Sashe 11
Fareedah Nabeel Complete Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
gabadaya baya cikin hayyacinsa, sai wani gurnani yake kamar mayunwacin matashin ZAKI , ita kuma sai kokarin tureshi takeyi tana masa magiya, amma abinka ga wanda yayi nisa bazaiji kiraba , haka kuma kokarin tureshi datake yacitura domin kokusa karfinsu ba dayaba
hakadai har AHMED yayi galaba akanta yasamu nasarar jefa kwallo araga
duk da ba wani dadewa yayi ba amma tajishi kwance sharaf a jikinta, kafin yayi release,
yana sharce gumi
Ahankali tunanin abunda suka aikata ya darsu a zuciyarsa take yaji wani tsoro ya ratsashi, ya janye jikinsa daga nata Ahankali ya koma gefe ya juya mata baya zuciyarsa. najin babu daɗi, baitaba tunanin wannan lokcin zaizo masa a de-de wannan gabar ba tabbas akwai gundumemiyar matsala haduwar farko wannan gingimemen abun da ya shiga tsakanin su gaba Kuma sai ALLAH wasu hawaye ne masu dumi suka zubo masa yaja zuciya de-de lokacin da ta matso ta hade kirjinta da bayansa Tana mai shafa masa boob's d'inta Cikin nutsuwa ta buɗe bakinta tace "Meye kakewa kuka Ahmed? Kana nadama ne na kasancewar mu tare a wannan lokaci, ni kam bantaba nadama ba kuma ba zanyi ba indai da Kai ne please karka ji komai muna tare kaji ko!tayi furucin Nata na karshe da sigar rarrashi haɗe da shashafa masa bayan sa, Haka yasashi juyowa yana mai haurawa samanta ya Kama boob's ɗin ta da hannunsa cikin sanyin Muryar ya bude baƙinsa yace
"NABEELAH
zaki aureni ?
naji daɗin gurin nan bazan iya hakura dashi ba,kuma banason nisanmu yayi yawan da idan munzo tuba zamu samu matsala ,bantaba aikata wannan abin ba,please zaki aureni? "maimakon yaga ta dauki maganarsa seriouse sai yaji tayi smillig sannan ta Mike tsaye ta dubesa kafin cikin kulawa tace "AHMED kenan karfa ka manta kaifa da bakinka kace aikin Dana Fara ne, shine kai kuma kake son k'arasawa,ai bai Kamata ace tun ba muje ko Ina ba ace har ka karaya, haba mana tun yanzu ace har ka karaya tun bamu je ko ina ba haba mana Malam Umaru kar ka bada maza mana, saboda Haka indai wasa ne dani da kai yaya AHMED yanzu muka soma,Yanzu labarin Asalin zai fara ,Yanzu za'a fara wasan , yaƙin Yanzu zai soma , Labarin bai ƙare ba yaya AHMED so idan zaka iya tafiya dani kazo mu tafi muyi rayuwar mu, dan ni nan da ka ganni ban tashi yin aure yanzu ba karatu na zan cigaba da yi,tana kaiwa nan tayi shigewarta bathroom ta Fara tsabtace jikinta, cike da shaukinsa Dan bakaramin dad'insa ta jiba, smillig ta rika sakewa harta Gama gasa jikinta da ruwan zafi, sannan ta fito daure da towel d'insa, ta kwanta a gefensa, Dan kafin ta fito daga cikin bathroom, ta samu har ya sake wani sabon zanin gado, inda shi Kuma har yanzu yake bin ta da kallo yana cewa acikin ransa KADAFA YARINYAR NAN TAIMIN INGIZA MAI KANTU RUWA, sannan ya mik'e kai tsaye yawuce ya shiga toilet.
WASHE GARI da misalin ƙarfe goma na safe
*SULEIMAN SALIHU COMPANY NIGERIA LIMITED,* wata MA'AIKACIYAR NABEEL ne na hango tana tsaye agabon Office ɗin NABEEL
kafin daga bisani Kuma Neesah ta shiga zagaye gaban Office dinsa cikin fad'uwar gaba sabida tsabar tsayuwar kafanta har ciwo yake mata cikin tashin hankali ta cigaba da safa da marwa agabon Office ɗin NABEEL kana tana mai kallon Kofar Office ɗin...
