← Book details Futuhatul Khair Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 10 OF 24

Sashe 10

Futuhatul Khair Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Lokacin da Deeja zata tsallako, itama mota ta tawo, shiyasa ta tsaya, kafin ta wuce ita kuma tazo, motar wannan hajiyar taja, sai Asibiti

Treatment na gaggawa aka yimata, saboda taji rauni, kuma badan tanacin protein da vitamin ba, da sai ank'aramata jini, saboda tanaci shiyasa ba'a samata

Amma dai, ansamata drip, haka Hajiyan ta zauna, wajanta, tunaninta d'aya 'yar waye? tunda ba taga wani sign wanda zai nuna, yarinyar badaga gidan manya ta fito ba

Hankalin ta, duk ya tashi, burinta ta farfad'o, taji inane gidansu, dan magareeb takawo kai, kuma duk iyaye nagari, bazaso d'ansu ya kai dare a wajeba, especialy ita da, daga makaranta ta tawo

Acan kuma, Deeja bata tsaya ko ina ba, sai runfar Mama Anker, tana zuwa da hakinta, tace Mama FUTHA tayi, hatsari kuma wad'anda suka kad'eta, suntafi da ita

Wayyo nashiga uku, abinda take cewa kenan, ya zanyi? wannan yarinya kamar amana take wajena, daga makaranta, ba zama, kai Musa, Isah, kabeeru, saleh kutawo sai nema

Haka suka bazama government hsptl amma komai kama da FUTHA babu

Hankali ya tashi, FUTHA ta b'ata

Acan, bayan k'arewar ruwan da 'yan allurorin da akayi FUTHA, shine yabata damar farkawa, da salati a zuciyarta ta farka, sai ganinta tayi cikin wani d'aki daban, sosai ta watstsake, ta mik'e tafara kallon ko ina, cikin d'akin

Turo k'ofar da akayine yasa ta juya, da sauri Hajiyan ta matso kusa da ita, ya jiki tace mata, kai ta kad'a da s'auki, hamdan tace, doctor ne yazo dubatayi yayi yace komai fine, zaku iya tafiya

Kafin su fito, daga d'akin, tafara tambayar ta inane gidansu, sosai takemata kwatance da hannu, kenan bebiya ce, wannan kome? tanaji amma bata magana, ikon Allah gata kyakyawa, Amma Allah ya tauyeta tawani part d'in

Haka suka tafi, har cikin kasuwa, Mama ansha kuka, idon nan nata yayi ja, kabeeru wanda shi ya kawota shima kuka yake, basu san ina zasu ganta ba, sai ganin tsayuwar mota sukayi kusa da d'akin mama

Da saurin su suka tawo, FUTHA ce da bandages a goshinta, da hannunta, taba d'an d'ingisa k'afa

Mama ce, ta tawo tace alhamdulillah FUTHA ina kika shiga?, babu inda bamu duba ba, bamu ganki ba, dariya Hajiya tayi, tace a'a da inda baku duba ba, tunda dakunje inda muke zaku ganmu

D'akin suka shiga, nan ta bada hak'uri, akan kad'eta da sukayi, sannan tafito da kud'i ten thousand tabayar, tareda maganin ta, sosai sukai godiya sannan ta fito

Itafa Hajiya tashiga nazari, da alama matar ta kirki ce, dan babu alamun rashin kamun kai tare dasu

Kuma hak'ik'anin gaskiya FUTHA dataji suna fad'a ba yarta bace
[29/09 8:38 am] @ut@r h@jj@ju✍🏻💅🏻🌹: To idan hakane, a ina ta sameta?, kuma ya akai suke zaune cikin kasuwa?, dan daga gani yarinyar jinin larabawa ce, ko dai wata qasar

Ita kamar gani take tasan fuskar, amma a ina, abinda tun a asibiti takasa tunawa kenan

Batada mai bata amsar wannan tambayoyin, haka harsuka k'arasa gida

Fadeela tagani, kan kujera budurwar 'yarta, hartayi bacci, sosai tasan tayi missing ganinta, tunda daga, Kaduna ta dawo, shiyasa take cewa Malam Idi yad'an k'ara gudu, akan kada suzo basu sameta ba

Tashinta tayi, tace Fadeela tashi, mun dawo, nasan kingaji da jiran mu?
Mik'ewa tayi, tace wallahi Mama harnagaji da kiran wayar ki, fatana dai dakika dawo lafiya

Amma meyafaru, zama tayi tace kedai bari, garin saurin mu dawo, akan hanya muka bige wata budurwa, amma bataji ciwo sosai ba, munkaita gidan su ma

