Sashe 22
Fattomah Book Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
For a good three days data zauna gidan Adda taji daɗi sosai ta dawo asalin Fattomahnta kafin Abbanta ya rasu rayuwa mai daɗi cikin gidan Adda da taimakon su Khaltum wanda koda yaushe take sake jin ƙaunarsu aranta, kasancewar ranar Friday ƙarfe 7am suka gama aikin gidan, suna zaune tana kallo wayar Khaltum, shiru tayi sai kuma ta ce"yau yaushe ne wai?" Khaltum ta ce"Friday ko kin manta ma" afirgice ta miƙe ta ce"nashiga ukuna!" miƙewa itama tayi tana kallonta ta ce"lafiya Fattomah?" a rikice ta ce"gida zan tafi yau Uncle zai dawo" da mamaki ta ce"wane Uncle kuma?" "Bazaki ganeba kawai tafiya zanyi" waje Khaltum tayi dan kiran Adda dan ita bata gane abinda Fattomah ke nufi ba.
Ahankali yake sauke ajiyar zuciya lokacin da motocin nasa suka fara parking cikin gidan, fitowa ya yi yana sanye cikin wata suit black colour gashin kansa atufke da ribom, sosai ya kara kyau da fari abinsa Salma ce ta fito cikin wata abaya black colour tayi kyau har ta gaji kana ganinsu kasan ahuce suke abinsu, da sauri ya ƙaraso wajen ya rungumeshi yana murmushi ya ce"welcome back I.I Imadudden" dariya ya yi ya ce"thank you bro fatan kana lafiya?" murmushi Jawaad ya yi ya ce"Alhamdulillah, ina Fattum kuma?" sakinsa ya yi ya ce"ai daman ba tare da ita na tafi ba ko ka manta exam take" da mamaki Jawaad ya ce"wai ita kaɗai ka bari cikin gidan nan?" gyaɗa masa kai ya yi Jawaad ya ce"amma kayi ganganci fa" murmushi kawai ya yi sannan ya ɗauko wata ƴar teddy bear milk da ratsin ja kallonta Jawaad ya yi ya ce"wowwwww amma tayi kyau doll ɗin wace?" kamar bazai magana ba sai kuma ya ce "*FATTOMAH*" da sauri Jawaad ya kalleshi dan tunda suke bai taɓa jin ya ambacin sunan ba sai yau, murmushi ya yi ya ce"tsaraba ka siya mata kenan?" ya ce"Eh naganta ne a wani mall dana shiga shine ta bani sha'awa shiyasa na ɗaukar mata"okay Jawaad ya ce sannan suka shiga cikin parlon.
Saida suka huta sosai sannan ya ce"Salma ki ramin ita"okay ta ce sannan ta bar wajen, kusan 5mins sannan ta dawo tana kallonsu ta ce"bafa ta nan" ya ce"kamar ya?, have you check?" gyaɗa masa kai ta yi ya ce"to ina ne inda zata je da safen nan?" tashi ya yi zuwa apartment ɗinta Jawaad yana biye dashi, babu inda basu duba ba amma babu Fattomah babu ma alamun mutum yana zaune cikin ɗakin, da sauri ya fito zuwa compound ɗin gidan wani socket ya danna nan da nan jiniya ta cika gidan cikin 2mins duka maids ɗin gidan suka hallara, kallonsu ya yi ya ce"ina Fattomah?" shiru duka suka yi domin sai daga baya gateman ɗin yake faɗa musu cewa ta bar gidan, cikin faɗa ya ce
"Ina magana kuna wani kallona nace ina yarinyar dana bari cikin gidan nan dazan fita?" shiru duka suka sake yi sai boss ɗinsu ne ya fito a hankali ya fara magana kamar haka
"Sir daman yarinyar ta tambayi zata asibiti kamar yanda muka sanar dakai a sannan toh kafin ya koma ya tarar ta gudu tabar gidan kuma tun ranar bata sake dawowa ba"
Wani irin kallo Imad ya ke binsu dashi kafin ya kalleshi ya ce cikin ɓacin rai"daman haka shine aikinka?, abinda na ɗaukeka kayi kenan?, yanzu ku tsaya ta ina kuke son nafara neman ƴar mutane daga ina zan fara?, Ko kuwa yawo zan shiga cikin gari ina nemanta?, saboda rainin hankali data ɓata aka samun wanda zai kirani ya sanar dani for almost 4days bata gida amma shine kuke zaune hankalinku kwance kuna cin abinci ku kwanta" kwafa ya yi ya ce"wallahi I'll teach you a......" maganar ce ta maƙale masa dalilin Fattomah da yaga ta shigo hannunta riƙe da jaka, banda faɗuwa babu abinda gabanta keyi tasan yau ubangiji ne kaɗai zai hanasa ya kasheta tsabar duka, yanda zuciyarta ke rawa haka ilahirin jikinta ma ke rawa tama kasa kallonsa, Jawaad ne ya zo zai je wajenta Imad ya jawo hannunsa ya dawo baya har sannan kuma bai ɗauke idanunsa daga kanta ba.