Alhaji MALEEK ne ya nufo inda Neesah take tsaye,ganin Alhajin ne yasa NEESAH tayi sauri ta k'arasowa garesa,tun kan ta gama k'arasowa Alhajin ya kalleta Tare faɗin "Neesah lafiya?,......lafiya. NEESAH ya na gan ki kamar hankalinki duk atashe ?......
"Cikin tashin hankali itama NEESAH ɗin ta kallesa kafin ta buɗe bakinta tace" wallah lafiya dai .ba lafiya ba".
Meya faru?? inji cewar Alhajin yana mai tambayarta
"Wallahi NABEEL ne kwana nan duk bakin da suke ta zuwa wajen sa, bai ma sake ba ballantana yaje ya gansu, gashi wayan nan bakin na yau dasu kazo important ne agare shi , amma har yanzu bai samu ma zuwa ya gansu ba... banSan me ke damun Shi ba,ta ƙarasa maganar ta Cikin zubar da hawaye.
"Yana ciki? "Inji Alhaji Malik
"Eh yana cikin .
inji cewar NEESAH
"To barin in shiga in gan shi
"Okay "
Alhaji Malik direct office ɗin NABEEL ya nufa Alhaji sallama ɗauke a bakinsa ya tura kofar office din NABEEL Tare Da shiga cikin office ɗin inda Ya tadda NABEEL Yana zaune a saman kujerah kana kuma ya zabga wata uwar tagumi sai famar aikin tunani yake daga ganin alamu yana cikin tsananin tashin hankali da tsantsan damuwa mai tarin yawa 'NABEEL ko yana ganin shigowar Alhaji cikin office D'insa, yayi saurin M'ikewa tsaye kallon Alhaji Malik NABEEL yayi kafin cikin sanyin Muryar NABEEL ya buɗe bakinsa yace
"Good morning Alhaji...
"Morning too my son
Inji cewar Alhajin Kafin ya cigaba da cewar
"NABEEL!"
"Na'am NABEEL ya amsa
"Me ya faru na ganka a cikin damuwa , ance mutane sun zo ganinka ma kaki yarda su gan ka "Cikin sanyin Murya NABEEL Ya buɗe bakinsa yace" wallah Alhaji
Mommah ce Duk ta takura min wai lalle-lalle sai na saki FAREEDAH ,Kuma sati Uku ta bani gashi yau saura kwana ɗaya, Kuma tace lalle sai na sake ta na sake aure, na auri Azmerh yarinyar da kwata kwata bata da kamun Kai, ...Narasa Irin wannan dalilin me Mommah take nufi yakarasa magana cikin tsananin damuwa.
"Cikin kulawa Alhaji Malik yace"Wai meyasa mahaifiyar ku take yin Haka ne ne , ,kwana da kwanaki ta matsu akan magana rashin haifuwan nan ya kamata tayi hakuri ta daina d'aukan irin wannan kudiri cikin zuciyarta, ka bari zan gan ta ,domin kuwa yakamata dai in yi magana da ita yau ɗin nan ,ka kwantar da hankalin ka kadaina saka damuwa
acikin zuciyarka ,'.
*GIDAN HAJIA NAFISA*
Mommah ne Zaune a cikin parlour Samar two-seater, tare da NABEELAH da Ahmed suna hiran su cikin nishadi yayinda AHMED d'in yake ba su labarin school d'insu, kallon sa Mommah tayi kafin cikin smillig Mommah tace "Auta nerh kai dai tunda ka dawo Nigeria aikin kenan kullum ciki bamu labari school d'inku Kake,baka gajiya suna cikin hiransu sukaji slm...
Alhaji Malik ne ya shigo
tare da furta"
Assalamu alaikum
"Mommah tace ta Daga kai takallesa Tare Da amsa masa "Ameen Wlkslm inji cewar Mommah sannan Cikin fara'a ta cigaba da cewar"aaa Alhaji Malik sannu da zuwa "Alhaji Malik ne ya ƙaraso inda da suke zauna sannan Cikin kulawa ya buɗe bakin sa yace "yawwa" AHMED budesa Kafin cikin kulawa ya buɗe baƙin sa yace"sannu da zuwa Alhaji "Cikin kulawa shima Alhaji ɗin Yace "AHMED NABEELAH sannunku !"yawwa Alhaji Good morning da fatan ka tashi'lafiya ?
