Sashe 9
Fattomah Book Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Shiru Fattomah ta yi tana zaune tsakiyar royal bed ɗinta banda tunani babu abinda take, hawayene suka fara sintiri akan fuskanta tunanin Abbanta take Allah sarki rayuwa tasan da yanzu duk inda yake daya nemata yafi a ƙirga sannan ga rashin Ammi wanda shima yake matuƙar taɓa mata zuciya dukda babu abinda ta rasa cikin gidan Daddy amma ko yaya da tana ganin gilmawar iyayenta zata ji daɗi gashi batasan wanda ma zata tambaya akan maganar ganin Ammi ba tabbas Amminta tayi mata nisa sosai tuna hakan yasa ta sake fashewa da kuka wannan karan har saida muryata ta fito, kwanciya tayi kan gadon tana rufe fuskarta jikin filo ta ci-gaba da kukanta.
Tashi ta yi kanta nayi mata ciwo hakan yasa tana yin wanka ta fito a hankali kamar me tsoron wani abu haka ta buɗe ƙofar apartment ɗin nasa, wani irin ƙanshi ne ya daki hancinta lumshe idanunta ta yi sannan ta buɗe su cikin kyakkyawan parlon wanda ya gaji da haɗuwa, kallon parlon ta shiga yi kamar bata taɓa ganinsa ba koda yake a rayuwarta zata iya girƙa shigar ta ɗakin, domin Imad baya bata damar shiga ɗakin saidai su haɗu a nata ɗakin
"Lafiya??"
A ɗan firgice ta juyo suka haɗa idanu dashi, saurin sauke idanunta ƙasa ta yi ya ce a gajarce"mene?" haɗa nutsuwarta ta yi sannan ta ce"daman kai na ne yake min ciwo shine nace bari na sanar dakai please ka bani magani" ba tare da ya kalleta ba ya yi gaba yana faɗin" ki shirya ki fito" okay ta ce sannan tabi bayansa. Kallonsa Jawaad ya yi ya ce"amma Imad sai yanzu zaka kawota asibiti kenan?" haɗe ransa ya yi ya ce"bangane ba yaushe ka keson na kawota?" girgiza kai Jawaad ya yi ya ce"wannan fa ba daidai bane kaga jikin nata har ya fara worth da ka sanar dani ai sai nazo na dubata a gidan" wani shegen kallo Imad ya yi masa ya ce"toh babana Jawaad Allah ya baka haƙuri" murmushi Jawaad ya yi ya ce"ai gaskiya ka faɗa" harararsa ya yi bai ce komai ba Jawaad ya ce"nasa ansaka mata drip kuma sai ya ƙare za'a cire saboda haka kana iya tsayawa ka jirata" miƙewa Imadudden ya yi ya ce"no idan angama driver zai zo ya tafi da'ita ni inada wajen zuwa" da kallo Jawaad ya bisa dan ya kasa magana, ganin kamar ya tafi tunani yasa Imad ya daki table ɗin gabansa, da sauri ya ɗaga idanuwansa ya kallesa ya ce"sorry na tafi wani tunanin ne shikenan muje na rakaka" waje ya yi yana biye dashi har suka isa parking lot na asibitin, saida yaga ya bar asibitin sannan ya sauke numfashi yana jinjina hali irin na Imad tabbas halinsa ya banbanta dana mutane ko kaɗan mace bata gabansa idan ba haka ba ya ci ace Imad ya haifi ɗa ko ƴa saboda aƙalla ya kai shekara 5 da aure amma idan da za'a zauna to za'a iya ƙirga tarayyarsa da Salma, tun tana jin haushinsa har itama ta saba da rayuwa a haka wanda hakan babbar illa ce ga rayuwar ma'aurata.
