yaje kuma ya gaisa da iyayenta,sunmasa tarba ta girma,haka ya tawo 9ja badan yaso ba,kamar ya xauna.bayan saukarsa hutawa yayi yaje yasami Aunty Meenah yace Aunty yaudai nasami budurwa murna tafara wow my broth a ina ltake, wacce lucky d'in ce tasami xuciyan qanina,dariya kawai yayi yace Aunty a Libya take,Libya! Yanzu karasa wadda xaka d'akko duk 'yammatan garin nan har saikaje Libya, Aunty plx bansan irin haka daga farawa da kushewa,ni Ita nake so,Kuma itama tana sona,indai bahaka Wllh I can't mary any gal,haka yasakai xai fita da qyar ta rarrasheshi ya dawo,amma still be koma normal ba,yanzu ya kake so ayi Good inason kifad'awa Phapa aje garin ayomun tambaya,haka akayi basu sha wahalan komai ba,dan sunada kyakyawar alaqa tsakaninsu da hausawa,biki kawai akasa,komai da lokacinsa gashi yanzu yaxama tarihi dan kwanan Zainab uku kenan gidan Abadall tattala juna sukewa Kansu,yana bata kulawa dai dai shi,'yan uwansahaka take kulasu duk da Ba Hausa bakinta amma yanayi da hannu kota tsuguna yadda taga friend nata na school nayi.*
``` Ku hangomun Chuchu lokacin da Abbanta yaxomata da maganar auren kuka tasa yanxu baba babu yadda xakayi gaskiya kace a'a wama xaya aura?Huum shegen yaro 'Yar gidan vice President na Libya ya d'akko Kuma kinsan halin ubansa baxai yadda ba,aikece Allah ya qara saidanace xanmasa magana kikace a'a gashi nan,kuka kawai take,uwarta kuma tace Chuchu Indai inada rai Wllh Sai kin auri Abdallah ko xanyi yawo tsirara,xanyi maganin su bakiga har wani d'aga kai shegiyar Meenah keyiba,Har uwar tasu xanyi magani,bara na nutsu riba biyu ma,'yar kallon uwar tayi tace wacce irin riba biyu?hhhh baxaki ganeba Yanzu mubari komai ya lafa,before muyi komai itama kanta Yarinyar aikinsan uwar kud'i garesu balantana larabawa kinga gold din nata har kud'in shima ai riba ne agunmu,kisha kuruminki.```
*Kwanci tashi Yau watan aurensu shida Abdallah mara magana yanzu kuwa ya iyata,kulawa Ba wadda bayayiwa Zainab, yayunta sunxo haka suka tafi suna farincikin ganin 'Yar uwarsu cikin kwanciyar hankali,Ga rabo ansamu shiyasa yanzu kulawar yanzu tafi ta da,'yan uwan mijinta suna aonta ,Aunty Meenah duk inda xata da Ita suke xuwa indai dangin Sune, Gidan qanin Abbane kawai bata samun fuska koda yakaita shi yasa itama yanxu ko yace yaje bata xuwa,tanada kirki Amma bata jurar iskanci ko Waye shiyasa bata shiga harkar mutane balantana ayi mata ta rama ace batada kirki. Cikinta watansa takwas siyayya harda ta hauka sukayi basuda burin Allah ya nunamusu ranar fitowar Baby.*
*@ut@r h@jiy@*
®NWA®
2 u FUTHA luv
[11/10, 8:13 PM] +234 809 308 3613: 🌹💅🏻FUTUHATUL🌹💅🏻 KHAIR🌹💅🏻
*©zainab Y Hussain*
*page 41-45*
*Mamanta taso taxo gida wanka Abdallah yanuna baisbakuka ta haqura.yau tana xaune daga Ita Sai vest Sai xani wanda shima daga kaga yadda aka d'aura kasan koyo ake,vest d'in Kuma iya kan cikintane fruit take sha din favourite dintane koda tana gida,remote ne a hannunta tana sanja chamel, sallama taji,tanada daga kwance ya miqe xaune Wa alaika salam,sannun ku bissmillah Ku xauna haka suka xauna,Jegal kina ina da sauri wata yarinya tafito xama tai kusa da Ita,na'am aunty baqi ne sukaxo kawo musu drinks mana,tom,ke! dawo suwaye baqi mu ai minfi qarfin baqi saidai 'yan gida,qannensane ko bakiga kama ba,ko hasken idon naki bai washeba,ko xakice baki ganemuba,samun gurine anxo qasar mu amma anson afimu ikoh da ita ,dariya ta sau musu, au ashe ba baqine ba 'yan gida ne Sannu bansan kunada kamasho acikin gidan ba,ai da kuna xuwa ciki xaku shiga, kul niba irin useless mutane bane da xa'a raina ban tolerating noincess dama har yanxu akwai daqiqai irinku,gidan miji basuyi maka sai 'ya'yan qanin uban miji wanda uba d'aya suka had'a ba uwa ba ,to kul bansan hauka,oya kuficemun agida,kut Aunty Chuchu kika bari tana xafin babanmu wallahi sai mun xaneki kuna d'ora hannun Ku kwanan cell farillah akanku.*