Sosai yabawa fadeela labarin, yanda taga inda suke zaune, hartace wallahi da ace, matar zata bata ita, babu abunda zaisa bazata ru'keta ba, dan yarinyar daga gani, zatayi hankali

Amma zansa, asamon labarin ta, dan gaskiya sosai nakejin yarinyar ajikina

Haka suka gama, hirar su, kowa yanemi makwanci, dan ko abinci bata tsaya ciba, sallah kawai tayi, suka haye sama

~@ut@r h@jiy@~

[11/10, 8:14 PM] ‪+234 809 308 3613‬: [29/09 6:29 pm] @ut@r h@jj@ju✍🏻💅🏻🌹: *FUTUHATUL KHAIR*

*®NWA*

*©Zainab Y Hussain*

*In dedicated to FUTHA Luv*

_Page 73-74_

Sosai Hajiya Hafsa tafara bincike akan FUTHA, amma a b'oye dan ita gaskiya tana tausayamata ganin a irin gurin da suke kwana

Bayan haka, indai ansan cikin garin take, ya kamata afara neman dangin ta, amma zaman cikin kasuwa bai kamaci yarinya kamila irin wannan ba

Haka kawai take jin, yarinyar cikin ranta, itama kanta Fadeela labarin FUTHA taji, amma taji ta kwanta mata

Shiyasa yau ta dage saitaje cikin kasuwa gurin FUTHA, mama taso hanata, amma ganin yadda ta nace, harda cewa zata gayawa *Yaya Farouq* dariya mama tayi, tace yome *Farouq* zaimun, mutumin dabaya gari, kuma ko yana gari, mutumin daba magana yake ba, ta ina zaki kai k'arata wajan sa?

Nidai dan Allah Mama ki barni, haka dai tace taje, amma kada ta dad'e

Haka ta shirya, Malam Idi ya kaita, Shopwell tashiga, kayan makeup da undies tasiya mata, sai chocolate

Lokacin da sukaje, Mama nakan ciniki, itakuma FUTHA tana ciki, sallama sukayi, Musa ne yace me zaki siya?, babu nazo gurin FUTHA ne, Mama daga can, tace makarantar ku d'aya? A'a ni 'yar matar data kad'eta ne, jikinta nazo dubawa

Ohoo, to shiga tana ciki, sosai d'akin gashi k'arami amma yayi kyau, sallama tayi

"Wa alaika salam"
.mik'ewa zaune tayi, murmushi tayi mata, tayimata alama sannu, duk da bata ganeta ba

Zama tayi Fadeela akan kujerar dake d'akin, itadai bata Santa ba, kuma duk zaman datayi da Mama, bata tab'a ganin wani yazo gunta ba

Indai ba, mutanen da suke kasuwanci ba, ganin FUTHA na dogon nazari, yasaka Fadeela ta koma inda take, hannunta ta kama

Tace, nasan baki ganeni ba, ni 'yar matar data kad'eki ce, labarinki tabani, naji inason kawance dake, kuma na duba jikin ki

Ya ya?, ina fatan ban takuramiki ba, kai ya kad'a, kafin me hira suke tayi, duk fa wani abin Fadeela bata ganewa, amma tana k'ok'arin nunawa ta gane

Haka suka shantake har la'asar, abinci ta kamata, da lemo, fadeela sai kwano aka bari, ta lamushe komai

Waya Ido yamata ta fito, su tafi, kamar kada su rabu, haka ta tafi, lemo roba uku tabata, tunda batada abin bayar wa, idan kud'ine ai daga gani suna dashi

Mama ma, sallama tayi mata

Zumunci sosai, ya k'ullu tsakanin Fadeela da FUTHA, kusan duk Bayan kwana biyu Fadeela ke zuwa wajan FUTHA, itace dai bata tab'a zuwa ba

Labarin yayan ta, kusan kullum dashi ake farawa, custom ne babba, mai aikin tsakani da Allah, yana zaune a Lagos sai bayan sati biyu yake zuwa

Yau FUTHA cikin tashin hankali take, saboda Mama garinsu zata koma, dama kud'i taxo nema, kuma tasamu, ba'a garin take ba, tana zaune a Chadi, yak'in da ake agarin shi ya korosu, itada k'annenta, to su sun koma, itace kad'ai a Nigeria🇳🇬, itama jini zata d'aga

A b'oye taringa had'a komai, dan kada sugani, sosai take tausayawa FUTHA, saboda tasan idan ta tafi da ita, kamar taqara nisa da ita, da iyayen ta ne

