← Book details Fareedah Nabeel Complete Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 28 OF 34

Sashe 28

Fareedah Nabeel Complete Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read

Da misalin ƙarfe goma na dare, zaune AHMED yaƙe a Saman lumtsumemiyar kujeran acikin parlournsa yayi facing d'in T,V yana kallon film cikin kwanciyar hankali don ko ba komai hankalin sa ya kwanta yanzu"ALLAH na gode maka daka rufa mana asiri YA UBANGIJI ka ƙara rufamana asiri duniya da lahira AHMED yafaɗa a cikin zuciyarsa,
Yana cikin zancen zuci sai ga NABEELAH ta shigo falon,
NABEELAH ce tashigo cikin falon AHMED fuskarta a ɗaure direct wajen AHMED tanufa tana ƙarasawa inda yaƙe zaune cikin tsananin ɓacin rai NABEELAH ta buɗe baƙin ta tace "AHMED nifa Bangane mekuke nufiba? kana nufin nice zanyi tafiya da wannan ɗan iskan doctor?wanda duk duniya babu wanda na tsana samadashi,inji cewar NABEELAH, sannan cikin masifa da bala'i NABEELAH ta cigaba da cewar "ai kai ya kamata ace ka bishi kasamo mana magani zubar da cikin baniba , nifa babu inda zani kuma babu inda zan bisa, gara ma tun wuri kakira sa kagaya masa nace ni NABEELAH babu inda zanbisa ehem nafaɗa nasake faɗa babu inda zani, NABEELAH ta ƙare maganar ta idanunta akan sa mikewa tsaye AHMED yayi tare da sauke idanuwansa akan NABEELAH kafin cikin sanyin sa da ƙasa ƙasa da murya
AHMED ya buɗe baƙin sa yace "NABEELAH kina da hankali kuwa?kinsan abunda kike fad'a kuwa,taya Allah ya rufa mana asiri musamu mafita amma kike ƙoƙarin kiga kin tona mana asiri ,dan ALLAH idan baso kike asirin mu yatonu ba dan Allah kiyi ha'kuri ki amince ki yarda ki bisa,ku tafi tare Abuja tare dashi ,kinga wannan tafiyar taku ita kaɗai ce mafita agare mu please baby love AHMED ya ƙare maganar sa yana mai roƙon ta, NABEELAH tace "nifa nagaya maka wallahy ALLAH babu inda zani,NABEELAH ta ƙarasa maganarta cikin zubar da hawaye,,cikin fusata da buga mata wata uwar tsawa AHMED ya buɗe baƙin sa
yace "bariki kiji ingaya miki ni nagaji da wannan hau'kar taƙi saboda nalura daƙe ƙe kwata-kwata ma baki damu da tashin hankali da muƙe ciki ba,Sbd haƙa, ko kinaso ko bakya so dolenki sai kinje Abujanan, shashaskawai wace ...batasan ...ciwon kanta ba ...maza kifitar min acikin falon kije kifara shirin tafiya gobe AHMED yaƙara sa maganar sa cikin tsananin ɓacin rai , cikin ihu NABEELAH ta buɗe baƙin ta tace "nikuma NABEELAH nace babu inda zani dan babu wani dan iskan daya isa yasa ni nayi tafiya dole ,haba dole ne nace dole ne, ko ana tafiya dole ne? haba,AHMED kuwa cikin tsananin ɓacin rai AHMED ya daga hannunsa ba bai tsaya wata-wata ba ya sauƙe ma NABEELAH Mari jikake tasssssss amatukar firgice NABEELAH ta dafe gefen fuskarta inda taji saukar mari sannan cikin zubar da hawayen NABEELAH tace"Yaya AHMED ni ka mara,? kai kai kai kam babban bala'i yaya AHMED.yau ni NABEELAH ka daga hannun ka mara?ai kuwa batason lokacin da kuka ya subce mata ba, cikin sheshekar kuka NABEELAH ta buɗe baƙi kenan zata cigaba da magana tun bata soma ba,AHMED yayi saurin haɗe baƙin su guri ɗaya.....dan yasan kalmar zagice zata biyo baya, shi kuma kalmar daya tsana kenan ,AHMED bai bari ta k'arasa fad'in abun da take son fada ba tunni ya had'e bakinsu guri guda, saboda kunnuwansa ,baza su iya ɗaukan zaginsa ko bak'ar maganar da zasu fito daga bakinta ba, a hankalin ya ɗaura bakinsa a Saman Nata, cikin wani irin yanayi mai wuyar ganewa ya cafki lallausar harshenta yafara kissing d'inta, da salonsa me rikitar da lafiyayyiyar mace, ai kuwa tunni ta
ta nemi kukanta da ɓacin ran tarasu, saboda an shiga duniyar masoya duniyar daɗi malam Ƙafin kasani tuni itama NABEELAH ta shiga mayar masa da martani, ɗaukar ta AHMED yayi cak ya nufi hanyar bed room d'insa,da ita,sai saman makeken gadon sa ya kwantar da ita, cikin sauri NABEELAH ta cire rigar jikinta harda breziya shigewa tayi cikin jikinsa, tana ya mutsa masa tunani,sake kama bakinsa tayi ta tura masa harshenta tana sucking haɗiye yawonsa, sosai suke tsotsa lallausar harshen junarsu ita ko tana shafa masa kan'sa,Ahankali tafara ɓalle masa maballin rigarsa harda zare ko cire masa rigar jikinsa tayi , baƙin tasauke akan nipple dinsa Ahankali takama kan nipple d'insa ta tana tsotsa,zuwa can kuma Ahankali tafara shafa kwaantaccen sumar daya yaƙe kwance akirjinsa lumshe i'don sa yayi sosai hankali yafara ficewa daga hayyacinsa boob's d'inta ya kama cikin zafizafi yakai bakinsa yana tsotsa da sauri da sauri nan, jikinsa ya fara rawa tsabar jaraba dake cinsu, zazzafar romancing suke aikawa da junarsu, hmmmm Allah ya gafarta mana
kura kuran mu
Chapter 28 · 0% Book details