Sashe 25
Fattomah Book Part 1 Complete Hausa Novel · about 9 min read
Kallonsa Kamal ya yi jiki babu kwari ya ce"yarinyar matarka ce daman?" girgiza masa kai ya yi ya ce"A'a matar ɗan uwa nace" "wanne kenan?" "Imadudden" da sauri Kamal ya kalleshi sai kuma ya sunkuyar da kansa yana tunani yaushe Imad ya yi aure bashida labari?, kuma ina yaga Fattomah ya aureta?? "Zan yi maka bayani dalla dalla da zarar na samu lokaci" kallonsa Kamal ya yi dan duk a zatonsa azuciyarsa ya faɗi maganar bai ɗauka afili bane. Kamal ya ce"abinda ke jikinta ya ɗan daɗe gaskiya kuma bata samun kulawa yanda ya kamata that's why har ba'a gane ba cikin jikinta zai kai kusan 7weeks saboda haka tana da buƙatar kulawa sosai, sannan maganar abunda yake cikinta ciwone taji kuma gaskiya ya yi worth sosai dole saidai ayi mata aiki dan gyara wajen" ajiyar zuciya Jawaad ya sauke sannan ya ce"okay shikenan a shirya yi mata aikin" Kamal ya ce"to ai ba zai yiwu ayi mata aikin ba saidai idan har an cire cikin dake jikinta shine kawai zai bada wannan damar" shuru Jawaad ya yi sai kuma ya ce"dole saidai a cire cikin?" gyaɗa masa kai Kamal ya yi, miƙewa ya yi ya ce"taɓ bari naje wajen Imad sai muyi maganar" Okay Kamal ya ce sannan ya juya ya fita.
Shuru Imad ya yi sai kuma ya ce"why ana bata magani ai hakanma zai yiwu ba dole sai an cire cikin jikinta ba, beside kaima kasan bazan taɓa yarda acire abinda ke cikinta ba saboda idan babu shi nifa bazan sake samun wani cikin ba har abada bazan iya wannan kasadar ba gaskiya" Jawaad ya ce"Imad magana fa ake ta lafiyarta idan batada lafiya ka faɗa min ta ina zata iya haifa maka ɗan?, sannan idan Allah yaso sai kaga nan gaba ka sake samun wani cikin daban yanda kayi da niyyar taimakon rayuwarta to wannan karanma haka zaka yi domin shine kaɗai mafitarka" girgiza kai ya yi ya ce"Jawaad bafa zan yarda ba shima kuma Kamal ɗin yasan da hakan wlh bazan taɓa yarda ba zan dai siya mata magani daga Naira ɗaya har abinda ya turewa buzu naɗi koda zan rasa duk abinda na mallaka bazan gaji da siya mata magani ba duk tsadarsa kuwa amma gaskiya i won't tolerate cire ciki bazan taɓa iyawa ba" miƙewa Jawaad ya yi ya ce" zan koma asibitin idan ka gama yanke shawara sai ka biyo ni dan zaka yi sign jikin file kafin a shiga aiki" miƙewa shima ya yi ya ce"Jawaad koda zamu shekara ɗari kalma ɗaya zan sake faɗa bazan yarda ba i won't tolerate Kuma nima yanzu zan je asibitin" gaba Jawaad ya yi yana binsa a baya.
Cikin kwantar da murya Kamal ya ce"dan Allah Friend kayi haƙuri ka bari ayi mata aikin nan kaga wlh tana sake kaiwa matakin ƙarshe dan Allah ka duba maganar" ransa ne ya fara ɓaci ya ce"kunga please ku daina faɗa min irin waɗannan maganganun please wlh bazan iyaba okay ku rabu dani bance kowa sai yaji tausayina ba amma ni ina tausayin kaina Wlh bazan iya ba" cikin faɗa Jawaad ya ce"dole kace haka tunda kana tunanin ka gama da rayuwar yarinya kayi mata ciki ka yaudari mutane da dama da cewa baka sonta ka fake da cewa kayi ne saboda ta samu lafiya amma yanzu ka kasa yin abinda zaka taimaketa wlh Imad ka yi matukar bani mamaki kuma bari na faɗa maka idan har baka yarda an zubar da cikin nan ta daɗin rai ba toh wlh saina ɓallo maka ruwa sai na yi abinda ko kanaso ko bakaso dole ka bari a zubar saboda haka zaɓi ya rage naka"
Wani banzan kallo Imad ya yi masa sannan ya ce
"Idan ka fasa baka ƙaunar Allah da Annabi Jawaad wlh babu wanda ya isa ya sanya ni nayi abinda banyi niyya ba kuma Wlh kowane zaka faɗa wa bazan bari a zubar da abinda ke cikin yarinyar nan ba saboda haka karka fasa kaje duk inda zaka"
Waje Jawaad ya yi bai ce komai ba zuciyarsa a matuƙar ɓace, kallonsa Kamal ya yi kafin ya yi magana ya ɗaga masa hannu ya ce"dan Allah Kamal" shuru ya yi bai faɗi abinda y yi niyya ba yace masa "ina take?" nuna masa ɗakin ya yi sannan yabar wajen.