Shuru Ayrah ta yi tana nazarin maganganun da Ameesha ta faɗa mata tabbas sai yanzu abun yake kawowa kanta, ganin kamar tunani take yasa Ameesha ta ce"ke a tunaninki yana kawota gidan nan ne saboda tana matsayin ƴar uwarsa?, meyasa shi wanda babansa ne ya ɗaukota bai ɗauketa ya kaita gidansa ba, ke kuma saboda baki san ciwon kanki ba shine kike wani sakar mata fuska har take da zarafin shiga cikin bedroom ɗinki wanda ya kasance sirrinki keda mijinki Wlh kin bani mamaki Ayrah bansan yaushe kika zama haka ba domin nasan ba halinki bane" ajiyar zuciya Ayrah ta sauke tana kallon ƙawartata ta ce"ni Kawai na ɗauke ta matsayin ƙanwata ne ganin yarinyar marainiya ce kuma tanada hali mai kyau Fattomah batada matsala gashi naga yanda suke ji da'ita cikin family ɗinsu kinga nima idan inason zaman lafiya dolena na so abinda mijina ke so" da wani expression Ameesha ta kalleta har ta gama maganganunta sannan ta yi tsaki ta ce"amma wlh kin bani mamaki wato saboda kin makance cikin soyayyar mijinki ya sanya har zaki ɗauki wannan kasadar toh ki zauna wlh zaki ce na faɗa miki kina nan zaki je ana rangaɗa guɗa ankawo sabuwar amarya daga nan zai fara daina kulaki tunda ya samu ƴar yarinya under 18yrs Kuma ƴar uwarsa kinga ta ko'ina bakida amfani danginsa zasu koma san ƴar uwarsu ke kuma kinzama shara bola mara amfani" shuru Ayrah ta yi tana kallonta duk hankalinta yabi ya tashi idan da abinda tafi ƙauna a rayuwarta to mijinta ne kwata-kwata batasan abinda zai rabata dashi ko me ƙanƙantarsa, tana matuƙar kishin mijinta idan kuwa hakane to zata ɗauki matakin gaggawa ga Fattomah dan bata shirya rabuwa da mijinta ba kuma bata shirya zama da kishiya ba, katse mata tunani Ameesha ta yi ta hanyar faɗin
"Ni zan tafi amma ki sake tunani akan maganar nan zaki ce na faɗi gaskiya sannan koda na kwana ɗaya ki saka idanunki akansu zaki fahimci abinda nake faɗa miki"
Miƙewa Ayrah ta yi duk jikinta ya yi sanyi ta ce"shikenan I'll do so in Sha Allah nagode Ameesha" murmushi ta yi ta ce"karki manta babu wannan a tsakaninmu yi wa kai ne" ajiyar zuciya Ayrah ta yi sannan tai murmushi ta ce"sai anjima muje na rakaki"okay ta ce sannan suka fita a parlon, suna cikin magana bayan sun fito Fattomah ta fito daga cikin motar tana sanye cikin wata abaya black colour ta yi rolling kanta da veil ɗin abayar babu komai a hannunta sai wayarta ƙirar iphone 13pro Max wacce yaya Jawaad ya siya mata, kallonta suka tsaya yi domin yanda tayi wani siritaccen kyau kamar ba itaba kullum sake canza kama take abinta, da murmushi a fuskarta ta ƙaraso wajensu tana zuwa ta kallesu cikeda farin ciki da sakin fuska ta ce" laaaaa Aunty Ameesha kece a gidan?" wani kallon banza Ameesha ta watsa mata sannan ta ce"Eh" shuru Fattomah ta yi lokaci ɗaya murmushin fuskanta ya yi padding dukda batasan abinda ya sanya tayi mata hakan ba amma taji babu daɗi, kallon Ayrah ta yi taga ta ɗauke kai bata kawo wani abu ba ta shige cikin gidan with thousands of though on her mind, saida ta shige Ameesha ta bita da harara sannan ta kalli Ayrah ta ce"kinga munafuka ko?" kwafa Ayrah ta yi ta ce"karki damu ki barni da'ita dani take zancen" murmushi Ameesha ta yi sannan ta ce"bari naje mayi waya"okay Ayrah ta ce sannan ta shige motarta ita kuma ta koma gidan.
*Nanameera ce#*
*Ameenatou ce#*
*Like nd share*
[5/13, 9:28 PM] Nanameera: *FATTOMAH*
*MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION*
PAGE 17-18.
