Sashe 17
Fareedah Nabeel Complete Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Wato ni banason barin Matata badan komai ba saboda irin halin datake ciki, kuma abunda yasa ma Mommy ta yarda da wannan abun saboda na shirya mata cewa zan aure NEESAH shine yasa bata fushi kuma bayan ba haka ba, ni da kai na san ba haƙa bane ,na sheda mata haƙan ne ƙawai dan na samu kwanciyar hankalin , NABEEL ya ƙarasa maganar sa idanunsa akan su
"Kallon su SADEEQ ɗin shima yayi kafin cikin kulawa SADEEQ yace "to nidai gaskiya abunda zan baka shawara cewa dai kasani cewa duk wata matsala datake faruwa in dai har tana cin karo da addu'a ko-da bata gusheba to za'a samu mafita kuma💗 magana auren ka da FAREEDAH insha Allahu mutuwa ce
kawai zata rabaku " to Allah yasa inji cewar Alhaji Malik"AMIN YAH RABBILL IZZATI su NABEEL suka haɗa baƙin gurin faɗin haƙa,
*GIDAN HAJIA NAFISAT*
Da misalin ƙarfe biyu na Rana Zaune AHMED yaƙe a cikin parlour tare da NABEELAH yayinda NABEELAH take zaune asaman cinyar AHMED,tana buga game da wayar AHMED ,shi kuwa AHMED ya wani rungumota kamar zata shige cikin jikansa,cikin nutsuwa AHMED ya ɗora baƙin sa asaman wuyan NABEELAH Ahankalin ya fito da halshensa kana cikin nutsuwa AHMED ya fara lashe mata wuya har izuwa bayan ta duk inda halshensa ya cikaro dashi sai ya tsotse wajen,cikin nutsuwa AHMED ya tura ɗayan hannunsa acikin rigar ta Ahankali ya kama kan nipple d'inta cikin kwarewa da fitina AHMED ya fara murza mata kan nipple d'inta lumshe ido AHMED yayi yana mai jin daɗin wasan da yaƙe da sassan jikin NABEELAH
Suna cikin haƙa sai ga
Alhaji Malik ya
shigo cikin falon
Alhaji Malik ne ya
shigo cikin falon
tare da furta"
ASSALAMU ALAIKUM!
"AMIN WLKSLM NABEELAH ce ta amsa da faɗin haƙa tana mai dago kanta dan ganin wanda ya shigo falon idanuwanta ne suka sauka akan Alhaji Malik haƙa zalika shima AHMED ɗin a de-de lokacin ne ya dagon kansa don ganin wanda ya shigo cikin falon ai kuwa suna ganin shigowa Alhaji Malik cikin sauri NABEELAH ta sauka daga saman cinyar AHMED suna mai mikewa tsaye a tare, gaban su sai famar faduwa yake ,AHMED ko har da dukar da kansa ƙasa dan ji yayi kamar ƙasa ta tsage ya shige ciki saboda tsabagen jin kunya kwata-kwata ya ƙasa cewa komai NABEELAH ce tayi ƙarfin halin yi masa sannu da zuwa cikin tsananin borin kunya da
faduwar Gaba NABEELAH tace"
SANNU DA ZUWA!
"Shi ko Alhaji Malik batare da ya amsa mata ba kai tsaye ya ƙaraso inda suke tsaye Kallon su Alhaji Malik yayi kafin cikin faɗa da ɓacin rai yace "iyye wannan wane irin wasan banza ne haƙa!, inji cewar Alhaji Malik sannan cikin mugun faɗa da daka masu wata uwar tsawa Alhaji Malik ya ɗora da cewar "nace wannan wane irin iskanci ne Haƙa.a a shi kenan kuma babu kowa acikin parlourn sai kuyi abun da ranku yakeso ko? wato AHMED kai ma yanzu ka lalace yanzu haƙa zaku tayiwa mutane iskanci aparlour koh .Kuke wasan nin banza wasan banza wasan wofi bazaku ma kanku faɗa a tsakani ba ,,,,,,Mommyce ta fito daga cikin kitchen kai tsaye inda suke tsaye ta ƙaraso, cikin ɗaure fuska Mommah ta
dubesu tana mai faɗin"
"Wani irin wasa kuke yi??