Yanda kasan wani zaki haka yake tafiya toward direction ɗin inda take tsaye sosai bugun zuciyarta ya ƙaru tsananin fargaba da tashin hankali sune cikin idanunta tabbas tayi nadamar zuwa gidan Adda tayi wannan kwanakin batareda ta sanar dashi ba, hucin mutum da taji ya sa ta tabbatar da yazo gabanta runtse idanunta tayi ta tsuguna kan ƙafafunta tana haɗe hannayenta biyu alamar roƙo ta ce"
*Ameenatou ce#*
*Nanameera ce#*
*Like nd share**💞 FATTOMAH 💞*
*MIKIYA WRITERS ASSOCIATION*
*Ameenatou I Ibrahim*
Nanameera.
PAGE 40.
*END OF BOOK 1*
*This page naku ne Nanameera's Library ina matuƙar jin daɗin sharhinku akan FATTOMAH 💞 kuna tashin kaina da yawa, Imadudden yace a gaisheku kyauta 😂team FATTOMAH idan za'a yi abu a dinga yi dan Allah Maganar gaskiya mun fasa halartar zaman Court ɗin tunda abun haka ne bamu son tashin hankali shiyasa bawai tsoro muka ji ba💪idan kunje ku sanarwa da judge I.I Imadudden baya ƙasar nan bazai samu damar halartar zaman ba🙏 FATTOMAH na godiya da nuna soyayya Nanameera's Library tana ganin saƙon abun arziƙi kuma ba zata baku kunya ba in sha Allah 😂much luv both Imadudden and Fattomah team❤️❤️*
*Special thanks to my dearest friend Khadeejerth Sabi'u Yahya The Nainarh Kd ✍️ Ina matuƙar jin daɗin zamanmu tare🥰📚Allah ya ƙara haɗa kanmu✍️*
Hannunta Imad ya kama bai ce komai ba ya koma cikin gidan da sauri Jawaad ya biyo bayansa, bai ganshi a parlon ba hakan yasa ya tsaya nan yana ɗan zagaye parlon shikuwa Imad master bedroom ɗinsa ya buɗe ya zurata sannan ya mayar da ƙofar ya rufe, cikin sanyin murya Jawaad ya ce"dan Allah kayi haƙuri karka yi mata hukunci mai tsanani please"
"Lokaci na shigewa"
Gaba Imad ya yi Jawaad yabi bayansa dan daman yasan ba lallai ya ɗauki abinda zai faɗa masa ba, har suka je gidan mai martaba suka dawo Imad bai ce komai ba kuma bazaka taɓa gane halin da yake ciki ba dan kai tsaye ba zaka ce ransa a ɓace yake ba haka bazaka ce farin ciki yake ba, tsayawar da drivern ya yi yasa Jawaad ya ce"dan Allah Imad kayi haƙuri nasan bata kyauta ba amma kayi la'akari da yarintar ta kar kace zaka mata hukunci da abinda yafi ƙarfin shekarunta dan Allah ka sassauta mata" kallonsa kawai Imad ya yi dan idan ya ce zai iya rabuwa da Fattomah shima yasan ya yiwa kansa ƙarya tabbas sai ya hukuntata hukunci mai tsananin gaske yanda koda nan gaba bazata taɓa yunƙurin aikata makamancin abinda ta aikata yanzu ba, numfasawa Jawaad ya yi ya ce"ko kuma muje na ɗauketa please idan yaso nan two days sai na dawo da'ita" wani kallon ka zama mahaukaci Imad ya watsa masa sannan ya ce"inada abubuwan da zan gabatar a gida dayawa please ka sauka" murmushi ya yi ya ce"wato korata kake?" gyaɗa masa kai ya yi dan yasan bazai masa ƙarya ba, murmushi Jawaad ya yi ya ce"shikenan sai anjima amma ina sake baka haƙuri yallaɓai" ko kallonsa bai yiba ya cigaba da danna wayarsa har ya sauka sannan drivern yaja motar.