"Alhamdu'lillahy
my children
"Hajiya! Cikin kuwala Alhaji Malik ya kira sunan Mommah" Cikin nutsuwa ta amsa da "na'am tana mai kallon sa sannan ta cigaba da cewar"
bismillah zauna mana sannu da zuwa Alhaji "zama Alhaji Malik yayi asaman kujera Yana Mai kallon ta Kafin Cikin fara'a yace "yawwa Hajiya Nafisat Barka da safiya !"da fatan ka tashi'lafiya! ya aiki?
ya office?.
"Alhamdu'lillahy,............
Sannan ya cigaba da cewar"
Hajiya abunda ke tafe da ni dama nace bari inyi takakkiya inzo in same ki
Mommah tadago kai tadubeshi sannan tace "eh Ina jinka
"Ah akan maganar wannan yaron ne NABEEL da iyalinsa, kawai Haƙa dai ana zaman.lami'lafiya ba a san Hawa ba bare sauka kawai ... Haƙa abu ya zo ya yamutse ya lalace ,
sai naga ya kamata inzo in same ki saboda wancen Kudirin da kike bukata acikin zuciyarki ba halattace bane kumayin hakan bakaramin shishshigi bane cikin lamarin ubangiji, yakamata ki janye kibar ma wannan yaro uzurinsa, ya ƙarasa maganar sa Cikin bada umarni
"Girgiza kai MOM tayi Tare Da furta"Malik kenan
Alhaji yadago kai cike da mamaki sannan yadubeta yace "ah Hajiya Malik ma kawai Haka gatsau ?
"To dan nace Malik meye ? Inji cewar Mommah
Cikin haɗe rai "cikin sanyin Muryar Alhaji Malik ya bude baƙinsa yace"amma Hajiya Nafisat ni mafa gani nake acikin Gidan nan fa kamar nima ina da abunda zan iya faɗi wanda ya kamata asaurare ni saboda ni ma wani Abu ne acikin Gidan nan ...''Mik'ewa tsaye Mommah tayi Kafin cikin daka masa tsawa MOM ta buɗe baƙin ta tace"
"Bari in gaya maka NABEEL dai Ɗana ne. nina haifeshi duk abunda nake so shi zanyi da Shi saboda nina Haife Shi, ko so kuke abar shi da wannan mata yar iska ?Wanda bata tsinana mana komai ba, bata da abunda take Sai Dai ta Ci tayi kashi ,to ba zai yuwuba ,yanda na haifi NABEEL Haka nake so NABEEL Shima ya Haifa domin in gani inyi Alfahari da Shi sannan kuma inagargadinka akan shiga sabgar dabatakaba.
ta ƙarasa maganar ta
Cikin tsantsan bacin rai
"Shima Mik'ewa tsaye yayi Kafin cikin fusata yace"amma duk da Haka Hajiya Nafisat karki mance ni ma fa NABEEL d'in Ɗana ne , saboda haka wannan yaron yana da kyau ki bashi
Dama ,a bashi uzuri ,amma bai kamata Kai tsaye Haka kawai ki ɗinga wannan.ki ɗinga yanke hukunci
da wuri ba ,"""""' Cikin
fusata Mommah tace"
Malik Ai ni naga ya kamata ka tsaya harkokin Ka na office ne, kawai ba Wai sai ka shiga Cikin hurumim Gidana ba ,Saboda haƙa Ina san kasan wani Abu cewa Abokin miji ba fa miji bane.
"Shikenan.naji inji cewar Alhajin Kafin ya cigaba da cewar" amma ya kamata yaron nan aba shi uzuri Hajiya Nafisat bai kamata kawai ki yanke ma kanki hukunci da abunda ba zai yuwuba , yaron suna zaman lamin lafiya da iyalinshi ,aa shikenan Kuma kawai dandai wannan Abu yakawo matsala ace ba zaki tsaya kibashi uzuri ba ?.
"To duk maganar ka Malik ko FAREEDAH ɗin ta zauna ko tatafi Saboda haka kaje ka faɗa ma NABEEL kace nace na bashi daga Yanzu zuwa yamma ta tattara tsummo-karanta da tasan tazo dashi ta tafi, cikin cikin daka masa tsawa MOM ta cigaba da cewar"nariga na yanke hukunci Kuma babu wanda ya isa ya hanani yin abun da nayi niyya Sai ALLAH ,Haka.
