Sashe 27
Doguwar Hanya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Lawuri itace ta janyomun akanta na shiga wannan halin danake ciki, nazo neman wata dan in musuluntar da ita itada ahalinta amma na fahimci Allah be turo anan dansu ba, Allah ya turo ni anan ne danke dakuma wata k'addarar rayuwata, ban tab'a tunani akwai ranar da za'a d'aura aurena batare da iyayen da uwana ba, bansan me Allah yake nufi da hakan ba Amma ina matuk'ar godiya agaresa duk yanda yae dani, nasan hakk'in aure nasan hakk'ok'in ki dake kaina zan zamto me cikasa hakk'ok'in ki akaina gaba d'ayansu se wanda yafi k'arfina" Shiru dukkansu sukai koda ya duba Zuhrah kuka takeyi cikin murya mara sauti, besan meya sakata kuka ba, sedai tabbas ta bashi mugun tausayi,har yake gani ko kalaman same sukai mata zafi
"Babu abinda nake nufi da kalamaina se Alkhairi zuhrah, banyi magana ko d'aya danna ci miki zafari ba, kiyi hakuri nasani kema bakiwa kanki wannan burin ba, nasani kema had'uwata dake agareki k'addarece ta rayuwarki kiyi hak'uri kinji" Bata ce masa komai illa tashi datayi tabar masa d'akin da aka ware akace nanne mallakin su zuwa watan nin dazasuyi subar garin idan har ba'a kawo musu wani harin ba.......
Shiru yae yarinyar tana bashi matuk'ar tausayi, duk da bawai ya santa bane ba acen baya amma tabbas tana bashi matuk'ar tausayi, danya kula tasan hutu bata mik'e acikin wahala ba ko kad'an, yana tunanin rayuwa dakuma halin da Lawuri take ciki, shin kota koma gida? Kokuma itama wata k'addarar ta tsayar masa da ita akan hanya, yanzu kam ya gano kuskurensa na k'ara dawowa wannan hanyar mara b'ulllewa, be nemi zab'in Allah ba ya bazamo neman ta kaman dole shisa Allah ya jarabcesa da wannan matar.
***********
*Bayan sati hud'u*
Kallo d'aya zaka yiwa Abu Sufyan ka gano samsamsam baya cikin hayyacinsa, rashin Abu Hurairah yafi damunsa fiye da rashin Lawuri ayanzu, duk wani tashin hankali yana zaune daram a zuciyarsa da kansa, yana gani idan har yau akace d'an uwansa ya mutu ta wannan hanyar meze gayawa Allah? Son zuciya kome? Yanzu da wanne zeji ne wai?, haka yake wuni a damuwa mussaman idan yaga yanda Mom duk tayi wani iri ba ita ba ba dad ba yanzu rigima ta k'are banda adu'a babu abinda sukeyi yanzu, yakanfi shiga damuwa fiye da kullum
"Amma yanzu baka tunanin cewar mom hankalinta ze k'ara tashi idan taga cewar ka sh8ga wannan yanayin kaima? Duba fa kaga yanda ka dawo Yaa Suf, duk kayi wani fayau dakai ba kyaun gani, da wanne kenan zataji?" Kallon ta yae
"Cya yazan samu nutsuwa bayan atadalilin son zuciyata Twin ya b'ata, bamuda tabbacin yana raye ma koya mutu, irin wannan tashin hankalin yaa ze barni in rayu cikin walwala da farin ciki? Ki dubafa ki gani su dad sun hana inbi bayansa, acewar su bazasu salwantar da rayuka da dama irin haka ba, ina cikin tsananin damuwa CYa" tausayin sa sosai taji ya kamata
"Bakada laifi Yaa suf, sharrin shaid'an ne dakuma yanda Allah ya k'adarto zata faru, so just pray for him inshaa Allah ze bayyana" bece komai ba sam shi bashida nutsuwar hankalin sa ko kad'an.
