Sashe 32
Doguwar Hanya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Kayi hakuri Yaya Hamza, duk yanda kayi ai daidaine, dakai da kaya duk mallakan wuya ne, idn auren a d'aura a yanzu yafi maka kwanciyr hankali ai banida ikon hanawa, dama shawarace na bayar kuma tunda batayiba ai dole a duba mafi maslaha" kallon General yae
"General bakada damuwa idan aka d'aura auren a yanzu? Inyaso kaga daga bisani ta tare?" Murmushi general yae wannan shine ikon Allah daga zuwa zance se daurin aure, cikin murna yace
"Ba komai a shirye muke ku yanka sadaki inyaso ko daga bayane sea shirya zancen tariya da sauran al'adu wannan ai shine me wuyar.
Mom Nu'aiym.
[11/20, 3:01 PM] Maamah twins💕❤: *🏇🏇DOGUWAR HANYA....🏇🏇*
*Billy Galadanchi*
*Haske writer's Association(home of expert and perfect writer's)*
30
Acikin yaren su ta kalli Barbo tace
"Barbo na gaji ga uwar yunwa inaji, da zan samu zomo ko burgu dana gasa naci" cikin takaici Barbo tace
"Ai nan babu jeji, sedai hak'uri kwana biyu sedai musha ruwa, ranki ya dad'e ki daure mu koma gida tunda kinga bamusan ina zamu dosa ba, nan seda wannan takardun ake baka komai fa" shiru tae tana nazarin kalaman Barbo
"Barbo kiyi hak'uri amma bazan komaba sena ga hurairah gaskia,inason in zama kamar su ke bakiga rayuwar rashin 'yancin damuke a wancen jejin ba, kinga Sufyan ya gayamun su musulunci suke kuma akwai Allah yace dani, inaso inji qarashen labarin dayake bani, ban manta komai ba na yaya sufyan, ya sanar dani akwai abinda ze taimakeni sa al'ummar mu kowa yashiga haske, wace komawar bayan zata mayar dani kuma, kina kallo suturar jikin su ma da banbanci da tamu mu muna rayuwar wahala ne amma bawai suba" shiru Barbo tayi tana nazari cikin mamakin kafiya irinta Lawuri koda yake haka mahaifinta ma yake.
***********
Ganin abun yazo da sauqi ya sanya suka yanke shawarar gayawa sufyan, ba shiri ya janyo twin d'inshi aka bazamo, General bashida d'an uwa nakiji dama se mace suna kuma shiri sosai da mijin na yayarshi mahaifiyar hanifer dan haka yamai waya shima cikin qalilan d'in mintuna yazo da goro, atake aka yanka sadaki aka biya sannan aka d'aura musu auren, Abu Sufyan dukda bawani jin Ayusher yakeba seya tsinci kansa cikin tsananin farin ciki mara misaltuwa, se washe baki yake tamkar gonar auduga, haka dai taro ya watse yana cikin tsananin farin ciki.
Mommyn Ayusher ma murna tayi sosai dajin zancen agunta wannnan babban blessing ne bako qarami ba ace 'yarka ta samu daman yin aure cikin k'ank'anin lokaci....
Zaune take agaban dad da yaya Hamza ta duqar da kanta tana sararen bayanin Baba hamza dake tabbatar mata ta kame k'afanta daga fita konan dacen seda izinin mijinta tare da bayanin yanayin suturun dazata saka yayin fitar bayan tabbatar mata an d'aura aurenta da sufyan, ya k'ara da cewar
"Arziki kikayi dama ya kasance gwaninki ne aka d'aura miki auren dashi dabadan shi yazoba da babu Abinda ze hanani had'a aurenku keda Auwalu d'an gidan Baba tete ki koma cen da zama tunda sakarci kika saka a gaba shashasha kawai" Jin komai takeyi tamkar a mafarki, babu abunta take ganewa sam!! Tana cikin rud'u bata gane an d'aura mata aure da Sufyan ba? Sekace wasan yara? Ko zawarawa ba'a wa haka beside ta dad'e da cire Sufyan a ranta sabida sam bata gaban sa.