Shuru Fattomah tayi bayan ta idar da sallar la'asar ɗin ita kaɗai take tunani dan batasan irin hukuncin da Imad zai mata ba bata taɓa tunanin zai rigata dawowa ba da ko ƙarfe nawane zata iya tawo wa Saboda dai kar ya rigata gashi har yanzu bai shigo ba dukda taji sanda convey ɗinsa suka dawo, ko ruwa ta kasa sha saboda duk atsorace take, taɓa ƙofar da akayi yasa taji gabanta yayi wani irin faɗuwa lokaci ɗaya ta fara shivering dan tana tsananin tsoron abinda zai mata musamman yanzu da kwata-kwata bata jindaɗin jikinta, tamkar wani zaki haka Imad ya ƙaraso gabanta ji tayi kamar ta nutse a ƙasa ko hakan zai sa ya rabu da'ita, zama ya yi gefen kujera yana ƙare mata kallo from head to toe, hawaye ya fara sauka kan kuncin Fattum saboda two eyes da tayi da wata bulala saurin rufe bakinta tayi jin kuka na neman kwace mata, miƙewa ya yi yana zuwa inda take ya sanya hannunsa guda ɗaya ya ɗagota haɓarta ya tallafa akan hannunsa fuskar nan babu annuri ya ce
"Keeee!"
Ahankali yake sauke ajiyar zuciya lokacin da motocin nasa suka fara parking cikin gidan, fitowa ya yi yana sanye cikin wata suit black colour gashin kansa atufke da ribom, sosai ya kara kyau da fari abinsa Salma ce ta fito cikin wata abaya black colour tayi kyau har ta gaji kana ganinsu kasan ahuce suke abinsu, da sauri ya ƙaraso wajen ya rungumeshi yana murmushi ya ce"welcome back I.I Imadudden" dariya ya yi ya ce"thank you bro fatan kana lafiya?" murmushi Jawaad ya yi ya ce"Alhamdulillah, ina Fattum kuma?" sakinsa ya yi ya ce"ai daman ba tare da ita na tafi ba ko ka manta exam take" da mamaki Jawaad ya ce"wai ita kaɗai ka bari cikin gidan nan?" gyaɗa masa kai ya yi Jawaad ya ce"amma kayi ganganci fa" murmushi kawai ya yi sannan ya ɗauko wata ƴar teddy bear milk da ratsin ja kallonta Jawaad ya yi ya ce"wowwwww amma tayi kyau doll ɗin wace?" kamar bazai magana ba sai kuma ya ce "*FATTOMAH*" da sauri Jawaad ya kalleshi dan tunda suke bai taɓa jin ya ambacin sunan ba sai yau, murmushi ya yi ya ce"tsaraba ka siya mata kenan?" ya ce"Eh naganta ne a wani mall dana shiga shine ta bani sha'awa shiyasa na ɗaukar mata"okay Jawaad ya ce sannan suka shiga cikin parlon.