**************
Tunda ta soma rawar d'arin yake kallonta cikeda tausayawa, besan meze mataba yanzu kam, an bata magungunansu na gargajiya amma jikin ko alama beyi nufin sauka ba, dukda a rufe take ruf da zani irin na fulani hakan be sanya ta dena rawar sanyin na, matsawa yae akusa da ita cikin tsananin damuwa ya yane bargon yakai hannunsa akan goshin ta yaji zafi rau, d'ago idanta tae cikin hasken na fitilar k'wai dake d'akin idan ya kad'a yae jajir ta kallesa
"Kaina yanamun ciwo sosai, kozaka kamamun dan Allah?" Gyaran zamansa yae ya kama mata kan nata had'e da mata wasu adu'oin
"Sannu zuhrah kinji, inshaa Allah ze dena, ni zanje na kwanta a zaure ki kula da kanki kinji" rik'o hannun sa tayi
"Al-hassan aurene irin na musulunci a tsakanina dakai, ban tab'a tilastaka zama dani ko kwanciya d'aki d'aya dani ba, amma na rok'eka da Allah da manzansa ka kwana atare dani, ka kula dani koda kulawar taka zata tsaya iya yau ne, amma yau kad'ai kamun wannan alfarmar kaji" Tausayinta sosai yaji ya dawo ya zauna kusa da ita sosai, hannunta ya kamo ya shiga murza mata da nashi cikin tausayi yaga alamar sanyin sosai take jinsa, idan ya sake wanan hannun ya kama wancen
"Kina samun sauk'in sanyin a haka ne Zuhrah" gyad'a masa kanta tae alamar e, shiru yae yana tunanin wani korean film daya kalla, sanda suke wani kogo namijin bashida lafiya yanata rawar sanyi ya samu high fever macen ta had'e jikinsa da nata seda ya samu sassauci a haka ma dukkansu sukai bacci, matsawa yae kusa da inda take kwance, kayan fulanine dama ajikin sa ya cire rigar cikin rintse ya soma k'ok'arin zare rigar jikinta, hannu takai ta rik'e tace
"Karka ciremun sanyi nakeji har cikin b'argona" tausayinta ya k'ara kamashi yace cikin murya me rauni
"Nasani zan taimakeki ne kawai" sakewa tae batare datace komai ba sabida yanda takeji, shiga jikinta sosai yae ya qara rufe su ruf sannan ya soma murza mata tafukan hannayensa kota ina ajikinta, duk yanda yaso ya daurewa abinda yakeji game da ita seda ya rik'a sauke numfarfashi a hankali, tunda yake be tab'a tsintar kansa a yanayi irin wannan ba, haka Zuhrah ma dukda tana cikin yanayi irin na ciwo, hakan be hanata samun wani yanayi na musamman ba awannan lokacin, a hankali dukkansu suke sauke numfashi a hankali hannunsa yakai ya shafi sumar kanta dayake a barbaje saman matashin kan,cikin wani irin yanayi da wata murya dabata tab'a ji yayi magana da itaba
"Zuhrah how are you feeling now?" Bud'e baki tae tayi magana amma seta sark'e bazata iyaba sam batasan meyake damunta, k'ara shafar sumar yae
"Ehm zuhrah nace ya kikeji yanzu?" Da k'yr ta iya furta
"Nasoma rage jin sanyin" murmushin dabesan dalilin saba ya sub'uce masa yace
"In janye kenan kokuma in kwanta ahakan kinajin sauk'in idan ina kusa dake?" Lumshe idanta tae kurin bazata iya cewa komai ba, da wannan shima yae shiru yaci gaba da bata d'umun jikinsa har bacci yae awon gaba da ita, saukar numfsahin ta dayaji ya sauya ne ya tabbatar masa da cewar lallai ta samu bacci se gumi take had'awa alamar tana samun sauk'i, be hana mata samun sauk'i ba ya kwanta duk inda ta juya yana rungume da ita har seda bacci ya sace sa shima.