"Abba dan Allah kayi hak'uri wlhy ni na fasa sufyan d'in" kallonnta yae cikin mamaki
"Tonidai matsayina na ubanki da musulunci ya bani hakk'in d'aura aurenki da wanda naga ya dace ban fasa dashi ba kuma nacika umarnin musulunci, idan kin isa karki masa biyayya" kuka ta saka wiwi cikin tashin hankali daddy yace
"Kiyi Hakuri Aishana, babu abinda ze faru dake se alheri, kedai kawai kiwa iyayenki biyayya kuma ni nasan kinason Sufyan shima kuma haka, bakiga yanda yake fara'a ba kafin ma a d'aura sabida haka kema ki rungumi k'adsararki hannu bibbiyu tashi kije" haka ta wuce cikin gidan tanata zubar da hawaye tasani Abu sufyan baya sonta batasan mesa ya zab'i aikata hakan agareta ba, dudu yaushe tace masa ya rhakura da ita? .....
"Amma general ni gaskiya ba'a kyautamun wlhy, kenan duka yaran haka zaka dinga musu aure sekace wasu tsofaffi auren fari babu wani armashi, kuma ace waini banida hakk'in dazaka kirani koda a wayane kaji ra'ayina anci zarafina gaskia" Takaicin mom dad keji sosai
"Anqi aji ra'ayin naki, shashasha kawai, kina tsufa kina zabga shirme, munje nema an bamu semuce bama so, suda sukeda mace basuji zafin bayarwa daga sama ba seke, sannan ina kinsa da zancen zuwa neman auren? Bama wannan ba dakike zancen Abu hurairah nina d'aura masa aure? Look adama dena ganin ina baki dama kina murzamun shirme, wannan karon bazan lamuntaba ki sakawa aure albarka faqat" sanin halinsane ya sanya tayi shiru badan ta hakura da masifar ba, cikin mugun takaicin sa take bako kad'an ba badai tada yanda zatayi bane ba.
**********
Yauma Hafsat ce tawa Abu hurairah jagoranci zuwa d'akin Na Zuhrah, be b'ata lokaci ba wurin shiga da sallamar sa, had'e da turo k'ofar ya rufe, bata cikin d'akin amma ya jiyo k'arar ruwa a ban d'aki, wannan ya sanya ya zauna ya k'urawa d'an k'aramun plasma Tv dake manne a bangon d'akin ido, a zahiri kallo yake amma zuciyar sa da tunanin sa sam basa gurin sun tafine wurin tunanin wata duniyar ta daban, lugude ma qirjinsa keyi sabida fargabar zuhra da fitinarta, yana nan yana nazari harbesan sanda ta fito ba, seda yaji ta rufe k'ofar, iya towel d'aure a k'irjin ta kuma sarai ta ganshi agun amma setasha mur tayi tamkar bata ganshi ba, mik'ewa yae ya matsa inda take, kallonta yake ita d'inma shita zurawa na mujiya
"Zuhrah" ya ambata cikin wani yanayi, ita yau batajin rigimar shisa ma batako ce masa k'ala ba
"Dan Allah zuhra ki gafarceni" kallonsa take har yanzu amma tarasa kalaman dazata masa magana dasu, hannunta ya rik'o ta warce da sauri, ya k'ara k'ok'arin riko hannun nanma warcewa tayi, besan menene Allah ya jarabcesa dashi ba akan zuhrah kwanakin nan, duk jarumtarsa ji yake tamkar yae mata kuka, gaba d'aya ya rungumeta ajikinsa, jikinsanhar rawa yakeyi
"Kiyi hak'uri zuhra, dan Allah kiyi hak'uri ki gafarceni wlhy bazan k'araba jar abada" k'ok'arin k'wace kanta tashigayi amma ya matseta, nutsuwa tae ganin bazata iyaba ya kai bakinsa saman wuyansa ya sumbaceta, ya janye bakknsa zuwa saitin kunnenta yace cikin rad'a