Saida suka huta sosai sannan ya ce"Salma ki ramin ita"okay ta ce sannan ta bar wajen, kusan 5mins sannan ta dawo tana kallonsu ta ce"bafa ta nan" ya ce"kamar ya?, have you check?" gyaɗa masa kai ta yi ya ce"to ina ne inda zata je da safen nan?" tashi ya yi zuwa apartment ɗinta Jawaad yana biye dashi, babu inda basu duba ba amma babu Fattomah babu ma alamun mutum yana zaune cikin ɗakin, da sauri ya fito zuwa compound ɗin gidan wani socket ya danna nan da nan jiniya ta cika gidan cikin 2mins duka maids ɗin gidan suka hallara, kallonsu ya yi ya ce"ina Fattomah?" shiru duka suka yi domin sai daga baya gateman ɗin yake faɗa musu cewa ta bar gidan, cikin faɗa ya ce
"Ina magana kuna wani kallona nace ina yarinyar dana bari cikin gidan nan dazan fita?" shiru duka suka sake yi sai boss ɗinsu ne ya fito a hankali ya fara magana kamar haka
"Sir daman yarinyar ta tambayi zata asibiti kamar yanda muka sanar dakai a sannan toh kafin ya koma ya tarar ta gudu tabar gidan kuma tun ranar bata sake dawowa ba"
Wani irin kallo Imad ya ke binsu dashi kafin ya kalleshi ya ce cikin ɓacin rai"daman haka shine aikinka?, abinda na ɗaukeka kayi kenan?, yanzu ku tsaya ta ina kuke son nafara neman ƴar mutane daga ina zan fara?, Ko kuwa yawo zan shiga cikin gari ina nemanta?, saboda rainin hankali data ɓata aka samun wanda zai kirani ya sanar dani for almost 4days bata gida amma shine kuke zaune hankalinku kwance kuna cin abinci ku kwanta" kwafa ya yi ya ce"wallahi I'll teach you a......" maganar ce ta maƙale masa dalilin Fattomah da yaga ta shigo hannunta riƙe da jaka, banda faɗuwa babu abinda gabanta keyi tasan yau ubangiji ne kaɗai zai hanasa ya kasheta tsabar duka, yanda zuciyarta ke rawa haka ilahirin jikinta ma ke rawa tama kasa kallonsa, Jawaad ne ya zo zai je wajenta Imad ya jawo hannunsa ya dawo baya har sannan kuma bai ɗauke idanunsa daga kanta ba.
Yanda kasan wani zaki haka yake tafiya toward direction ɗin inda take tsaye sosai bugun zuciyarta ya ƙaru tsananin fargaba da tashin hankali sune cikin idanunta tabbas tayi nadamar zuwa gidan Adda tayi wannan kwanakin batareda ta sanar dashi ba, hucin mutum da taji ya sa ta tabbatar da yazo gabanta runtse idanunta tayi ta tsuguna kan ƙafafunta tana haɗe hannayenta biyu alamar roƙo ta ce"
*Ameenatou ce#*
*Nanameera ce#*
*Like nd share**💞 FATTOMAH 💞*
*MIKIYA WRITERS ASSOCIATION*
*Ameenatou I Ibrahim*
Nanameera.
PAGE 40.