Cikin sauri AHMED ya dago kansa kafin cikin borin kunya AHMED ya buɗe baƙin sa yace "wallahi kinga Mommy ba wani Abu mukeba wayata ce kawai NABEELAH ta amsa shine ni kuma na mika hannuna nayi haƙa zan anshi wayan kenan shine bansaniba ashe yan yatsunnerh sun Ɗan taɓa kirjinta shikenan shi kuma de-de lokacin ya shigo ya gammu shine yake cewa wai ni na taba mata nono AHMED ya ƙarasa maganar sa cikin zubar da hawaye tausayi haƙa zalika yana mai kallon Mommynsu
Sake baƙi Alhaji Malik yayi yana kallon ikon Allah Cikin tsananin ɓacin rai Alhaji Malik ya yi ma AHMED dakuwa tare da faɗin
"AHMED kaji uwarka nace AHMED kaga naka cikin fusata da ɓacin rai Alhaji Malik ya cigaba da cewar"nace AHMED kaci uwarka zan yi ma karya ne ? Alhaji Malik ya tambaye shi idonsa akan AHMED,,,,Kallon Alhaji Malik Mommy tayi Kafin cikin masifa da tsananin ɓacin rai Mommy ta buɗe baƙin ta tace
"Malik wannan wane irin zargi ne kakeyi ma yara nan AHMED wan NABEELAH ne , NABEELAH kuma dani da mahaifiyarta uwarmu ɗaya uban mu ɗaya, wannan wane irin zargi ne wannan.
Shi ma Alhaji Malik ɗin cikin fusata da tsananin ɓacin rai yace"Wai Hajiya NAFISAT zan so in San matsayin na cikin wannan gidan? Ya ƙarasa tambayar ta
Idanunsa akan ta,
Cikin bala'i da masifa Mom tace"to dai ina son kasan wani abu cewa AHMED dai ya girma yakai lokacin da ban isa in dakeshi ba... cikin fusata Alhaji Malik ya katseta ta hanyar faɗin" ,"shine nace Inaso in san matsayina awannan gidan ? " kai kana da wani matsayine da ka wuce abokina mai gida miji na inji cewar Mommy sannan cikin faɗa da bala'i Mommy ta cigaba da cewar" ai baka da wani matsayin da ka wuce Abokin maigida "to shikenan kuma tunda ina abokin mai gida nazama butulu shikenan sai inbar duk ƴaƴan Alhaji Suleiman shikenan sai su lalace, maida kallon sa ga AHMED yayi Tare cigaba da faɗin" a a shikenan yadda kai kaga uwarka tazama ballagaza Allah bada kasuwa Allah koro, shine kai ma kana biye ma halinta ko"
Cikin fusata Mommy ta daka masa tsawa ta mai nuna masa sa Ɗan yatsanta kafin cikin ɓacin rai da masifa da bala'i Mommy tace "kai Malik karka Kalleni kagaya min wannan banzan maganar,. karka kuskura ka gayamin wani wannan magana banza karka kuskura kace zaka gayamin bakar magana dan me zaka shigo cikin gidan na kuma acikin tsakiyar parlour. kana zargi min yara, akan wani dalili ,wai shin me yakawo ka ma tukuna kashigo min gida zakazo kana daman mu yara kawai mutum kai Abu bai shafe ka ba kawai kazo ka dinga sa baki aciki ,ka dinga neman zargin yara Mommy ta ƙarasa maganar ta cikin tsananin ɓacin rai har wani huci take"...