"Kiyi hakuri zuhra, ki taimakeni ki janye zancen rabuwar nan bazan iyaba, doguwar hanyace sanadin had'uwata dake na tabbatar Allah baze tsara hakan ba face alherine agaremu baki d'aya, ki tausayamun na tuba kinji" batace masa komai a haka ya soma k'ok'arin shafar jikinta, zare jikinta tae
"Al-hassan dan Allah kamun taimakaon dazaka janye wannan maganar, bana buk'atar auren kwata kwata" zama yae a bakin gadon ya janyo hannunta ya mata masauki akan cinyar sa
"Fatima!" Ya kira sunanta da kakkausar murya, jin yakira da hakan ya sanya ta kalleshi
"Kinsan kalar tsinuwar da Allah yawa matar dake neman saki daga wurin mijinta kanta tsaye, mena miki fatima? Meye laifina, samsam bana tunanin nayi laifin dazaki yanke hukuncin nan akaina" Idanta ne ya ciko ruwa
"Bana buk'atar zamanne kawai, kayiwa Allah ka sauwaqemun wannan auren in huta kaima kuma ka huta kaji" hannayensa ya saka ya zagayeta gaba d'aya har yana shafa saman cikinta a hankali
"Wannan shine k'arshen hukuncin ki akan auren mu?" Ya tambaya yana lumshe idansa sosai
"Ea hakan nake buk'ata shine k'arshen hukunci na" jinjina kansa yae
"Naji to tunda haka kikeso zan miki amma da sharad'i" sauka tae daga kan cinyar sa
"To inaji menene sharad'in?" Fuskarsa ya had'e
"Bazan rabu dake haka kawai ba kina d'auke da ciki nikam, sedai idan zaki bari sekin haihu lafiya tukunna, kuma dole kimun izini in rik'a zuwa nan d'akin ina duba lafiyar yarana, ina nine ubansu?" Mamakin sauyawar sa tayi lokaci d'aya
"Naji amma ka dena shigomun d'aki kanka tsaye, ka kuma dena tab'ani" murmushi yae
"Yazan dena tab'ak8 bayan igiyar aurena yana kanki? Ko tarawa nasoyi dake dole ki bani dama ko Allah da mala'ikunsa su tsine miki, d'akin nan kuma aike matatace babu ta yanda za'ayi kice na dena shigowa, beside idn kinaso in sauwaqe miki dole sekin shirya kin tare agidana sabida acen zanfi samun kulawa da yarana sosai nan akwai kunya, idan hakan be miki ba toki zauna da igiyar har abada, sabida ni bazan miki yanda kikeso yanzu ba" kallonsa tae idnta ya ciciko
"Zan barka kayi komai ma amma ka barni anan gidan kaji?" D'auke kansa yae daga duban sa, ya kawar da kansa gefe
"Bafa zan barki anan ba, idan dai kinaso ki samu in sauwaqe miki ki koma gidana ki kuma zauna a matsayin matar aure acen, in reni yarana kusa dani idan yaso inkin haihu daga asibiti ki ajiyemun yarana kizo nan gidan nikuma namiki alqawarin indai har wannan lokacin kina kan bakanki zan sauwaqe miki" share k'wallan ta tae
"Naji ka gayawa daddy zan koma gidan naka nidai fatana kurin ka rabu dani in dawo in auri yaa Faruk" zncen nata ya mugun dakar k'irjinsa amma seya wZge
"Inna rabu dake wanda duk zaki aura bama yaa faruk ba nibe dameni ba" Shiru tayi tana tunanin wannan abun yace
"Taso nan" yae mganar cikin isa da gadara, so take ya saketan komai ma zata masa arayuwa ta mik'e kamar wacce k'wai ya fashewa aciki, hannunta ya kamo ya rik'e, narai narai tayi da ido wane zatayi kuka, mur yasha
"General bakada damuwa idan aka d'aura auren a yanzu? Inyaso kaga daga bisani ta tare?" Murmushi general yae wannan shine ikon Allah daga zuwa zance se daurin aure, cikin murna yace
"Ba komai a shirye muke ku yanka sadaki inyaso ko daga bayane sea shirya zancen tariya da sauran al'adu wannan ai shine me wuyar.