*END OF BOOK 1*
*This page naku ne Nanameera's Library ina matuƙar jin daɗin sharhinku akan FATTOMAH 💞 kuna tashin kaina da yawa, Imadudden yace a gaisheku kyauta 😂team FATTOMAH idan za'a yi abu a dinga yi dan Allah Maganar gaskiya mun fasa halartar zaman Court ɗin tunda abun haka ne bamu son tashin hankali shiyasa bawai tsoro muka ji ba💪idan kunje ku sanarwa da judge I.I Imadudden baya ƙasar nan bazai samu damar halartar zaman ba🙏 FATTOMAH na godiya da nuna soyayya Nanameera's Library tana ganin saƙon abun arziƙi kuma ba zata baku kunya ba in sha Allah 😂much luv both Imadudden and Fattomah team❤️❤️*
*Special thanks to my dearest friend Khadeejerth Sabi'u Yahya The Nainarh Kd ✍️ Ina matuƙar jin daɗin zamanmu tare🥰📚Allah ya ƙara haɗa kanmu✍️*
Hannunta Imad ya kama bai ce komai ba ya koma cikin gidan da sauri Jawaad ya biyo bayansa, bai ganshi a parlon ba hakan yasa ya tsaya nan yana ɗan zagaye parlon shikuwa Imad master bedroom ɗinsa ya buɗe ya zurata sannan ya mayar da ƙofar ya rufe, cikin sanyin murya Jawaad ya ce"dan Allah kayi haƙuri karka yi mata hukunci mai tsanani please"
"Lokaci na shigewa"
Gaba Imad ya yi Jawaad yabi bayansa dan daman yasan ba lallai ya ɗauki abinda zai faɗa masa ba, har suka je gidan mai martaba suka dawo Imad bai ce komai ba kuma bazaka taɓa gane halin da yake ciki ba dan kai tsaye ba zaka ce ransa a ɓace yake ba haka bazaka ce farin ciki yake ba, tsayawar da drivern ya yi yasa Jawaad ya ce"dan Allah Imad kayi haƙuri nasan bata kyauta ba amma kayi la'akari da yarintar ta kar kace zaka mata hukunci da abinda yafi ƙarfin shekarunta dan Allah ka sassauta mata" kallonsa kawai Imad ya yi dan idan ya ce zai iya rabuwa da Fattomah shima yasan ya yiwa kansa ƙarya tabbas sai ya hukuntata hukunci mai tsananin gaske yanda koda nan gaba bazata taɓa yunƙurin aikata makamancin abinda ta aikata yanzu ba, numfasawa Jawaad ya yi ya ce"ko kuma muje na ɗauketa please idan yaso nan two days sai na dawo da'ita" wani kallon ka zama mahaukaci Imad ya watsa masa sannan ya ce"inada abubuwan da zan gabatar a gida dayawa please ka sauka" murmushi ya yi ya ce"wato korata kake?" gyaɗa masa kai ya yi dan yasan bazai masa ƙarya ba, murmushi Jawaad ya yi ya ce"shikenan sai anjima amma ina sake baka haƙuri yallaɓai" ko kallonsa bai yiba ya cigaba da danna wayarsa har ya sauka sannan drivern yaja motar.
Shuru Fattomah tayi bayan ta idar da sallar la'asar ɗin ita kaɗai take tunani dan batasan irin hukuncin da Imad zai mata ba bata taɓa tunanin zai rigata dawowa ba da ko ƙarfe nawane zata iya tawo wa Saboda dai kar ya rigata gashi har yanzu bai shigo ba dukda taji sanda convey ɗinsa suka dawo, ko ruwa ta kasa sha saboda duk atsorace take, taɓa ƙofar da akayi yasa taji gabanta yayi wani irin faɗuwa lokaci ɗaya ta fara shivering dan tana tsananin tsoron abinda zai mata musamman yanzu da kwata-kwata bata jindaɗin jikinta, tamkar wani zaki haka Imad ya ƙaraso gabanta ji tayi kamar ta nutse a ƙasa ko hakan zai sa ya rabu da'ita, zama ya yi gefen kujera yana ƙare mata kallo from head to toe, hawaye ya fara sauka kan kuncin Fattum saboda two eyes da tayi da wata bulala saurin rufe bakinta tayi jin kuka na neman kwace mata, miƙewa ya yi yana zuwa inda take ya sanya hannunsa guda ɗaya ya ɗagota haɓarta ya tallafa akan hannunsa fuskar nan babu annuri ya ce
"Keeee!"