************
Washe gari koda ta farka tasha mamakin ganinta manne ajikinsa, ya sanya taji wata irin muguwar kunya ba kad'anba, tana k'ok'arin zare jikinta daga nasa ya farka, da sauri ta sauk'e k'wayar idanta k'asa, shine ya zame batare dayace komai ba yae waje, ita d'inma hanyar waje ta nufa domin yin alwala tae salla....
Duk yanda yaso ta kalleshi yae gudun sa takeyi, wasan b'uyane yake shiga tsakanin su tun wayewar garin yau, yanda aka bata breakfast haka ta kawo masa, sunkuyawa tae madarar shanu ce sabuwa dal ta ajiye masa agabansa amma kanta yana a k'asa, hannunsa yakai ya tab'a wuyanta yaji da zafi amma ba sosai ba
"Sannu Zuhrah ya jikinki?" k'ara sauke kanta tae a k'asa cikin jin tsananin kunya tace tana kallon k'asa
"Nasamu sauk'i Alhamdulillah" jinjina kanshi yae
"Madarar fa kinsha?" Girgiza kanta tae alamar aa
"Zokisha wannan kona baki a baki ne?" Mik'ewa tae ta ruga da gudu cikeda tsananin kunya mara misaltuwa, sosai takejin kunyar sa gaba d'aya setaga ya sauya mata gaba d'aya.
******
Lawuri tunda suka isa hanyar dazata sadasu da gida dama Barbo ce 'yar jagora setaji komai ya kunce mata, gaba d'aya bata gane komai ba, abu d'aya ta sani tasan wannan wurin, tasan wannan sansanin ta san yanayin mutanen dake gilmawa a wannan wurin......
Mom Nu'aiym.
[11/20, 3:01 PM] Maamah twins💕❤: *🏇🏇DOGUWAR HANYA....🏇🏇*
*Billy Galadanchi*
*Haske writer's Association(home of expert and perfect writer's)*
25
Duk yanda taso ta yakice tunanin Sufyan aranta abun ya faskara, tayi iyakar yinta amma duk sanda ta tunano yanayin dataga sufyan aciki se taji wani uban tashin hankali ya ziyar ceta mata misaltuwa, mik'ewa tae tamkar an tsikareta ta nufi cikin gidansu a gurguje ta shirya cikin bak'ar doguwar riga mara nauyi ta material, tare da yane kanta da mayafi blue kasan cewar zanen blue ne ajikin jallabiyar, tayi kyau dukda ba komai ta sanya a fuskar ba, sabida dama Ayusher kyakyawa ce ajin farko ma kuwa....
Kallon ta yake har sanda ta zauna akujerar da dama aka tanada domin bak'in a offishin nasa
"Pure heart!" Ta ambaci sunan sa cikin murya me raunin ganin halin daya sanya kansa aciki, wutsiyar hannunsa ta kalla yanda agogon hannunsa ya masa yawa ba kamar daba sanda yake cifcif, idanshi yayi wani zuru dama gashi da manya manyan ball eye's masu zurfi a zagayen su, lips nashi dasuke da d'an kauri ramar da yae ta sanya sun k'ara fitowa sosai, ya k'ara fari akan nada amma sumar kansa sekace wani sabon kamun hauka, jikinta ne ya k'ara sanyi jin bece mata komai ba
"Yaa suf haka ka k'ara dawowa, anya kanawa knka adalci kuwa? Tun last week dana ganka bana bacci hankalina da tunanina duk yana zaune ne rad'am akanka, na shiga tashin hankali mra misaltuwa mekenan kake shirin aikatawa kanka haka?" Kwantar da kansa yae saman desk nashi
"Ayusher ina cikin tashin hankali, nayi rashin d'an uwana mafi soyuwa agareni duk a dalilin son zuciya irin tawa, kullum senayi mafarkin sa amma bayako kallo na, baya kulawa dani be damu daniba har acikin mafarkina baya ko dubana, ban saniba ko yana raye koya mutu, banida tabbacin k'ara sanyashi a idona meze cewa Allah? Mezan gayawa Allah mezance dasu mom, babu abinda nafi tsana arayuwata fiyeda tunanin Lawuri, na tsaneta, na tsani had'uwa ta da ita, tsani tunanin danake akanta na wani so, na tsani hanyar data sadani da k'addarar rayuwa mafi muni" Tausayin sa taji ta masifar kamata fiyeda tunanin me karatu, share hawayenta tae cikin bak'in ciki
"Kayi hak'uri Yaa sufyan, bakada laifi ko kad'an akan hakan, kayi ta adu'a ka fauwalawa Allah lamuranka, inshaa Allah yaa Hurairah ze bayyana" shiru dukkansu kowa da kukan dayake bame tunanin baiwa wani hak'uri ma se zallar damuwa kawai.