Mom Nu'aiym.
[11/20, 3:01 PM] Maamah twins💕❤: *🏇🏇DOGUWAR HANYA....🏇🏇*
*Billy Galadanchi*
*Haske writer's Association(home of expert and perfect writer's)*
30
Acikin yaren su ta kalli Barbo tace
"Barbo na gaji ga uwar yunwa inaji, da zan samu zomo ko burgu dana gasa naci" cikin takaici Barbo tace
"Ai nan babu jeji, sedai hak'uri kwana biyu sedai musha ruwa, ranki ya dad'e ki daure mu koma gida tunda kinga bamusan ina zamu dosa ba, nan seda wannan takardun ake baka komai fa" shiru tae tana nazarin kalaman Barbo
"Barbo kiyi hak'uri amma bazan komaba sena ga hurairah gaskia,inason in zama kamar su ke bakiga rayuwar rashin 'yancin damuke a wancen jejin ba, kinga Sufyan ya gayamun su musulunci suke kuma akwai Allah yace dani, inaso inji qarashen labarin dayake bani, ban manta komai ba na yaya sufyan, ya sanar dani akwai abinda ze taimakeni sa al'ummar mu kowa yashiga haske, wace komawar bayan zata mayar dani kuma, kina kallo suturar jikin su ma da banbanci da tamu mu muna rayuwar wahala ne amma bawai suba" shiru Barbo tayi tana nazari cikin mamakin kafiya irinta Lawuri koda yake haka mahaifinta ma yake.
***********
Ganin abun yazo da sauqi ya sanya suka yanke shawarar gayawa sufyan, ba shiri ya janyo twin d'inshi aka bazamo, General bashida d'an uwa nakiji dama se mace suna kuma shiri sosai da mijin na yayarshi mahaifiyar hanifer dan haka yamai waya shima cikin qalilan d'in mintuna yazo da goro, atake aka yanka sadaki aka biya sannan aka d'aura musu auren, Abu Sufyan dukda bawani jin Ayusher yakeba seya tsinci kansa cikin tsananin farin ciki mara misaltuwa, se washe baki yake tamkar gonar auduga, haka dai taro ya watse yana cikin tsananin farin ciki.
Mommyn Ayusher ma murna tayi sosai dajin zancen agunta wannnan babban blessing ne bako qarami ba ace 'yarka ta samu daman yin aure cikin k'ank'anin lokaci....
Zaune take agaban dad da yaya Hamza ta duqar da kanta tana sararen bayanin Baba hamza dake tabbatar mata ta kame k'afanta daga fita konan dacen seda izinin mijinta tare da bayanin yanayin suturun dazata saka yayin fitar bayan tabbatar mata an d'aura aurenta da sufyan, ya k'ara da cewar
"Arziki kikayi dama ya kasance gwaninki ne aka d'aura miki auren dashi dabadan shi yazoba da babu Abinda ze hanani had'a aurenku keda Auwalu d'an gidan Baba tete ki koma cen da zama tunda sakarci kika saka a gaba shashasha kawai" Jin komai takeyi tamkar a mafarki, babu abunta take ganewa sam!! Tana cikin rud'u bata gane an d'aura mata aure da Sufyan ba? Sekace wasan yara? Ko zawarawa ba'a wa haka beside ta dad'e da cire Sufyan a ranta sabida sam bata gaban sa.