Kawai Kazo ka kawo min wata magana ,maganar banza magana wofi ,Tana gama maganar ta Tare Da galla masa hara sannan ta shige ciki kitchen Tana mita
hakadai har AHMED yayi galaba akanta yasamu nasarar jefa kwallo araga
duk da ba wani dadewa yayi ba amma tajishi kwance sharaf a jikinta, kafin yayi release,
yana sharce gumi
Ahankali tunanin abunda suka aikata ya darsu a zuciyarsa take yaji wani tsoro ya ratsashi, ya janye jikinsa daga nata Ahankali ya koma gefe ya juya mata baya zuciyarsa. najin babu daɗi, baitaba tunanin wannan lokcin zaizo masa a de-de wannan gabar ba tabbas akwai gundumemiyar matsala haduwar farko wannan gingimemen abun da ya shiga tsakanin su gaba Kuma sai ALLAH wasu hawaye ne masu dumi suka zubo masa yaja zuciya de-de lokacin da ta matso ta hade kirjinta da bayansa Tana mai shafa masa boob's d'inta Cikin nutsuwa ta buɗe bakinta tace "Meye kakewa kuka Ahmed? Kana nadama ne na kasancewar mu tare a wannan lokaci, ni kam bantaba nadama ba kuma ba zanyi ba indai da Kai ne please karka ji komai muna tare kaji ko!tayi furucin Nata na karshe da sigar rarrashi haɗe da shashafa masa bayan sa, Haka yasashi juyowa yana mai haurawa samanta ya Kama boob's ɗin ta da hannunsa cikin sanyin Muryar ya bude baƙinsa yace
"NABEELAH
zaki aureni ?
naji daɗin gurin nan bazan iya hakura dashi ba,kuma banason nisanmu yayi yawan da idan munzo tuba zamu samu matsala ,bantaba aikata wannan abin ba,please zaki aureni? "maimakon yaga ta dauki maganarsa seriouse sai yaji tayi smillig sannan ta Mike tsaye ta dubesa kafin cikin kulawa tace "AHMED kenan karfa ka manta kaifa da bakinka kace aikin Dana Fara ne, shine kai kuma kake son k'arasawa,ai bai Kamata ace tun ba muje ko Ina ba ace har ka karaya, haba mana tun yanzu ace har ka karaya tun bamu je ko ina ba haba mana Malam Umaru kar ka bada maza mana, saboda Haka indai wasa ne dani da kai yaya AHMED yanzu muka soma,Yanzu labarin Asalin zai fara ,Yanzu za'a fara wasan , yaƙin Yanzu zai soma , Labarin bai ƙare ba yaya AHMED so idan zaka iya tafiya dani kazo mu tafi muyi rayuwar mu, dan ni nan da ka ganni ban tashi yin aure yanzu ba karatu na zan cigaba da yi,tana kaiwa nan tayi shigewarta bathroom ta Fara tsabtace jikinta, cike da shaukinsa Dan bakaramin dad'insa ta jiba, smillig ta rika sakewa harta Gama gasa jikinta da ruwan zafi, sannan ta fito daure da towel d'insa, ta kwanta a gefensa, Dan kafin ta fito daga cikin bathroom, ta samu har ya sake wani sabon zanin gado, inda shi Kuma har yanzu yake bin ta da kallo yana cewa acikin ransa KADAFA YARINYAR NAN TAIMIN INGIZA MAI KANTU RUWA, sannan ya mik'e kai tsaye yawuce ya shiga toilet.
WASHE GARI da misalin ƙarfe goma na safe
*SULEIMAN SALIHU COMPANY NIGERIA LIMITED,* wata MA'AIKACIYAR NABEEL ne na hango tana tsaye agabon Office ɗin NABEEL
kafin daga bisani Kuma Neesah ta shiga zagaye gaban Office dinsa cikin fad'uwar gaba sabida tsabar tsayuwar kafanta har ciwo yake mata cikin tashin hankali ta cigaba da safa da marwa agabon Office ɗin NABEEL kana tana mai kallon Kofar Office ɗin...
Alhaji MALEEK ne ya nufo inda Neesah take tsaye,ganin Alhajin ne yasa NEESAH tayi sauri ta k'arasowa garesa,tun kan ta gama k'arasowa Alhajin ya kalleta Tare faɗin "Neesah lafiya?,......lafiya. NEESAH ya na gan ki kamar hankalinki duk atashe ?......
