Sashe 22
Futuhatul Khair Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Lokaci yana tafiya rayuwa na juyawa komai na Allah yanada iyakarsa, gashi yanzu lokacin bikin Fadeela ne yazo shiri suke zasu koma Sokoto Allah ya taimaketa sun sami hutu a lokacin
Tun safe take yin shirin ta na tafiya tana jiran sa amma shiru, Har wajan 4 pm bai dawo ba sai yanzu dataji k'aran bud'e gate
Assalamu alaikum One love amun afuwa aiki yamun yawa sosai, amma gashi na dawo
Yana magana yana shigowa, tana kan kujera ko kallon sa batayi ba, ta gane sa bayason fita ko'ina shiyasa daga school sai wajan Saloon ko k'unshi bata zuwa saidai mai k'unshin tazo
Wata k'awarta tayimata hanyar Mai kitso da k'unshi Asy Khaleel tana Lagos
Haba yammata keda Idan mukaje two weeks zamuyi natsaya shirya komai fah shiyasa
Ai haka zakace indai fitace yanzu zaka fara cewa wani abu, tana magana bakinta yana turo wa, OK naji amin afuwa ko nasami relief
Dariya tai ganin yana neman kamata tasan kwanan zancen kafin me daga ita harshi sun shan take daga nan kuma sai Oga Master room
Tafiya tasha ruwa dan koda suka kamalla abubuwan su, suna mak'ale da juna bayan sun fito daga wanka
Hira suke akan karatun ta, yanamata tambaya tana bashi answer akan cikin sa take tana d'an wasa da sajen sa
One love yes One love yah?, nace maizahana muje Asibiti kaga har yanzu shiru wajan one year da rabi da auren mu, kaga kuma wasu 9 month ma sun haihu Plx I beg muje ko wata matsalan ne
Birkitito yai, k'ara matseta yai ajikin sa, yace FUTHA Allah shine yakeda ikon komai, kuma Idan yaso ayanzu ma yabamu nasaka kwaina ajikin ki, Idan kuma baiyi nufin haka ba wallahi ko zamuje ko'ina akan Haihuwa Bazamu samu ba, aibamuyi jimawar dazamu fara zarya wajan likita ba
Kuma Idan kinyi tunani Maman ku tayi wajan 3 years kafin ta haifeki, batak'ara Haihuwa ba saibayan 9 years lokacin da kika b'ata
Maman mu saidata jima kafin nima ta haifan data haifan Sai Fadeela daga kanta bata k'ara ba
Kinga kuma yanzu sai labari tunda gashi sun haihun mune yaran na su, so Kada ki k'arasa maganar zuwa wajan Doctor kinji?
Insha Allah haka suka manta zancen suka shiga sabgar su
Washe gari flight suka bi sai Sokoto garin ziyara
Gidan su suka sauka saida suka huta ma sannan suka shiga gidan, waih ina zansakaki Mama nan tai tayi dasu, dangin ta sunzo kowa sai yabon alkhirin FUTHA yake dayake wasu sunje wasu kuma Idan sukazo suna zuwar musu
Da daddare gidan su taje, k'annen ta kamar sa cinye ta saboda murnasu, Abban ta yaji dadin ganin ta cikin kwanciyar hankali batada damuwa
Maman ta ma haka, sai wajan 12 yazo suka tafi, Biki anyi shi cikin kwanciyar hankali da lumana amarya tayi kyau anyi dinner kala kala Ango yasha kyau
Libiya aka kaita inda Ahmad yake tunda acan komai nasa yake, cousin d'in FUTHA ne, so ita ta lulaqa dangin Mama aka kaita
Mutane masu karamci da sanin Yakama ta, da mutunta juna, Fadeela ansha kuka dama akace aure yak'in Mata mai d'auke mace daga cikin gidan su, unguwar su area tasu, garin su watama k'asar su kacokan Allah kaimana mai kyau
One weeks sukayi a Libiya aka juyo, akabar kowa da halinsa Fadeela dai kowa yasan tanada kirki, su Sodangi duk sunzo zumunci sosai suke Abdallah dai ikon Allah Fadeela itama yak'i ta dole dai FUTHA itace ta d'auke shi
Mijin ta yanason Abdallah sosai, baran yaran mai hankali ne, haka suka tarkato suka dawo gida.