Kuma yanzu wazata bawa ita?, hankalinta duk a tashe yake, balantana yanxu da FUTHA tasani, hankalinta yafi tashi

Fadeela ce, tazo ganin idon FUTHA tayi, yayi Ja, da'alama kuka tasha, tambayar ta tayi, bata b'oye wa Fadeela komai ba, haka tabata labarin ta, daga lokacin da Kaber ya tsinceta har kawo zamanta a Niger da mutuwar Aunty Meemi, da accident d'in da sukayi
(Bazata iya tuna komai, na gidan suba, kota tuna, bazata tantance komai ba)

Kuka ta tayata, jin labarin ta, duk da, wani rubuta mata, tayi wani kuma, ishara tayimata da hannu

Fadeela ce tace, share hawayenki, dama muna buk'atarki, zaki koma gidan mu, zamu rik'eki da amana, kamar yadda Aunty Meemi ta rik'eki

Zaki cigaba da karatun ki, kuma a haka, zamu bada cigiyar danginki

Insha Allah zaki kasance abin alfahari wataran, kada kisa damuwa aranki, komai a rubuce yake cikin k'addarar ki, ki godewa Allah, da baki fad'a mugun hannu ba

Shekara wajan shida, baka gida, ai abin da ciwo, amma da Allah, kuma baxaki iya tuna komai, ba?

Kai ta kad'a, ahaka Fadeela ta tauatae shirya kayanta, hawaye ne yake zuba kawai a idonta

Sabo turken wawa, (ko mutuwa ce, sabo akeyiwa kuka, ba itaba), Mama shago shago, take lek'awa sallama, had'a da, Neman yafiya, dan zaman ta awajan shekara 6 kenan, kuma dole akwai wanda zaka b'ata wa, akwai wanda zai b'ata maka

Haka aka yafi, juna, tana kuka mutane da yaranta sunayi, haka mota taja sai tasha, inda zatahau motar Lagos, daga nan ta hau ta Chadi, tareda FUTHA dasu kabeeru, Isah, Musa, Bala Fadeela aka tafi rakata

Suna tsaye mota taja, wani kuka tasaka, tana tuna abin alkhairin Mama wajan ta, matarda ake fad'in halayenta da masifarta, amma bata tab'a yimata ba

Ake fad'ar rowarta, amma ita bataimata ba, komai yimata take, ko yanzu badan tak'i karb'a ba, dubu Ashirin tabata, ganin kamar,
[29/09 6:33 pm] @ut@r h@jj@ju✍🏻💅🏻🌹: ranta ya b'aci, yasaka ta d'ebi dubu goma, itama Kabeeru tabawa wanda yakata gurin, batareda kyashi ba, ko bak'in ciki, shima danyaja jari

Tunda mama tabar musu, komai na kayan abinci, wani kuma siya sukayi, sosai tayi musu abin arzik'i

Haka kowa yajuya, dan shiga mota, wadda suka rako ta tafi, saifatan saduwar alkhairi

Daga nan, Fadeela itada driver'n su, basu zarce ko inaba, sai unguwarsu

@ut@r h@jiy@
[11/10, 8:18 PM] ‪+234 809 308 3613‬: [09/10 6:18 am] @ut@r h@jiy@💅🏻✍🏻: *FUTUHATUL KHAIR*

*°°°°°°°°°®NWA°°°°°°°°°°°*

*©Zainba Y Hussain*

*Dedicated to Futha Luv, 'yar mutan Bauchi*

*Allah ka d'aukakamu ka kad'aukaka qungiyarmu, kasa mu zama wad'anda za'a amfana da abinda muke rubutawa Ameen, bi jahi habeebe Mohd SAW*

*page 75-76*

Alu quarters itace unguwar da driver'n da dosa, wayyo dama sokoto da manyan gidan haka, lallai gaba d'aya kaina kwancewa yayi ganin yadda aka keta gidaje, gini a qawace ahaka har muka iso wani katafaran gida, kamar a qasar Kuwait ko Qatar

Haka driver yayi hon, da gudu naga wani d'an saurayi yaxo ya bud'e, shi kansa get d'in gidan abin kallone, FUTHA ansaki baki ana kallon gida mai kyau

Tunani tafara itama fa, kamar ada can tasan gida mai irin haka, a ina?, takasa tunawa, haka har yaje parking area ya ajiye motar

Fadeela ce ta tanjo hannunta, tace welvoe to our resident Futha, ba baki murmushi ta saumata kawai, ahaka suka doshi hanyar main parlour d'in
Chapter 10 · 0% Book details