Zaune yake gefenta yana bata tea a hankali take karɓa ko rabi bata sha ba ta girgiza masa kai babu yanda bai yi da'ita ba taƙi karɓa hakan yasa ya ajiye, komawa tayi ta kwanta tana sauke numfashi kusan 5mins sai kuma ta ce"Uncle" da sauri ya ce"na'am" "ka siyamin mango please" shafa kanta ya yi ya ce"mango ki ke so?" gyaɗa masa kai ta yi ya ce"toh bari na siyo miki amma kar kiyi bacci" gyaɗa masa kai tayi sannan ya tashi ya gyara mata duvet ɗin ya fice daga ward ɗin, waro idanunta tayi dukda yanda sukayi ciki bakinta na rawa ta ce" Da..Da ..Daddy!" riƙe hannunta ya yi yana jin kamar ya fashe da kuka ya ce"Faɗeematoh" fashewa tayi da kuka tanajin numfashi, girgiza mata kai Daddy ya yi ya ce"daina kuka irin haka kinji Faɗemah I'm sorry ni ne duk na jawo miki kinji I'm so sorry Fateemah I'm....." Kasa ƙara sawa ya yi saboda wani kuka daya ci ƙarfinsa rabonda ya yi kuka a rayuwarsa har ya manta sai yau dalilin abinda Imad ya yiwa Fattomah, shafa kanta ya yi ya ce"don't worry dear karki damu zanyi abinda ya kamata zan kwato miki haƙƙinki" Kallon Jawaad ya yi ya ce"ɗauketa Jawaad" okay Jawaad ya ce sannan ya ɗauketa kamar yanda Daddy ya bashi umarni suka fita daga asibitin.
Kai tsaye Airport suka shige inda jirginsu ke jiransu cikin mintuna kaɗan jirginsu ya ɗaga zuwa Abuja.
Kalle-Kalle ya shiga yi a ward ɗin amma bai ga alamar ta ba, har toilet ya duba amma babu Fattum fitowa ya yi yana ganin wata nurse ya ce"hyyy please Kinga inda Fattomah tayi?" da yake sun santa ta ce"Eh sir General Ibrahim ya tafi da'ita tun ɗazu" ji ya yi gabansa ya yi wani irin mugun faɗuwa ya ce"yaushe?" ta ce"sun ɗan jima dan gaskiya yanzu sun kai Abuja" bai tsaya sake sauraronta ba ya yi waje cikin tashin hankali. Cikin yan mintuna ya gama haɗa komai zuwa rabin awa jirginsa ya sauka cikin garin ABUJA.
Sosai yake kallon compound ɗin gidan ganin motoci dayawa yasa ya tabbatar da cewa ba Daddy ne kaɗai ya dawo ba, ko sallama bai yiba ya shiga parlon. Zaune ya tarar dasu da alama wani tattaunawa suke akan maganar, tsayawa ya yi daga gefen kujera yana kallon Mommy ko gaisheta bai iya yiba ya ce"Mommy ina FATTOMAH?" kallonsa kawai tayi amma batace komai ba ya kalli Daddy wanda yake kallonsa tunda ya shigo, Jawaad ne wanda ke zaune gefen Daddy ya kalla ya ce"tana ina Jawaad?" shiru shima ya yi masa ya yi tsaki sannan ya kalli Daddy ya ce"Daddy she's under medication Bai kamata ka ɗaukota daga asibiti ba kamata ya yi......" Wasu maruka da Daddy ya yi masa ya sanya ya riƙe kuncinsa kafin ya yi magana Daddy yara magana cikin tsananin baƙin ciki da ɓacin rai
"Kai har kanada bakin magana?, har kanajin zaka iya zuwa ka tsaya a gabana Saboda bakada kunya kenan?, na baka yarinya amana kawai ka zauna da'ita na wata uku shine abinda ka kasa, har ka iya saka hannun ka dinga dukanta, ka zageta kaci mutuncinta duka bai isheka har ka iya yi mata ciki bayan lalurar daka sanya mata kuma shine yanzu ka iya takowa kazo nan wajen ko?"