Sati d'aya suka k'ara suka koma gida, Maman Fadeela kullum addu'a tata Allah yabawa FUTHA ciki mai albarka itama Maman ta haka
Hajiya kakar ta itama burinta haka, baran Abban ta shi har sawa yayi ataimaka da addu'a Allah dai ba'aimasa tilas sai ran da yaso
*3 years Later*
FUTHA ta k'are karatun ta cikin nasara da sa'a service ma take yi, Allah ya taimaketa a kusa take yi wata ma'aikata ce
Amma duk da haka ma bata zuwa sosai, Farouq yak'ara samun matsayi awajen aikin sa rayuwa tayi musu dad'i
Yazama chief na custom duka, gida aka bashi ga securities da aka bashi motoci ma wajan 3 aka bashi, gidane babba part wajan 3 ne agidan
Anyi walima tagani ta fad'a, FUTHA tak'ara girma tayi kyau rayuwarta ta inganta
Abdallah yazama saurayi, yanzu haka ma yana dangin Abban sa ta kaishi yagan su
Fadeela ta haihu ansamu mace FUTUHATUL KHAIR aka saka mata yarinya tayi goshi ta d'auko farin jinin mai sunan ta
Yau dukkan su suna Sokoto ana taron family, ita tarigashi zuwa shi sai aranar yazo tunda komai ya canja yanzu
Tun tawowarta takejin ba dad'i amma haka ta daure, ga kasala da bacci datake Ji tun suna gida wataran kafin ya dawo ma tayi bacci
Ko hira ake kan kace me bacci ya tafi da ita, shiyasa yake cemata lazy yanzu tayi wajan 2 months ahaka amma kwanan nan tafijin kasala
Maman sa ta lura da ita da yanayin ta, hakan yasa tace bara dai agama taron suje Asibiti ko zaton ta ne yake son tabbata
Lokacin dayazo bacci take, shiyasa basu had'u ba, sai a wajan taron
Jinjina ta kaimasa tana murmushi, shima haka tunda wajan maza daban, sosai taron ya k'ayatar aka d'anyi abubuwa da dama aka k'ara sanin wasu dangin na Abban su Farouq
Anci an sha anyi pictures sosai anyi musayar number ta waya, amma fa FUTHA ita bazata ce ga abinda akayi ba, dan rabi baccin ta tasha har taro ya watse
Basu zarce gida ba, saida Mama tace aje Asibiti aga maiyake damunta, badan taso ba akaje tunda ita bacci yaci k'arfin ta
Alhamdulillah Allah maibawa mutum abinda yake so lokacin da baiyi tsammani ba, gwajin farko saiga ciki wata uku wayyo murna farin ciki
Ko kafin su koma gida labari ya bazu, Abbanta murna zaiyi jika k'annenta ma haka
Badan Mama taso ba tabashi matar sa suka koma amma saidayasha kashedi akan ya kula da ita
Komai take so yamata, akan lokaci shidai to yake cewa shida yafi kowa murna akan cikin amma shi akewa takara
Haka suka koma, suna rainon cikin su babu laulayi sai bacci, shima ya ragu yanzu, Mama Nafee itace kullum take kamata abinci saboda nata take so
Tafi tafi cikinta sai girma yake, duk bayan one to two weeks ake zuwa Asibiti, kuma Mama na waya akan lokaci taji ya jikin nata
Cikinta ya shiga watan haihuwa, shiyasa Mama da kanta tazo ta d'auketa kada ta haihu ita d'aya
Shima haka yaso, saboda aikin sa, gida kuma duk da da mutane amma dai gara tana kusa da gida
Kayan baby kamar Hauka aka siyo, komai dai sai san barka, ba k'arya akwatu set akayi ma baby kafin ma yazo ko tazo duniya
@ut@r h@jiy@
Loading Second to d last episode.........