"Babu abinda nake nufi da kalamaina se Alkhairi zuhrah, banyi magana ko d'aya danna ci miki zafari ba, kiyi hakuri nasani kema bakiwa kanki wannan burin ba, nasani kema had'uwata dake agareki k'addarece ta rayuwarki kiyi hak'uri kinji" Bata ce masa komai illa tashi datayi tabar masa d'akin da aka ware akace nanne mallakin su zuwa watan nin dazasuyi subar garin idan har ba'a kawo musu wani harin ba.......
Shiru yae yarinyar tana bashi matuk'ar tausayi, duk da bawai ya santa bane ba acen baya amma tabbas tana bashi matuk'ar tausayi, danya kula tasan hutu bata mik'e acikin wahala ba ko kad'an, yana tunanin rayuwa dakuma halin da Lawuri take ciki, shin kota koma gida? Kokuma itama wata k'addarar ta tsayar masa da ita akan hanya, yanzu kam ya gano kuskurensa na k'ara dawowa wannan hanyar mara b'ulllewa, be nemi zab'in Allah ba ya bazamo neman ta kaman dole shisa Allah ya jarabcesa da wannan matar.
***********
*Bayan sati hud'u*
Kallo d'aya zaka yiwa Abu Sufyan ka gano samsamsam baya cikin hayyacinsa, rashin Abu Hurairah yafi damunsa fiye da rashin Lawuri ayanzu, duk wani tashin hankali yana zaune daram a zuciyarsa da kansa, yana gani idan har yau akace d'an uwansa ya mutu ta wannan hanyar meze gayawa Allah? Son zuciya kome? Yanzu da wanne zeji ne wai?, haka yake wuni a damuwa mussaman idan yaga yanda Mom duk tayi wani iri ba ita ba ba dad ba yanzu rigima ta k'are banda adu'a babu abinda sukeyi yanzu, yakanfi shiga damuwa fiye da kullum
"Amma yanzu baka tunanin cewar mom hankalinta ze k'ara tashi idan taga cewar ka sh8ga wannan yanayin kaima? Duba fa kaga yanda ka dawo Yaa Suf, duk kayi wani fayau dakai ba kyaun gani, da wanne kenan zataji?" Kallon ta yae
"Cya yazan samu nutsuwa bayan atadalilin son zuciyata Twin ya b'ata, bamuda tabbacin yana raye ma koya mutu, irin wannan tashin hankalin yaa ze barni in rayu cikin walwala da farin ciki? Ki dubafa ki gani su dad sun hana inbi bayansa, acewar su bazasu salwantar da rayuka da dama irin haka ba, ina cikin tsananin damuwa CYa" tausayin sa sosai taji ya kamata
"Bakada laifi Yaa suf, sharrin shaid'an ne dakuma yanda Allah ya k'adarto zata faru, so just pray for him inshaa Allah ze bayyana" bece komai ba sam shi bashida nutsuwar hankalin sa ko kad'an.