"Abba dan Allah kayi hak'uri wlhy ni na fasa sufyan d'in" kallonnta yae cikin mamaki
"Tonidai matsayina na ubanki da musulunci ya bani hakk'in d'aura aurenki da wanda naga ya dace ban fasa dashi ba kuma nacika umarnin musulunci, idan kin isa karki masa biyayya" kuka ta saka wiwi cikin tashin hankali daddy yace
"Kiyi Hakuri Aishana, babu abinda ze faru dake se alheri, kedai kawai kiwa iyayenki biyayya kuma ni nasan kinason Sufyan shima kuma haka, bakiga yanda yake fara'a ba kafin ma a d'aura sabida haka kema ki rungumi k'adsararki hannu bibbiyu tashi kije" haka ta wuce cikin gidan tanata zubar da hawaye tasani Abu sufyan baya sonta batasan mesa ya zab'i aikata hakan agareta ba, dudu yaushe tace masa ya rhakura da ita? .....
"Amma general ni gaskiya ba'a kyautamun wlhy, kenan duka yaran haka zaka dinga musu aure sekace wasu tsofaffi auren fari babu wani armashi, kuma ace waini banida hakk'in dazaka kirani koda a wayane kaji ra'ayina anci zarafina gaskia" Takaicin mom dad keji sosai
"Anqi aji ra'ayin naki, shashasha kawai, kina tsufa kina zabga shirme, munje nema an bamu semuce bama so, suda sukeda mace basuji zafin bayarwa daga sama ba seke, sannan ina kinsa da zancen zuwa neman auren? Bama wannan ba dakike zancen Abu hurairah nina d'aura masa aure? Look adama dena ganin ina baki dama kina murzamun shirme, wannan karon bazan lamuntaba ki sakawa aure albarka faqat" sanin halinsane ya sanya tayi shiru badan ta hakura da masifar ba, cikin mugun takaicin sa take bako kad'an ba badai tada yanda zatayi bane ba.
**********
Yauma Hafsat ce tawa Abu hurairah jagoranci zuwa d'akin Na Zuhrah, be b'ata lokaci ba wurin shiga da sallamar sa, had'e da turo k'ofar ya rufe, bata cikin d'akin amma ya jiyo k'arar ruwa a ban d'aki, wannan ya sanya ya zauna ya k'urawa d'an k'aramun plasma Tv dake manne a bangon d'akin ido, a zahiri kallo yake amma zuciyar sa da tunanin sa sam basa gurin sun tafine wurin tunanin wata duniyar ta daban, lugude ma qirjinsa keyi sabida fargabar zuhra da fitinarta, yana nan yana nazari harbesan sanda ta fito ba, seda yaji ta rufe k'ofar, iya towel d'aure a k'irjin ta kuma sarai ta ganshi agun amma setasha mur tayi tamkar bata ganshi ba, mik'ewa yae ya matsa inda take, kallonta yake ita d'inma shita zurawa na mujiya
"Zuhrah" ya ambata cikin wani yanayi, ita yau batajin rigimar shisa ma batako ce masa k'ala ba
"Dan Allah zuhra ki gafarceni" kallonsa take har yanzu amma tarasa kalaman dazata masa magana dasu, hannunta ya rik'o ta warce da sauri, ya k'ara k'ok'arin riko hannun nanma warcewa tayi, besan menene Allah ya jarabcesa dashi ba akan zuhrah kwanakin nan, duk jarumtarsa ji yake tamkar yae mata kuka, gaba d'aya ya rungumeta ajikinsa, jikinsanhar rawa yakeyi
"Kiyi hak'uri zuhra, dan Allah kiyi hak'uri ki gafarceni wlhy bazan k'araba jar abada" k'ok'arin k'wace kanta tashigayi amma ya matseta, nutsuwa tae ganin bazata iyaba ya kai bakinsa saman wuyansa ya sumbaceta, ya janye bakknsa zuwa saitin kunnenta yace cikin rad'a