Batare da Alhaji Malik ya tanka mataba Alhaji Malik ya kalli AHMED sannan ya bude baƙin sa yace
"A a shikenan AHMED yanzu ni ban isa ingaya maka magana bako, kawai saboda uwarka ta zama ballagaza sai tai abunda ta gadama
"Dago kansa AHMED yayi ya gallama Alhaji Malik Harare tare da jan masa dogon tsako ƙasa ƙasa"""""""" cikin daga murya Alhaji Malik yace "nafaɗa anfaɗa ballagaza ko buguna zaka yi nace na faɗa ballagaza, ashikenan sai kabiye mata,ka zama sakaka, nan gidan ubankane inbanda ma rashin zuciya ai kamata da ita da NABEELAH su fita su barmaku gidan, mutumiyar banza mutumiyar wofi,shikenan ka tsaya kana lalata yarinya mutane kuma ace.ba za'ayi magana ba,amma matuƙar muna tare, na faɗa uwarku ballagaza na sake fada ballagaza, wallhy Allah ba zan bari ka lalace ba,sai rannan gobe kiyama in tashi tsigi gani ga mahaifinku yace naci amanarsa ban nunawa ƴaƴansa tarbiya me kyau ba Alhaji Malik ya ƙarasa maganar sa cikin faɗa ,""" cikin fusata Mommy ta nuna ma Alhaji Malik hanyar kofa tare da faɗin"idan ka gama zaka iya tafiya kofa abude yaƙe, zaka fice ka barmin nan ko sai na dudura maka ashar ,Cikin masifa da bala'i MOM ta daka masa tsawa sannan MOM ta cigaba da cewar" nace go out! out!!!! munafiki annamimi shege tsohon banza ta ƙare maganar cikin wata irin murya me cikeda tsananin ɓacin rai dan ji take Kamar ta rufe shi da duka ko haƙan zai'sa ta huce haushinsa da take ji , cikin tsananin ɓacin rai da danasani zuwarsa gidan Alhaji Malik ya nufi hanyar fita daga cikin falon tare da ficewa daga gidan gaba-daya yabar MOM tsaye tana ta balbala bala'i saida tagaji dan kanta sannan tawuce a zuciye tashiga kitchen kana ta cigaba da yin aikin sai famar ZAGE-ZAGE DA TSITSINE MASA ALBARKA TAKE KAI JAMA'A ALLAH YA KYAUTA
Da misalin ƙarfe takwas na dare, Zaune Mommy take a cikin parlourn tare da SadeeQ, kallo SadeeQ Mommy tayi Kafin cikin sanyi murya tace "SadeeQ ga tafiya Fa takama NABEEL,Kuma ni haryanzu banji kuna magana aurensa ba, ko so Kake abarshi da wannan juyar matartasa"? Kallon ta SadeeQ yayi tukkun Kafin cikin kwantar mata da hankali SadeeQ yace"babu komai Mommy ko da NABEEL baya gari aurennan ba za'a fasa shiba,tunda dai ai gani ni ina nan "to shikenan inji cewar MOMMy sannan ta cigaba da cewar",amma abunda nake so shine, so nake a daura auren ta kasance ta tabbata amatsayin matarsa,,kuma batun kayan hidiman biki ni na dauki nauyin .ni zan yi komai .na hidiman bikin, koda NABEEL bai nan kaga kai amatsayinka na abokinsa amininsa zan'bar maka komai ahannunka, abubuwa shiga da fice kai zakayi wannan ba zai gagaraba "to shikenan babu komai Hajiya "yanzu ma Ina tashi daga nan gidansu yarinya zanje in same ta sai mu zauna mu tattauna "ba komai haƙa nake so Allah ya Bada sa'a Mike wa tsaye SadeeQ yayi tare da faɗin"MOM Ni Bari in ƙarasa gida dama ina kan hanya ne nace bari in biyo mu gaisa sai da safe MOMMY'' to Allah ya tashe Mu lafiya ka gaida gida ka kula kuma bare da ya amsa mata ba kai tsaye ya nufi hanyar fita daga cikin parlourn
WASHE GARI
Company su NABEEL