[11/10, 8:27 PM] +234 809 308 3613: [10/11 7:58 am] @ut@r h@jiy@✍🏻💅🏻:
*FUTUHATUL KHAIR*
*®NWA*
*©Zainab Y Hussein*
*Dedicated to FUTHA LUV*
*page 156-160*
Tun safe take yin shirin ta na tafiya tana jiran sa amma shiru, Har wajan 4 pm bai dawo ba sai yanzu dataji k'aran bud'e gate
Assalamu alaikum One love amun afuwa aiki yamun yawa sosai, amma gashi na dawo
Yana magana yana shigowa, tana kan kujera ko kallon sa batayi ba, ta gane sa bayason fita ko'ina shiyasa daga school sai wajan Saloon ko k'unshi bata zuwa saidai mai k'unshin tazo
Wata k'awarta tayimata hanyar Mai kitso da k'unshi Asy Khaleel tana Lagos
Haba yammata keda Idan mukaje two weeks zamuyi natsaya shirya komai fah shiyasa
Ai haka zakace indai fitace yanzu zaka fara cewa wani abu, tana magana bakinta yana turo wa, OK naji amin afuwa ko nasami relief
Dariya tai ganin yana neman kamata tasan kwanan zancen kafin me daga ita harshi sun shan take daga nan kuma sai Oga Master room
Tafiya tasha ruwa dan koda suka kamalla abubuwan su, suna mak'ale da juna bayan sun fito daga wanka
Hira suke akan karatun ta, yanamata tambaya tana bashi answer akan cikin sa take tana d'an wasa da sajen sa
One love yes One love yah?, nace maizahana muje Asibiti kaga har yanzu shiru wajan one year da rabi da auren mu, kaga kuma wasu 9 month ma sun haihu Plx I beg muje ko wata matsalan ne
Birkitito yai, k'ara matseta yai ajikin sa, yace FUTHA Allah shine yakeda ikon komai, kuma Idan yaso ayanzu ma yabamu nasaka kwaina ajikin ki, Idan kuma baiyi nufin haka ba wallahi ko zamuje ko'ina akan Haihuwa Bazamu samu ba, aibamuyi jimawar dazamu fara zarya wajan likita ba
Kuma Idan kinyi tunani Maman ku tayi wajan 3 years kafin ta haifeki, batak'ara Haihuwa ba saibayan 9 years lokacin da kika b'ata
Maman mu saidata jima kafin nima ta haifan data haifan Sai Fadeela daga kanta bata k'ara ba
Kinga kuma yanzu sai labari tunda gashi sun haihun mune yaran na su, so Kada ki k'arasa maganar zuwa wajan Doctor kinji?
Insha Allah haka suka manta zancen suka shiga sabgar su
Washe gari flight suka bi sai Sokoto garin ziyara
Gidan su suka sauka saida suka huta ma sannan suka shiga gidan, waih ina zansakaki Mama nan tai tayi dasu, dangin ta sunzo kowa sai yabon alkhirin FUTHA yake dayake wasu sunje wasu kuma Idan sukazo suna zuwar musu
Da daddare gidan su taje, k'annen ta kamar sa cinye ta saboda murnasu, Abban ta yaji dadin ganin ta cikin kwanciyar hankali batada damuwa
Maman ta ma haka, sai wajan 12 yazo suka tafi, Biki anyi shi cikin kwanciyar hankali da lumana amarya tayi kyau anyi dinner kala kala Ango yasha kyau
Libiya aka kaita inda Ahmad yake tunda acan komai nasa yake, cousin d'in FUTHA ne, so ita ta lulaqa dangin Mama aka kaita
Mutane masu karamci da sanin Yakama ta, da mutunta juna, Fadeela ansha kuka dama akace aure yak'in Mata mai d'auke mace daga cikin gidan su, unguwar su area tasu, garin su watama k'asar su kacokan Allah kaimana mai kyau
One weeks sukayi a Libiya aka juyo, akabar kowa da halinsa Fadeela dai kowa yasan tanada kirki, su Sodangi duk sunzo zumunci sosai suke Abdallah dai ikon Allah Fadeela itama yak'i ta dole dai FUTHA itace ta d'auke shi
Mijin ta yanason Abdallah sosai, baran yaran mai hankali ne, haka suka tarkato suka dawo gida.