"Kiyi hakuri zuhra, ki taimakeni ki janye zancen rabuwar nan bazan iyaba, doguwar hanyace sanadin had'uwata dake na tabbatar Allah baze tsara hakan ba face alherine agaremu baki d'aya, ki tausayamun na tuba kinji" batace masa komai a haka ya soma k'ok'arin shafar jikinta, zare jikinta tae
"Al-hassan dan Allah kamun taimakaon dazaka janye wannan maganar, bana buk'atar auren kwata kwata" zama yae a bakin gadon ya janyo hannunta ya mata masauki akan cinyar sa
"Fatima!" Ya kira sunanta da kakkausar murya, jin yakira da hakan ya sanya ta kalleshi
"Kinsan kalar tsinuwar da Allah yawa matar dake neman saki daga wurin mijinta kanta tsaye, mena miki fatima? Meye laifina, samsam bana tunanin nayi laifin dazaki yanke hukuncin nan akaina" Idanta ne ya ciko ruwa
"Bana buk'atar zamanne kawai, kayiwa Allah ka sauwaqemun wannan auren in huta kaima kuma ka huta kaji" hannayensa ya saka ya zagayeta gaba d'aya har yana shafa saman cikinta a hankali
"Wannan shine k'arshen hukuncin ki akan auren mu?" Ya tambaya yana lumshe idansa sosai
"Ea hakan nake buk'ata shine k'arshen hukunci na" jinjina kansa yae
"Naji to tunda haka kikeso zan miki amma da sharad'i" sauka tae daga kan cinyar sa
"To inaji menene sharad'in?" Fuskarsa ya had'e
"Bazan rabu dake haka kawai ba kina d'auke da ciki nikam, sedai idan zaki bari sekin haihu lafiya tukunna, kuma dole kimun izini in rik'a zuwa nan d'akin ina duba lafiyar yarana, ina nine ubansu?" Mamakin sauyawar sa tayi lokaci d'aya
"Naji amma ka dena shigomun d'aki kanka tsaye, ka kuma dena tab'ani" murmushi yae
"Yazan dena tab'ak8 bayan igiyar aurena yana kanki? Ko tarawa nasoyi dake dole ki bani dama ko Allah da mala'ikunsa su tsine miki, d'akin nan kuma aike matatace babu ta yanda za'ayi kice na dena shigowa, beside idn kinaso in sauwaqe miki dole sekin shirya kin tare agidana sabida acen zanfi samun kulawa da yarana sosai nan akwai kunya, idan hakan be miki ba toki zauna da igiyar har abada, sabida ni bazan miki yanda kikeso yanzu ba" kallonsa tae idnta ya ciciko
"Zan barka kayi komai ma amma ka barni anan gidan kaji?" D'auke kansa yae daga duban sa, ya kawar da kansa gefe
"Bafa zan barki anan ba, idan dai kinaso ki samu in sauwaqe miki ki koma gidana ki kuma zauna a matsayin matar aure acen, in reni yarana kusa dani idan yaso inkin haihu daga asibiti ki ajiyemun yarana kizo nan gidan nikuma namiki alqawarin indai har wannan lokacin kina kan bakanki zan sauwaqe miki" share k'wallan ta tae
"Naji ka gayawa daddy zan koma gidan naka nidai fatana kurin ka rabu dani in dawo in auri yaa Faruk" zncen nata ya mugun dakar k'irjinsa amma seya wZge
"Inna rabu dake wanda duk zaki aura bama yaa faruk ba nibe dameni ba" Shiru tayi tana tunanin wannan abun yace
"Taso nan" yae mganar cikin isa da gadara, so take ya saketan komai ma zata masa arayuwa ta mik'e kamar wacce k'wai ya fashewa aciki, hannunta ya kamo ya rik'e, narai narai tayi da ido wane zatayi kuka, mur yasha