Zaune NABEEL yaƙe a cikin office ɗinsa tare da SadeeQ yayin da duk su sunyi shiru kai ka rantse ba kowa acikin office ɗin zuwa can sai SadeeQ ya sauke ajiyar zuciya, kallon NABEEL SadeeQ yayi Kafin cikin kwantar masa da hankali SadeeQ yace "NABEEL ka kwantar da hankalin ka magana fitan Ka waje bazata fasa ba, kuma maganar aurenka babu ita ,kakyale MOMMY taje can taita haukanta idan ta ga dama zata sauko "Haka ne na fahimci duk nufinKa. Kuma Ina tausayin FAREEDAH bugu da kari Kuma Ina matuƙar sonta duk Mommah batason zamanah da FAREEDAH daduk wata alakan dake tsakani na da FAREEDAH,,, ita MOMMY tafi son mu rabu, yayinda ni kuma Ina masifar son Matata Haƙa zalika ita ma ta kauna na Wash nagaji mu haɗu a next page
"Kallon su SADEEQ ɗin shima yayi kafin cikin kulawa SADEEQ yace "to nidai gaskiya abunda zan baka shawara cewa dai kasani cewa duk wata matsala datake faruwa in dai har tana cin karo da addu'a ko-da bata gusheba to za'a samu mafita kuma💗 magana auren ka da FAREEDAH insha Allahu mutuwa ce
kawai zata rabaku " to Allah yasa inji cewar Alhaji Malik"AMIN YAH RABBILL IZZATI su NABEEL suka haɗa baƙin gurin faɗin haƙa,
*GIDAN HAJIA NAFISAT*
Da misalin ƙarfe biyu na Rana Zaune AHMED yaƙe a cikin parlour tare da NABEELAH yayinda NABEELAH take zaune asaman cinyar AHMED,tana buga game da wayar AHMED ,shi kuwa AHMED ya wani rungumota kamar zata shige cikin jikansa,cikin nutsuwa AHMED ya ɗora baƙin sa asaman wuyan NABEELAH Ahankalin ya fito da halshensa kana cikin nutsuwa AHMED ya fara lashe mata wuya har izuwa bayan ta duk inda halshensa ya cikaro dashi sai ya tsotse wajen,cikin nutsuwa AHMED ya tura ɗayan hannunsa acikin rigar ta Ahankali ya kama kan nipple d'inta cikin kwarewa da fitina AHMED ya fara murza mata kan nipple d'inta lumshe ido AHMED yayi yana mai jin daɗin wasan da yaƙe da sassan jikin NABEELAH
Suna cikin haƙa sai ga
Alhaji Malik ya
shigo cikin falon
Alhaji Malik ne ya
shigo cikin falon
tare da furta"
ASSALAMU ALAIKUM!
"AMIN WLKSLM NABEELAH ce ta amsa da faɗin haƙa tana mai dago kanta dan ganin wanda ya shigo falon idanuwanta ne suka sauka akan Alhaji Malik haƙa zalika shima AHMED ɗin a de-de lokacin ne ya dagon kansa don ganin wanda ya shigo cikin falon ai kuwa suna ganin shigowa Alhaji Malik cikin sauri NABEELAH ta sauka daga saman cinyar AHMED suna mai mikewa tsaye a tare, gaban su sai famar faduwa yake ,AHMED ko har da dukar da kansa ƙasa dan ji yayi kamar ƙasa ta tsage ya shige ciki saboda tsabagen jin kunya kwata-kwata ya ƙasa cewa komai NABEELAH ce tayi ƙarfin halin yi masa sannu da zuwa cikin tsananin borin kunya da
faduwar Gaba NABEELAH tace"
SANNU DA ZUWA!
"Shi ko Alhaji Malik batare da ya amsa mata ba kai tsaye ya ƙaraso inda suke tsaye Kallon su Alhaji Malik yayi kafin cikin faɗa da ɓacin rai yace "iyye wannan wane irin wasan banza ne haƙa!, inji cewar Alhaji Malik sannan cikin mugun faɗa da daka masu wata uwar tsawa Alhaji Malik ya ɗora da cewar "nace wannan wane irin iskanci ne Haƙa.a a shi kenan kuma babu kowa acikin parlourn sai kuyi abun da ranku yakeso ko? wato AHMED kai ma yanzu ka lalace yanzu haƙa zaku tayiwa mutane iskanci aparlour koh .Kuke wasan nin banza wasan banza wasan wofi bazaku ma kanku faɗa a tsakani ba ,,,,,,Mommyce ta fito daga cikin kitchen kai tsaye inda suke tsaye ta ƙaraso, cikin ɗaure fuska Mommah ta
dubesu tana mai faɗin"
"Wani irin wasa kuke yi??