**************
Tunda ta soma rawar d'arin yake kallonta cikeda tausayawa, besan meze mataba yanzu kam, an bata magungunansu na gargajiya amma jikin ko alama beyi nufin sauka ba, dukda a rufe take ruf da zani irin na fulani hakan be sanya ta dena rawar sanyin na, matsawa yae akusa da ita cikin tsananin damuwa ya yane bargon yakai hannunsa akan goshin ta yaji zafi rau, d'ago idanta tae cikin hasken na fitilar k'wai dake d'akin idan ya kad'a yae jajir ta kallesa
"Kaina yanamun ciwo sosai, kozaka kamamun dan Allah?" Gyaran zamansa yae ya kama mata kan nata had'e da mata wasu adu'oin
"Sannu zuhrah kinji, inshaa Allah ze dena, ni zanje na kwanta a zaure ki kula da kanki kinji" rik'o hannun sa tayi
"Al-hassan aurene irin na musulunci a tsakanina dakai, ban tab'a tilastaka zama dani ko kwanciya d'aki d'aya dani ba, amma na rok'eka da Allah da manzansa ka kwana atare dani, ka kula dani koda kulawar taka zata tsaya iya yau ne, amma yau kad'ai kamun wannan alfarmar kaji" Tausayinta sosai yaji ya dawo ya zauna kusa da ita sosai, hannunta ya kamo ya shiga murza mata da nashi cikin tausayi yaga alamar sanyin sosai take jinsa, idan ya sake wanan hannun ya kama wancen
"Kina samun sauk'in sanyin a haka ne Zuhrah" gyad'a masa kanta tae alamar e, shiru yae yana tunanin wani korean film daya kalla, sanda suke wani kogo namijin bashida lafiya yanata rawar sanyi ya samu high fever macen ta had'e jikinsa da nata seda ya samu sassauci a haka ma dukkansu sukai bacci, matsawa yae kusa da inda take kwance, kayan fulanine dama ajikin sa ya cire rigar cikin rintse ya soma k'ok'arin zare rigar jikinta, hannu takai ta rik'e tace
"Karka ciremun sanyi nakeji har cikin b'argona" tausayinta ya k'ara kamashi yace cikin murya me rauni
"Nasani zan taimakeki ne kawai" sakewa tae batare datace komai ba sabida yanda takeji, shiga jikinta sosai yae ya qara rufe su ruf sannan ya soma murza mata tafukan hannayensa kota ina ajikinta, duk yanda yaso ya daurewa abinda yakeji game da ita seda ya rik'a sauke numfarfashi a hankali, tunda yake be tab'a tsintar kansa a yanayi irin wannan ba, haka Zuhrah ma dukda tana cikin yanayi irin na ciwo, hakan be hanata samun wani yanayi na musamman ba awannan lokacin, a hankali dukkansu suke sauke numfashi a hankali hannunsa yakai ya shafi sumar kanta dayake a barbaje saman matashin kan,cikin wani irin yanayi da wata murya dabata tab'a ji yayi magana da itaba
"Zuhrah how are you feeling now?" Bud'e baki tae tayi magana amma seta sark'e bazata iyaba sam batasan meyake damunta, k'ara shafar sumar yae
"Ehm zuhrah nace ya kikeji yanzu?" Da k'yr ta iya furta
"Nasoma rage jin sanyin" murmushin dabesan dalilin saba ya sub'uce masa yace
"In janye kenan kokuma in kwanta ahakan kinajin sauk'in idan ina kusa dake?" Lumshe idanta tae kurin bazata iya cewa komai ba, da wannan shima yae shiru yaci gaba da bata d'umun jikinsa har bacci yae awon gaba da ita, saukar numfsahin ta dayaji ya sauya ne ya tabbatar masa da cewar lallai ta samu bacci se gumi take had'awa alamar tana samun sauk'i, be hana mata samun sauk'i ba ya kwanta duk inda ta juya yana rungume da ita har seda bacci ya sace sa shima.