Shiru Imad ya yi bai ce komai ba Daddy ya cigaba faɗin"wallahi idan har sunana Ibraheem Baira babu kai babu Fateema har abada babu wata alaƙa da zata haɗaku sannan cikin dake jikinta sai an zubar dashi a yau ba sai gobe ba kai kayi kaɗan ka raina min hankali ba'a haifi ɗa ba, zan nuna maka true colour na yanzu" afusace Imad ya kalli Daddy da duk sauran mutanen dake parlon sai kuma ya ce
"Daddy I'm sorry abinda ya faru zan kuma karɓi laifina duk inda za'a je amma wlh bazan taɓa yarda a zubar da abinda ke cikin yarinyar ba saboda daga shi bazan taɓa samun wani ba kamar yanda ka sani a baya yanzu ma haka take saboda haka na shirya karbar kowane irin hukunci amma banda na cire cikin dake jikinta I'm sorry"
Murmushi Daddy ya yi sannan ya ce"Okay mu zuba mu gani tsakanin ni dakai zan ga mai gaskiya" Mai martaba ne ya mike yana kallonsu ya buɗe baki zai magana, ɗaga masa hannu Daddy ya yi ya ce"babu ruwanka Muhammad banason kowa ya shiga maganar nan kowa ya yi shiru" shuru mai martaba ya yi dan tunda yaga Daddy ya yi haka to ransa ya kai ƙololuwa wajen ɓaci kuma abune ma wuyaci ya sakko. Kallon Imad ya yi ya ce"banason ganin cikin gidan nan ina the next 10mins kabar gidan nan" Imad ya ce"I'm sorry Daddy zan tafi amma ka fara kirawon Fattomah saboda tare zamu.........." Wasu tagwayen maruka Daddy ya ƙara sauke masa a fuskarsa zuwa lokacin fuskar tayi jajawur saboda kasan cewar sa fari cikin zallar ɓacin rai Daddy ya ce
"Wlh na rantse da Allah baka isa ka ɗauki yarinyar nan ba har ƙarshen rayuwarka kuwa sannan kuma abinda ke cikinta tamkar an zubar dashi ne ka rubuta takardar saki ka turon kamar yanda na tsara"
Cikin zallar ɓacin rai Imad ya shige cikin bedroom ɗin Mommy, da kallo suka bisa har ya fito hannunsa riƙe da Fattomah wacce take kallonsa sai rarraba idanu take, yana zuwa ya kalli Daddy ya ce"I'm sorry Daddy zan tafi da'ita saboda she's under medication kamar yanda na faɗa ba zai yiwu abarta haka ba" gaba ya zo zai yi Daddy ya sha gabansa yana yi masa wani irin mugun kallo mai cikeda ma'anoni daban-daban ya ce".