Cikin sauri AHMED ya dago kansa kafin cikin borin kunya AHMED ya buɗe baƙin sa yace "wallahi kinga Mommy ba wani Abu mukeba wayata ce kawai NABEELAH ta amsa shine ni kuma na mika hannuna nayi haƙa zan anshi wayan kenan shine bansaniba ashe yan yatsunnerh sun Ɗan taɓa kirjinta shikenan shi kuma de-de lokacin ya shigo ya gammu shine yake cewa wai ni na taba mata nono AHMED ya ƙarasa maganar sa cikin zubar da hawaye tausayi haƙa zalika yana mai kallon Mommynsu
Sake baƙi Alhaji Malik yayi yana kallon ikon Allah Cikin tsananin ɓacin rai Alhaji Malik ya yi ma AHMED dakuwa tare da faɗin
"AHMED kaji uwarka nace AHMED kaga naka cikin fusata da ɓacin rai Alhaji Malik ya cigaba da cewar"nace AHMED kaci uwarka zan yi ma karya ne ? Alhaji Malik ya tambaye shi idonsa akan AHMED,,,,Kallon Alhaji Malik Mommy tayi Kafin cikin masifa da tsananin ɓacin rai Mommy ta buɗe baƙin ta tace
"Malik wannan wane irin zargi ne kakeyi ma yara nan AHMED wan NABEELAH ne , NABEELAH kuma dani da mahaifiyarta uwarmu ɗaya uban mu ɗaya, wannan wane irin zargi ne wannan.
Shi ma Alhaji Malik ɗin cikin fusata da tsananin ɓacin rai yace"Wai Hajiya NAFISAT zan so in San matsayin na cikin wannan gidan? Ya ƙarasa tambayar ta
Idanunsa akan ta,
Cikin bala'i da masifa Mom tace"to dai ina son kasan wani abu cewa AHMED dai ya girma yakai lokacin da ban isa in dakeshi ba... cikin fusata Alhaji Malik ya katseta ta hanyar faɗin" ,"shine nace Inaso in san matsayina awannan gidan ? " kai kana da wani matsayine da ka wuce abokina mai gida miji na inji cewar Mommy sannan cikin faɗa da bala'i Mommy ta cigaba da cewar" ai baka da wani matsayin da ka wuce Abokin maigida "to shikenan kuma tunda ina abokin mai gida nazama butulu shikenan sai inbar duk ƴaƴan Alhaji Suleiman shikenan sai su lalace, maida kallon sa ga AHMED yayi Tare cigaba da faɗin" a a shikenan yadda kai kaga uwarka tazama ballagaza Allah bada kasuwa Allah koro, shine kai ma kana biye ma halinta ko"
Cikin fusata Mommy ta daka masa tsawa ta mai nuna masa sa Ɗan yatsanta kafin cikin ɓacin rai da masifa da bala'i Mommy tace "kai Malik karka Kalleni kagaya min wannan banzan maganar,. karka kuskura ka gayamin wani wannan magana banza karka kuskura kace zaka gayamin bakar magana dan me zaka shigo cikin gidan na kuma acikin tsakiyar parlour. kana zargi min yara, akan wani dalili ,wai shin me yakawo ka ma tukuna kashigo min gida zakazo kana daman mu yara kawai mutum kai Abu bai shafe ka ba kawai kazo ka dinga sa baki aciki ,ka dinga neman zargin yara Mommy ta ƙarasa maganar ta cikin tsananin ɓacin rai har wani huci take"...