Sati d'aya suka k'ara suka koma gida, Maman Fadeela kullum addu'a tata Allah yabawa FUTHA ciki mai albarka itama Maman ta haka
Hajiya kakar ta itama burinta haka, baran Abban ta shi har sawa yayi ataimaka da addu'a Allah dai ba'aimasa tilas sai ran da yaso
*3 years Later*
FUTHA ta k'are karatun ta cikin nasara da sa'a service ma take yi, Allah ya taimaketa a kusa take yi wata ma'aikata ce
Amma duk da haka ma bata zuwa sosai, Farouq yak'ara samun matsayi awajen aikin sa rayuwa tayi musu dad'i
Yazama chief na custom duka, gida aka bashi ga securities da aka bashi motoci ma wajan 3 aka bashi, gidane babba part wajan 3 ne agidan
Anyi walima tagani ta fad'a, FUTHA tak'ara girma tayi kyau rayuwarta ta inganta
Abdallah yazama saurayi, yanzu haka ma yana dangin Abban sa ta kaishi yagan su
Fadeela ta haihu ansamu mace FUTUHATUL KHAIR aka saka mata yarinya tayi goshi ta d'auko farin jinin mai sunan ta
Yau dukkan su suna Sokoto ana taron family, ita tarigashi zuwa shi sai aranar yazo tunda komai ya canja yanzu
Tun tawowarta takejin ba dad'i amma haka ta daure, ga kasala da bacci datake Ji tun suna gida wataran kafin ya dawo ma tayi bacci
Ko hira ake kan kace me bacci ya tafi da ita, shiyasa yake cemata lazy yanzu tayi wajan 2 months ahaka amma kwanan nan tafijin kasala
Maman sa ta lura da ita da yanayin ta, hakan yasa tace bara dai agama taron suje Asibiti ko zaton ta ne yake son tabbata
Lokacin dayazo bacci take, shiyasa basu had'u ba, sai a wajan taron
Jinjina ta kaimasa tana murmushi, shima haka tunda wajan maza daban, sosai taron ya k'ayatar aka d'anyi abubuwa da dama aka k'ara sanin wasu dangin na Abban su Farouq
Anci an sha anyi pictures sosai anyi musayar number ta waya, amma fa FUTHA ita bazata ce ga abinda akayi ba, dan rabi baccin ta tasha har taro ya watse
Basu zarce gida ba, saida Mama tace aje Asibiti aga maiyake damunta, badan taso ba akaje tunda ita bacci yaci k'arfin ta
Alhamdulillah Allah maibawa mutum abinda yake so lokacin da baiyi tsammani ba, gwajin farko saiga ciki wata uku wayyo murna farin ciki
Ko kafin su koma gida labari ya bazu, Abbanta murna zaiyi jika k'annenta ma haka
Badan Mama taso ba tabashi matar sa suka koma amma saidayasha kashedi akan ya kula da ita
Komai take so yamata, akan lokaci shidai to yake cewa shida yafi kowa murna akan cikin amma shi akewa takara
Haka suka koma, suna rainon cikin su babu laulayi sai bacci, shima ya ragu yanzu, Mama Nafee itace kullum take kamata abinci saboda nata take so
Tafi tafi cikinta sai girma yake, duk bayan one to two weeks ake zuwa Asibiti, kuma Mama na waya akan lokaci taji ya jikin nata
Cikinta ya shiga watan haihuwa, shiyasa Mama da kanta tazo ta d'auketa kada ta haihu ita d'aya
Shima haka yaso, saboda aikin sa, gida kuma duk da da mutane amma dai gara tana kusa da gida
Kayan baby kamar Hauka aka siyo, komai dai sai san barka, ba k'arya akwatu set akayi ma baby kafin ma yazo ko tazo duniya
@ut@r h@jiy@
Loading Second to d last episode.........
[11/10, 8:27 PM] +234 809 308 3613: [10/11 7:58 am] @ut@r h@jiy@✍🏻💅🏻:
*FUTUHATUL KHAIR*
*®NWA*
*©Zainab Y Hussein*
*Dedicated to FUTHA LUV*
*page 156-160*