*End of book 1*
*Shin mene ne abinda Daddy zai ce?*
*Shin wane hukunci zai yanke akan Imad?*
*Shin dagaske za'a zubar da cikin dake jikin FATTOMAH ko A'a?*
*Shin FATTOMAH zata auri yaya Jawaad ko A'a?*
*Shin da gaske Kamal zai aureta ko A'a?*
*Shin IMADUDDEN zai cigaba da zama da FATTOMAH ko kuwa za'a raba auren kamar yanda Daddy ya yi Alkawari?*
*Shin Ammi zata dawo Kano ko A'a?*
*Shin Aslaam zai auri FATTOMAH kamar yanda ya ci alwashi ko A'a?*
*Shin FATTOMAH zata haife ƴaƴan IMADUDDEN ko kuwa.....?*
*DUKA ZAKU SAMU AMSOSHIN TAMBAYOYINKU CIKIN LITTAFIN FATTOMAH💞 NA BIYU (2)WANDA YAKE KAN KUƊI NAIRA ƊARI BIYAR 500#*
*Zakuyi making payment ta wannan account ɗin 9086030007 Hauwa lawan opay digital service evidence via 09086030007 or 07041901078 Whatsapp only*
*DOMIN NEMAN ƘARIN BAYANI A TUNTUƁENI TA WANNAN NUMBER 09086030007 OR 07041901078*
MUHAƊU A BOOK 2 DOMIN JIN YANDA ZATA KASANCE, TEAM FATTOMAH AND TEAM IMADUDDEN 💞💞.
*Ameenatou ce#*
*Nanameera ce#*
Shuru Imad ya yi sai kuma ya ce"why ana bata magani ai hakanma zai yiwu ba dole sai an cire cikin jikinta ba, beside kaima kasan bazan taɓa yarda acire abinda ke cikinta ba saboda idan babu shi nifa bazan sake samun wani cikin ba har abada bazan iya wannan kasadar ba gaskiya" Jawaad ya ce"Imad magana fa ake ta lafiyarta idan batada lafiya ka faɗa min ta ina zata iya haifa maka ɗan?, sannan idan Allah yaso sai kaga nan gaba ka sake samun wani cikin daban yanda kayi da niyyar taimakon rayuwarta to wannan karanma haka zaka yi domin shine kaɗai mafitarka" girgiza kai ya yi ya ce"Jawaad bafa zan yarda ba shima kuma Kamal ɗin yasan da hakan wlh bazan taɓa yarda ba zan dai siya mata magani daga Naira ɗaya har abinda ya turewa buzu naɗi koda zan rasa duk abinda na mallaka bazan gaji da siya mata magani ba duk tsadarsa kuwa amma gaskiya i won't tolerate cire ciki bazan taɓa iyawa ba" miƙewa Jawaad ya yi ya ce" zan koma asibitin idan ka gama yanke shawara sai ka biyo ni dan zaka yi sign jikin file kafin a shiga aiki" miƙewa shima ya yi ya ce"Jawaad koda zamu shekara ɗari kalma ɗaya zan sake faɗa bazan yarda ba i won't tolerate Kuma nima yanzu zan je asibitin" gaba Jawaad ya yi yana binsa a baya.
Cikin kwantar da murya Kamal ya ce"dan Allah Friend kayi haƙuri ka bari ayi mata aikin nan kaga wlh tana sake kaiwa matakin ƙarshe dan Allah ka duba maganar" ransa ne ya fara ɓaci ya ce"kunga please ku daina faɗa min irin waɗannan maganganun please wlh bazan iyaba okay ku rabu dani bance kowa sai yaji tausayina ba amma ni ina tausayin kaina Wlh bazan iya ba" cikin faɗa Jawaad ya ce"dole kace haka tunda kana tunanin ka gama da rayuwar yarinya kayi mata ciki ka yaudari mutane da dama da cewa baka sonta ka fake da cewa kayi ne saboda ta samu lafiya amma yanzu ka kasa yin abinda zaka taimaketa wlh Imad ka yi matukar bani mamaki kuma bari na faɗa maka idan har baka yarda an zubar da cikin nan ta daɗin rai ba toh wlh saina ɓallo maka ruwa sai na yi abinda ko kanaso ko bakaso dole ka bari a zubar saboda haka zaɓi ya rage naka"
Wani banzan kallo Imad ya yi masa sannan ya ce
"Idan ka fasa baka ƙaunar Allah da Annabi Jawaad wlh babu wanda ya isa ya sanya ni nayi abinda banyi niyya ba kuma Wlh kowane zaka faɗa wa bazan bari a zubar da abinda ke cikin yarinyar nan ba saboda haka karka fasa kaje duk inda zaka"
Waje Jawaad ya yi bai ce komai ba zuciyarsa a matuƙar ɓace, kallonsa Kamal ya yi kafin ya yi magana ya ɗaga masa hannu ya ce"dan Allah Kamal" shuru ya yi bai faɗi abinda y yi niyya ba yace masa "ina take?" nuna masa ɗakin ya yi sannan yabar wajen.