"Cikin tashin hankali itama NEESAH ɗin ta kallesa kafin ta buɗe bakinta tace" wallah lafiya dai .ba lafiya ba".
Meya faru?? inji cewar Alhajin yana mai tambayarta
"Wallahi NABEEL ne kwana nan duk bakin da suke ta zuwa wajen sa, bai ma sake ba ballantana yaje ya gansu, gashi wayan nan bakin na yau dasu kazo important ne agare shi , amma har yanzu bai samu ma zuwa ya gansu ba... banSan me ke damun Shi ba,ta ƙarasa maganar ta Cikin zubar da hawaye.
"Yana ciki? "Inji Alhaji Malik
"Eh yana cikin .
inji cewar NEESAH
"To barin in shiga in gan shi
"Okay "
Alhaji Malik direct office ɗin NABEEL ya nufa Alhaji sallama ɗauke a bakinsa ya tura kofar office din NABEEL Tare Da shiga cikin office ɗin inda Ya tadda NABEEL Yana zaune a saman kujerah kana kuma ya zabga wata uwar tagumi sai famar aikin tunani yake daga ganin alamu yana cikin tsananin tashin hankali da tsantsan damuwa mai tarin yawa 'NABEEL ko yana ganin shigowar Alhaji cikin office D'insa, yayi saurin M'ikewa tsaye kallon Alhaji Malik NABEEL yayi kafin cikin sanyin Muryar NABEEL ya buɗe bakinsa yace
"Good morning Alhaji...
"Morning too my son
Inji cewar Alhajin Kafin ya cigaba da cewar
"NABEEL!"
"Na'am NABEEL ya amsa
"Me ya faru na ganka a cikin damuwa , ance mutane sun zo ganinka ma kaki yarda su gan ka "Cikin sanyin Murya NABEEL Ya buɗe bakinsa yace" wallah Alhaji
Mommah ce Duk ta takura min wai lalle-lalle sai na saki FAREEDAH ,Kuma sati Uku ta bani gashi yau saura kwana ɗaya, Kuma tace lalle sai na sake ta na sake aure, na auri Azmerh yarinyar da kwata kwata bata da kamun Kai, ...Narasa Irin wannan dalilin me Mommah take nufi yakarasa magana cikin tsananin damuwa.
"Cikin kulawa Alhaji Malik yace"Wai meyasa mahaifiyar ku take yin Haka ne ne , ,kwana da kwanaki ta matsu akan magana rashin haifuwan nan ya kamata tayi hakuri ta daina d'aukan irin wannan kudiri cikin zuciyarta, ka bari zan gan ta ,domin kuwa yakamata dai in yi magana da ita yau ɗin nan ,ka kwantar da hankalin ka kadaina saka damuwa
acikin zuciyarka ,'.
*GIDAN HAJIA NAFISA*
Mommah ne Zaune a cikin parlour Samar two-seater, tare da NABEELAH da Ahmed suna hiran su cikin nishadi yayinda AHMED d'in yake ba su labarin school d'insu, kallon sa Mommah tayi kafin cikin smillig Mommah tace "Auta nerh kai dai tunda ka dawo Nigeria aikin kenan kullum ciki bamu labari school d'inku Kake,baka gajiya suna cikin hiransu sukaji slm...
Alhaji Malik ne ya shigo
tare da furta"
Assalamu alaikum
"Mommah tace ta Daga kai takallesa Tare Da amsa masa "Ameen Wlkslm inji cewar Mommah sannan Cikin fara'a ta cigaba da cewar"aaa Alhaji Malik sannu da zuwa "Alhaji Malik ne ya ƙaraso inda da suke zauna sannan Cikin kulawa ya buɗe bakin sa yace "yawwa" AHMED budesa Kafin cikin kulawa ya buɗe baƙin sa yace"sannu da zuwa Alhaji "Cikin kulawa shima Alhaji ɗin Yace "AHMED NABEELAH sannunku !"yawwa Alhaji Good morning da fatan ka tashi'lafiya ?