Zaune ta tarar da Fattomah idanunta akan wayarta da alama wani abu mai muhimmancin take yi a wayar, kallo ɗaya Ayrah ta yi mata ta ɗauke kai banda maganganun Ameesha babu abinda ke yawo cikin kwakwalwarta kallon Fattomah ta yi jin yanda ta yi shuru ta ce"Aunty Ayrah naji kin yi shuru ko wani abun ya faru ne?" batareda ta kalleta ba ta ce"babu komai" bata sake cewa komai ba ta miƙe ta haye sama, da idanu Fattum ta bita tana mamakin abinda ya sameta wanda ya sa ta canza lokaci ɗaya ita dai tasan ita ta kirata tazo zasu dafa wani kalar abinci amma gashi tazo ta rar da Ameesha wacce ada suke wasa da dariya ta haɗe mata rai yanzu kuma Aunty Ayrah tabbas akwai abinda ba daidai ba ko mene ne?????, Rashin sanin wanda zai bata wannan amsar ya sanya ta maida hankalinta kan wayar hannunta tana cigaba da chat ɗin da take da class mate ɗinta, tana shiga ɗakin ta zauna gefen gadon haka kawai taji har shi Jawaad ɗin haushinsa take ji dukda bata tabbatar da abinda Ameesha ta faɗa mata ba amma taji tana son Fattomah ta nisanta da'ita domin tabbas aka cigaba da tafiya a haka watarana sai Jawaad yaji yana son aurenta musamman idan tafi haka girma tunda kullum ƙara girma take hallitarta na sake fitowa tana sake zama cikakkiyar mace, da wannan tunanin har bacci ɓarawo ya ɗauketa bata saniba.
Tsayawa tayi bakin titin tana jiran napep wanda zai kaita gida dan gaba ɗaya bata jindaɗi duk ta zama moody saɓanin yanda ta fito daga gida cikeda farin ciki, har ya yi gaba ya hangota ta cikin mirror ɗinsa hakan yasa ya komo baya kaɗan dan ssmun zarafin yi mata magana, ganin mota ta tsaya gabanta ya sanya ta ɗanyi baya kaɗan gudun kada ya takura mata wajen samun abun hawa, kashe motar ya yi sannan ya fito yana sanye cikin wata dakkakiyar shadda milk colour sai sheƙi take ya ɗora hularsa zanna bukhar akansa, hannun maƙale da agogo ya sanya gilashi a kyakkyawar fuskarsa haɗaɗɗen saurayine irin ajin farkon nan kana ganinsa kasan kuɗi ya zauna daram a wajensa, kallonta ya yi yaga kwata-kwata bata kalli inda yake ba hakan yasa y rufe motar tashi sannan ya tako cikin tafiyarsa ta isasshen namiji ya ƙaraso gabanta
"Assalamu alaikum"
Tashi ta yi kanta nayi mata ciwo hakan yasa tana yin wanka ta fito a hankali kamar me tsoron wani abu haka ta buɗe ƙofar apartment ɗin nasa, wani irin ƙanshi ne ya daki hancinta lumshe idanunta ta yi sannan ta buɗe su cikin kyakkyawan parlon wanda ya gaji da haɗuwa, kallon parlon ta shiga yi kamar bata taɓa ganinsa ba koda yake a rayuwarta zata iya girƙa shigar ta ɗakin, domin Imad baya bata damar shiga ɗakin saidai su haɗu a nata ɗakin
"Lafiya??"