Zaune yake gefenta yana bata tea a hankali take karɓa ko rabi bata sha ba ta girgiza masa kai babu yanda bai yi da'ita ba taƙi karɓa hakan yasa ya ajiye, komawa tayi ta kwanta tana sauke numfashi kusan 5mins sai kuma ta ce"Uncle" da sauri ya ce"na'am" "ka siyamin mango please" shafa kanta ya yi ya ce"mango ki ke so?" gyaɗa masa kai ta yi ya ce"toh bari na siyo miki amma kar kiyi bacci" gyaɗa masa kai tayi sannan ya tashi ya gyara mata duvet ɗin ya fice daga ward ɗin, waro idanunta tayi dukda yanda sukayi ciki bakinta na rawa ta ce" Da..Da ..Daddy!" riƙe hannunta ya yi yana jin kamar ya fashe da kuka ya ce"Faɗeematoh" fashewa tayi da kuka tanajin numfashi, girgiza mata kai Daddy ya yi ya ce"daina kuka irin haka kinji Faɗemah I'm sorry ni ne duk na jawo miki kinji I'm so sorry Fateemah I'm....." Kasa ƙara sawa ya yi saboda wani kuka daya ci ƙarfinsa rabonda ya yi kuka a rayuwarsa har ya manta sai yau dalilin abinda Imad ya yiwa Fattomah, shafa kanta ya yi ya ce"don't worry dear karki damu zanyi abinda ya kamata zan kwato miki haƙƙinki" Kallon Jawaad ya yi ya ce"ɗauketa Jawaad" okay Jawaad ya ce sannan ya ɗauketa kamar yanda Daddy ya bashi umarni suka fita daga asibitin.
Kai tsaye Airport suka shige inda jirginsu ke jiransu cikin mintuna kaɗan jirginsu ya ɗaga zuwa Abuja.
Kalle-Kalle ya shiga yi a ward ɗin amma bai ga alamar ta ba, har toilet ya duba amma babu Fattum fitowa ya yi yana ganin wata nurse ya ce"hyyy please Kinga inda Fattomah tayi?" da yake sun santa ta ce"Eh sir General Ibrahim ya tafi da'ita tun ɗazu" ji ya yi gabansa ya yi wani irin mugun faɗuwa ya ce"yaushe?" ta ce"sun ɗan jima dan gaskiya yanzu sun kai Abuja" bai tsaya sake sauraronta ba ya yi waje cikin tashin hankali. Cikin yan mintuna ya gama haɗa komai zuwa rabin awa jirginsa ya sauka cikin garin ABUJA.
Sosai yake kallon compound ɗin gidan ganin motoci dayawa yasa ya tabbatar da cewa ba Daddy ne kaɗai ya dawo ba, ko sallama bai yiba ya shiga parlon. Zaune ya tarar dasu da alama wani tattaunawa suke akan maganar, tsayawa ya yi daga gefen kujera yana kallon Mommy ko gaisheta bai iya yiba ya ce"Mommy ina FATTOMAH?" kallonsa kawai tayi amma batace komai ba ya kalli Daddy wanda yake kallonsa tunda ya shigo, Jawaad ne wanda ke zaune gefen Daddy ya kalla ya ce"tana ina Jawaad?" shiru shima ya yi masa ya yi tsaki sannan ya kalli Daddy ya ce"Daddy she's under medication Bai kamata ka ɗaukota daga asibiti ba kamata ya yi......" Wasu maruka da Daddy ya yi masa ya sanya ya riƙe kuncinsa kafin ya yi magana Daddy yara magana cikin tsananin baƙin ciki da ɓacin rai
"Kai har kanada bakin magana?, har kanajin zaka iya zuwa ka tsaya a gabana Saboda bakada kunya kenan?, na baka yarinya amana kawai ka zauna da'ita na wata uku shine abinda ka kasa, har ka iya saka hannun ka dinga dukanta, ka zageta kaci mutuncinta duka bai isheka har ka iya yi mata ciki bayan lalurar daka sanya mata kuma shine yanzu ka iya takowa kazo nan wajen ko?"