"Alhamdu'lillahy
my children
"Hajiya! Cikin kuwala Alhaji Malik ya kira sunan Mommah" Cikin nutsuwa ta amsa da "na'am tana mai kallon sa sannan ta cigaba da cewar"
bismillah zauna mana sannu da zuwa Alhaji "zama Alhaji Malik yayi asaman kujera Yana Mai kallon ta Kafin Cikin fara'a yace "yawwa Hajiya Nafisat Barka da safiya !"da fatan ka tashi'lafiya! ya aiki?
ya office?.
"Alhamdu'lillahy,............
Sannan ya cigaba da cewar"
Hajiya abunda ke tafe da ni dama nace bari inyi takakkiya inzo in same ki
Mommah tadago kai tadubeshi sannan tace "eh Ina jinka
"Ah akan maganar wannan yaron ne NABEEL da iyalinsa, kawai Haƙa dai ana zaman.lami'lafiya ba a san Hawa ba bare sauka kawai ... Haƙa abu ya zo ya yamutse ya lalace ,
sai naga ya kamata inzo in same ki saboda wancen Kudirin da kike bukata acikin zuciyarki ba halattace bane kumayin hakan bakaramin shishshigi bane cikin lamarin ubangiji, yakamata ki janye kibar ma wannan yaro uzurinsa, ya ƙarasa maganar sa Cikin bada umarni
"Girgiza kai MOM tayi Tare Da furta"Malik kenan
Alhaji yadago kai cike da mamaki sannan yadubeta yace "ah Hajiya Malik ma kawai Haka gatsau ?
"To dan nace Malik meye ? Inji cewar Mommah
Cikin haɗe rai "cikin sanyin Muryar Alhaji Malik ya bude baƙinsa yace"amma Hajiya Nafisat ni mafa gani nake acikin Gidan nan fa kamar nima ina da abunda zan iya faɗi wanda ya kamata asaurare ni saboda ni ma wani Abu ne acikin Gidan nan ...''Mik'ewa tsaye Mommah tayi Kafin cikin daka masa tsawa MOM ta buɗe baƙin ta tace"
"Bari in gaya maka NABEEL dai Ɗana ne. nina haifeshi duk abunda nake so shi zanyi da Shi saboda nina Haife Shi, ko so kuke abar shi da wannan mata yar iska ?Wanda bata tsinana mana komai ba, bata da abunda take Sai Dai ta Ci tayi kashi ,to ba zai yuwuba ,yanda na haifi NABEEL Haka nake so NABEEL Shima ya Haifa domin in gani inyi Alfahari da Shi sannan kuma inagargadinka akan shiga sabgar dabatakaba.
ta ƙarasa maganar ta
Cikin tsantsan bacin rai
"Shima Mik'ewa tsaye yayi Kafin cikin fusata yace"amma duk da Haka Hajiya Nafisat karki mance ni ma fa NABEEL d'in Ɗana ne , saboda haka wannan yaron yana da kyau ki bashi
Dama ,a bashi uzuri ,amma bai kamata Kai tsaye Haka kawai ki ɗinga wannan.ki ɗinga yanke hukunci
da wuri ba ,"""""' Cikin
fusata Mommah tace"
Malik Ai ni naga ya kamata ka tsaya harkokin Ka na office ne, kawai ba Wai sai ka shiga Cikin hurumim Gidana ba ,Saboda haƙa Ina san kasan wani Abu cewa Abokin miji ba fa miji bane.
"Shikenan.naji inji cewar Alhajin Kafin ya cigaba da cewar" amma ya kamata yaron nan aba shi uzuri Hajiya Nafisat bai kamata kawai ki yanke ma kanki hukunci da abunda ba zai yuwuba , yaron suna zaman lamin lafiya da iyalinshi ,aa shikenan Kuma kawai dandai wannan Abu yakawo matsala ace ba zaki tsaya kibashi uzuri ba ?.
"To duk maganar ka Malik ko FAREEDAH ɗin ta zauna ko tatafi Saboda haka kaje ka faɗa ma NABEEL kace nace na bashi daga Yanzu zuwa yamma ta tattara tsummo-karanta da tasan tazo dashi ta tafi, cikin cikin daka masa tsawa MOM ta cigaba da cewar"nariga na yanke hukunci Kuma babu wanda ya isa ya hanani yin abun da nayi niyya Sai ALLAH ,Haka.
Kawai Kazo ka kawo min wata magana ,maganar banza magana wofi ,Tana gama maganar ta Tare Da galla masa hara sannan ta shige ciki kitchen Tana mita