A ɗan firgice ta juyo suka haɗa idanu dashi, saurin sauke idanunta ƙasa ta yi ya ce a gajarce"mene?" haɗa nutsuwarta ta yi sannan ta ce"daman kai na ne yake min ciwo shine nace bari na sanar dakai please ka bani magani" ba tare da ya kalleta ba ya yi gaba yana faɗin" ki shirya ki fito" okay ta ce sannan tabi bayansa. Kallonsa Jawaad ya yi ya ce"amma Imad sai yanzu zaka kawota asibiti kenan?" haɗe ransa ya yi ya ce"bangane ba yaushe ka keson na kawota?" girgiza kai Jawaad ya yi ya ce"wannan fa ba daidai bane kaga jikin nata har ya fara worth da ka sanar dani ai sai nazo na dubata a gidan" wani shegen kallo Imad ya yi masa ya ce"toh babana Jawaad Allah ya baka haƙuri" murmushi Jawaad ya yi ya ce"ai gaskiya ka faɗa" harararsa ya yi bai ce komai ba Jawaad ya ce"nasa ansaka mata drip kuma sai ya ƙare za'a cire saboda haka kana iya tsayawa ka jirata" miƙewa Imadudden ya yi ya ce"no idan angama driver zai zo ya tafi da'ita ni inada wajen zuwa" da kallo Jawaad ya bisa dan ya kasa magana, ganin kamar ya tafi tunani yasa Imad ya daki table ɗin gabansa, da sauri ya ɗaga idanuwansa ya kallesa ya ce"sorry na tafi wani tunanin ne shikenan muje na rakaka" waje ya yi yana biye dashi har suka isa parking lot na asibitin, saida yaga ya bar asibitin sannan ya sauke numfashi yana jinjina hali irin na Imad tabbas halinsa ya banbanta dana mutane ko kaɗan mace bata gabansa idan ba haka ba ya ci ace Imad ya haifi ɗa ko ƴa saboda aƙalla ya kai shekara 5 da aure amma idan da za'a zauna to za'a iya ƙirga tarayyarsa da Salma, tun tana jin haushinsa har itama ta saba da rayuwa a haka wanda hakan babbar illa ce ga rayuwar ma'aurata.
Shuru Ayrah ta yi tana nazarin maganganun da Ameesha ta faɗa mata tabbas sai yanzu abun yake kawowa kanta, ganin kamar tunani take yasa Ameesha ta ce"ke a tunaninki yana kawota gidan nan ne saboda tana matsayin ƴar uwarsa?, meyasa shi wanda babansa ne ya ɗaukota bai ɗauketa ya kaita gidansa ba, ke kuma saboda baki san ciwon kanki ba shine kike wani sakar mata fuska har take da zarafin shiga cikin bedroom ɗinki wanda ya kasance sirrinki keda mijinki Wlh kin bani mamaki Ayrah bansan yaushe kika zama haka ba domin nasan ba halinki bane" ajiyar zuciya Ayrah ta sauke tana kallon ƙawartata ta ce"ni Kawai na ɗauke ta matsayin ƙanwata ne ganin yarinyar marainiya ce kuma tanada hali mai kyau Fattomah batada matsala gashi naga yanda suke ji da'ita cikin family ɗinsu kinga nima idan inason zaman lafiya dolena na so abinda mijina ke so" da wani expression Ameesha ta kalleta har ta gama maganganunta sannan ta yi tsaki ta ce"amma wlh kin bani mamaki wato saboda kin makance cikin soyayyar mijinki ya sanya har zaki ɗauki wannan kasadar toh ki zauna wlh zaki ce na faɗa miki kina nan zaki je ana rangaɗa guɗa ankawo sabuwar amarya daga nan zai fara daina kulaki tunda ya samu ƴar yarinya under 18yrs Kuma ƴar uwarsa kinga ta ko'ina bakida amfani danginsa zasu koma san ƴar uwarsu ke kuma kinzama shara bola mara amfani" shuru Ayrah ta yi tana kallonta duk hankalinta yabi ya tashi idan da abinda tafi ƙauna a rayuwarta to mijinta ne kwata-kwata batasan abinda zai rabata dashi ko me ƙanƙantarsa, tana matuƙar kishin mijinta idan kuwa hakane to zata ɗauki matakin gaggawa ga Fattomah dan bata shirya rabuwa da mijinta ba kuma bata shirya zama da kishiya ba, katse mata tunani Ameesha ta yi ta hanyar faɗin
"Ni zan tafi amma ki sake tunani akan maganar nan zaki ce na faɗi gaskiya sannan koda na kwana ɗaya ki saka idanunki akansu zaki fahimci abinda nake faɗa miki"
Miƙewa Ayrah ta yi duk jikinta ya yi sanyi ta ce"shikenan I'll do so in Sha Allah nagode Ameesha" murmushi ta yi ta ce"karki manta babu wannan a tsakaninmu yi wa kai ne" ajiyar zuciya Ayrah ta yi sannan tai murmushi ta ce"sai anjima muje na rakaki"okay ta ce sannan suka fita a parlon, suna cikin magana bayan sun fito Fattomah ta fito daga cikin motar tana sanye cikin wata abaya black colour ta yi rolling kanta da veil ɗin abayar babu komai a hannunta sai wayarta ƙirar iphone 13pro Max wacce yaya Jawaad ya siya mata, kallonta suka tsaya yi domin yanda tayi wani siritaccen kyau kamar ba itaba kullum sake canza kama take abinta, da murmushi a fuskarta ta ƙaraso wajensu tana zuwa ta kallesu cikeda farin ciki da sakin fuska ta ce" laaaaa Aunty Ameesha kece a gidan?" wani kallon banza Ameesha ta watsa mata sannan ta ce"Eh" shuru Fattomah ta yi lokaci ɗaya murmushin fuskanta ya yi padding dukda batasan abinda ya sanya tayi mata hakan ba amma taji babu daɗi, kallon Ayrah ta yi taga ta ɗauke kai bata kawo wani abu ba ta shige cikin gidan with thousands of though on her mind, saida ta shige Ameesha ta bita da harara sannan ta kalli Ayrah ta ce"kinga munafuka ko?" kwafa Ayrah ta yi ta ce"karki damu ki barni da'ita dani take zancen" murmushi Ameesha ta yi sannan ta ce"bari naje mayi waya"okay Ayrah ta ce sannan ta shige motarta ita kuma ta koma gidan.