Shiru Imad ya yi bai ce komai ba Daddy ya cigaba faɗin"wallahi idan har sunana Ibraheem Baira babu kai babu Fateema har abada babu wata alaƙa da zata haɗaku sannan cikin dake jikinta sai an zubar dashi a yau ba sai gobe ba kai kayi kaɗan ka raina min hankali ba'a haifi ɗa ba, zan nuna maka true colour na yanzu" afusace Imad ya kalli Daddy da duk sauran mutanen dake parlon sai kuma ya ce
"Daddy I'm sorry abinda ya faru zan kuma karɓi laifina duk inda za'a je amma wlh bazan taɓa yarda a zubar da abinda ke cikin yarinyar ba saboda daga shi bazan taɓa samun wani ba kamar yanda ka sani a baya yanzu ma haka take saboda haka na shirya karbar kowane irin hukunci amma banda na cire cikin dake jikinta I'm sorry"
Murmushi Daddy ya yi sannan ya ce"Okay mu zuba mu gani tsakanin ni dakai zan ga mai gaskiya" Mai martaba ne ya mike yana kallonsu ya buɗe baki zai magana, ɗaga masa hannu Daddy ya yi ya ce"babu ruwanka Muhammad banason kowa ya shiga maganar nan kowa ya yi shiru" shuru mai martaba ya yi dan tunda yaga Daddy ya yi haka to ransa ya kai ƙololuwa wajen ɓaci kuma abune ma wuyaci ya sakko. Kallon Imad ya yi ya ce"banason ganin cikin gidan nan ina the next 10mins kabar gidan nan" Imad ya ce"I'm sorry Daddy zan tafi amma ka fara kirawon Fattomah saboda tare zamu.........." Wasu tagwayen maruka Daddy ya ƙara sauke masa a fuskarsa zuwa lokacin fuskar tayi jajawur saboda kasan cewar sa fari cikin zallar ɓacin rai Daddy ya ce
"Wlh na rantse da Allah baka isa ka ɗauki yarinyar nan ba har ƙarshen rayuwarka kuwa sannan kuma abinda ke cikinta tamkar an zubar dashi ne ka rubuta takardar saki ka turon kamar yanda na tsara"
Cikin zallar ɓacin rai Imad ya shige cikin bedroom ɗin Mommy, da kallo suka bisa har ya fito hannunsa riƙe da Fattomah wacce take kallonsa sai rarraba idanu take, yana zuwa ya kalli Daddy ya ce"I'm sorry Daddy zan tafi da'ita saboda she's under medication kamar yanda na faɗa ba zai yiwu abarta haka ba" gaba ya zo zai yi Daddy ya sha gabansa yana yi masa wani irin mugun kallo mai cikeda ma'anoni daban-daban ya ce".
*End of book 1*
*Shin mene ne abinda Daddy zai ce?*
*Shin wane hukunci zai yanke akan Imad?*
*Shin dagaske za'a zubar da cikin dake jikin FATTOMAH ko A'a?*
*Shin FATTOMAH zata auri yaya Jawaad ko A'a?*
*Shin da gaske Kamal zai aureta ko A'a?*
*Shin IMADUDDEN zai cigaba da zama da FATTOMAH ko kuwa za'a raba auren kamar yanda Daddy ya yi Alkawari?*
*Shin Ammi zata dawo Kano ko A'a?*
*Shin Aslaam zai auri FATTOMAH kamar yanda ya ci alwashi ko A'a?*
*Shin FATTOMAH zata haife ƴaƴan IMADUDDEN ko kuwa.....?*
*DUKA ZAKU SAMU AMSOSHIN TAMBAYOYINKU CIKIN LITTAFIN FATTOMAH💞 NA BIYU (2)WANDA YAKE KAN KUƊI NAIRA ƊARI BIYAR 500#*
*Zakuyi making payment ta wannan account ɗin 9086030007 Hauwa lawan opay digital service evidence via 09086030007 or 07041901078 Whatsapp only*
*DOMIN NEMAN ƘARIN BAYANI A TUNTUƁENI TA WANNAN NUMBER 09086030007 OR 07041901078*
MUHAƊU A BOOK 2 DOMIN JIN YANDA ZATA KASANCE, TEAM FATTOMAH AND TEAM IMADUDDEN 💞💞.
*Ameenatou ce#*
*Nanameera ce#*