Batare da Alhaji Malik ya tanka mataba Alhaji Malik ya kalli AHMED sannan ya bude baƙin sa yace
"A a shikenan AHMED yanzu ni ban isa ingaya maka magana bako, kawai saboda uwarka ta zama ballagaza sai tai abunda ta gadama
"Dago kansa AHMED yayi ya gallama Alhaji Malik Harare tare da jan masa dogon tsako ƙasa ƙasa"""""""" cikin daga murya Alhaji Malik yace "nafaɗa anfaɗa ballagaza ko buguna zaka yi nace na faɗa ballagaza, ashikenan sai kabiye mata,ka zama sakaka, nan gidan ubankane inbanda ma rashin zuciya ai kamata da ita da NABEELAH su fita su barmaku gidan, mutumiyar banza mutumiyar wofi,shikenan ka tsaya kana lalata yarinya mutane kuma ace.ba za'ayi magana ba,amma matuƙar muna tare, na faɗa uwarku ballagaza na sake fada ballagaza, wallhy Allah ba zan bari ka lalace ba,sai rannan gobe kiyama in tashi tsigi gani ga mahaifinku yace naci amanarsa ban nunawa ƴaƴansa tarbiya me kyau ba Alhaji Malik ya ƙarasa maganar sa cikin faɗa ,""" cikin fusata Mommy ta nuna ma Alhaji Malik hanyar kofa tare da faɗin"idan ka gama zaka iya tafiya kofa abude yaƙe, zaka fice ka barmin nan ko sai na dudura maka ashar ,Cikin masifa da bala'i MOM ta daka masa tsawa sannan MOM ta cigaba da cewar" nace go out! out!!!! munafiki annamimi shege tsohon banza ta ƙare maganar cikin wata irin murya me cikeda tsananin ɓacin rai dan ji take Kamar ta rufe shi da duka ko haƙan zai'sa ta huce haushinsa da take ji , cikin tsananin ɓacin rai da danasani zuwarsa gidan Alhaji Malik ya nufi hanyar fita daga cikin falon tare da ficewa daga gidan gaba-daya yabar MOM tsaye tana ta balbala bala'i saida tagaji dan kanta sannan tawuce a zuciye tashiga kitchen kana ta cigaba da yin aikin sai famar ZAGE-ZAGE DA TSITSINE MASA ALBARKA TAKE KAI JAMA'A ALLAH YA KYAUTA
Da misalin ƙarfe takwas na dare, Zaune Mommy take a cikin parlourn tare da SadeeQ, kallo SadeeQ Mommy tayi Kafin cikin sanyi murya tace "SadeeQ ga tafiya Fa takama NABEEL,Kuma ni haryanzu banji kuna magana aurensa ba, ko so Kake abarshi da wannan juyar matartasa"? Kallon ta SadeeQ yayi tukkun Kafin cikin kwantar mata da hankali SadeeQ yace"babu komai Mommy ko da NABEEL baya gari aurennan ba za'a fasa shiba,tunda dai ai gani ni ina nan "to shikenan inji cewar MOMMy sannan ta cigaba da cewar",amma abunda nake so shine, so nake a daura auren ta kasance ta tabbata amatsayin matarsa,,kuma batun kayan hidiman biki ni na dauki nauyin .ni zan yi komai .na hidiman bikin, koda NABEEL bai nan kaga kai amatsayinka na abokinsa amininsa zan'bar maka komai ahannunka, abubuwa shiga da fice kai zakayi wannan ba zai gagaraba "to shikenan babu komai Hajiya "yanzu ma Ina tashi daga nan gidansu yarinya zanje in same ta sai mu zauna mu tattauna "ba komai haƙa nake so Allah ya Bada sa'a Mike wa tsaye SadeeQ yayi tare da faɗin"MOM Ni Bari in ƙarasa gida dama ina kan hanya ne nace bari in biyo mu gaisa sai da safe MOMMY'' to Allah ya tashe Mu lafiya ka gaida gida ka kula kuma bare da ya amsa mata ba kai tsaye ya nufi hanyar fita daga cikin parlourn
WASHE GARI
Company su NABEEL
Zaune NABEEL yaƙe a cikin office ɗinsa tare da SadeeQ yayin da duk su sunyi shiru kai ka rantse ba kowa acikin office ɗin zuwa can sai SadeeQ ya sauke ajiyar zuciya, kallon NABEEL SadeeQ yayi Kafin cikin kwantar masa da hankali SadeeQ yace "NABEEL ka kwantar da hankalin ka magana fitan Ka waje bazata fasa ba, kuma maganar aurenka babu ita ,kakyale MOMMY taje can taita haukanta idan ta ga dama zata sauko "Haka ne na fahimci duk nufinKa. Kuma Ina tausayin FAREEDAH bugu da kari Kuma Ina matuƙar sonta duk Mommah batason zamanah da FAREEDAH daduk wata alakan dake tsakani na da FAREEDAH,,, ita MOMMY tafi son mu rabu, yayinda ni kuma Ina masifar son Matata Haƙa zalika ita ma ta kauna na Wash nagaji mu haɗu a next page