*Nanameera ce#*
*Ameenatou ce#*
*Like nd share*
[5/13, 9:28 PM] Nanameera: *FATTOMAH*
*MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION*
PAGE 17-18.
Zaune ta tarar da Fattomah idanunta akan wayarta da alama wani abu mai muhimmancin take yi a wayar, kallo ɗaya Ayrah ta yi mata ta ɗauke kai banda maganganun Ameesha babu abinda ke yawo cikin kwakwalwarta kallon Fattomah ta yi jin yanda ta yi shuru ta ce"Aunty Ayrah naji kin yi shuru ko wani abun ya faru ne?" batareda ta kalleta ba ta ce"babu komai" bata sake cewa komai ba ta miƙe ta haye sama, da idanu Fattum ta bita tana mamakin abinda ya sameta wanda ya sa ta canza lokaci ɗaya ita dai tasan ita ta kirata tazo zasu dafa wani kalar abinci amma gashi tazo ta rar da Ameesha wacce ada suke wasa da dariya ta haɗe mata rai yanzu kuma Aunty Ayrah tabbas akwai abinda ba daidai ba ko mene ne?????, Rashin sanin wanda zai bata wannan amsar ya sanya ta maida hankalinta kan wayar hannunta tana cigaba da chat ɗin da take da class mate ɗinta, tana shiga ɗakin ta zauna gefen gadon haka kawai taji har shi Jawaad ɗin haushinsa take ji dukda bata tabbatar da abinda Ameesha ta faɗa mata ba amma taji tana son Fattomah ta nisanta da'ita domin tabbas aka cigaba da tafiya a haka watarana sai Jawaad yaji yana son aurenta musamman idan tafi haka girma tunda kullum ƙara girma take hallitarta na sake fitowa tana sake zama cikakkiyar mace, da wannan tunanin har bacci ɓarawo ya ɗauketa bata saniba.
Tsayawa tayi bakin titin tana jiran napep wanda zai kaita gida dan gaba ɗaya bata jindaɗi duk ta zama moody saɓanin yanda ta fito daga gida cikeda farin ciki, har ya yi gaba ya hangota ta cikin mirror ɗinsa hakan yasa ya komo baya kaɗan dan ssmun zarafin yi mata magana, ganin mota ta tsaya gabanta ya sanya ta ɗanyi baya kaɗan gudun kada ya takura mata wajen samun abun hawa, kashe motar ya yi sannan ya fito yana sanye cikin wata dakkakiyar shadda milk colour sai sheƙi take ya ɗora hularsa zanna bukhar akansa, hannun maƙale da agogo ya sanya gilashi a kyakkyawar fuskarsa haɗaɗɗen saurayine irin ajin farkon nan kana ganinsa kasan kuɗi ya zauna daram a wajensa, kallonta ya yi yaga kwata-kwata bata kalli inda yake ba hakan yasa y rufe motar tashi sannan ya tako cikin tafiyarsa ta isasshen namiji ya ƙaraso gabanta
"Assalamu alaikum"