************
Washe gari koda ta farka tasha mamakin ganinta manne ajikinsa, ya sanya taji wata irin muguwar kunya ba kad'anba, tana k'ok'arin zare jikinta daga nasa ya farka, da sauri ta sauk'e k'wayar idanta k'asa, shine ya zame batare dayace komai ba yae waje, ita d'inma hanyar waje ta nufa domin yin alwala tae salla....
Duk yanda yaso ta kalleshi yae gudun sa takeyi, wasan b'uyane yake shiga tsakanin su tun wayewar garin yau, yanda aka bata breakfast haka ta kawo masa, sunkuyawa tae madarar shanu ce sabuwa dal ta ajiye masa agabansa amma kanta yana a k'asa, hannunsa yakai ya tab'a wuyanta yaji da zafi amma ba sosai ba
"Sannu Zuhrah ya jikinki?" k'ara sauke kanta tae a k'asa cikin jin tsananin kunya tace tana kallon k'asa
"Nasamu sauk'i Alhamdulillah" jinjina kanshi yae
"Madarar fa kinsha?" Girgiza kanta tae alamar aa
"Zokisha wannan kona baki a baki ne?" Mik'ewa tae ta ruga da gudu cikeda tsananin kunya mara misaltuwa, sosai takejin kunyar sa gaba d'aya setaga ya sauya mata gaba d'aya.
******
Lawuri tunda suka isa hanyar dazata sadasu da gida dama Barbo ce 'yar jagora setaji komai ya kunce mata, gaba d'aya bata gane komai ba, abu d'aya ta sani tasan wannan wurin, tasan wannan sansanin ta san yanayin mutanen dake gilmawa a wannan wurin......
Mom Nu'aiym.
[11/20, 3:01 PM] Maamah twins💕❤: *🏇🏇DOGUWAR HANYA....🏇🏇*
*Billy Galadanchi*
*Haske writer's Association(home of expert and perfect writer's)*
25
Duk yanda taso ta yakice tunanin Sufyan aranta abun ya faskara, tayi iyakar yinta amma duk sanda ta tunano yanayin dataga sufyan aciki se taji wani uban tashin hankali ya ziyar ceta mata misaltuwa, mik'ewa tae tamkar an tsikareta ta nufi cikin gidansu a gurguje ta shirya cikin bak'ar doguwar riga mara nauyi ta material, tare da yane kanta da mayafi blue kasan cewar zanen blue ne ajikin jallabiyar, tayi kyau dukda ba komai ta sanya a fuskar ba, sabida dama Ayusher kyakyawa ce ajin farko ma kuwa....
Kallon ta yake har sanda ta zauna akujerar da dama aka tanada domin bak'in a offishin nasa
"Pure heart!" Ta ambaci sunan sa cikin murya me raunin ganin halin daya sanya kansa aciki, wutsiyar hannunsa ta kalla yanda agogon hannunsa ya masa yawa ba kamar daba sanda yake cifcif, idanshi yayi wani zuru dama gashi da manya manyan ball eye's masu zurfi a zagayen su, lips nashi dasuke da d'an kauri ramar da yae ta sanya sun k'ara fitowa sosai, ya k'ara fari akan nada amma sumar kansa sekace wani sabon kamun hauka, jikinta ne ya k'ara sanyi jin bece mata komai ba
"Yaa suf haka ka k'ara dawowa, anya kanawa knka adalci kuwa? Tun last week dana ganka bana bacci hankalina da tunanina duk yana zaune ne rad'am akanka, na shiga tashin hankali mra misaltuwa mekenan kake shirin aikatawa kanka haka?" Kwantar da kansa yae saman desk nashi
"Ayusher ina cikin tashin hankali, nayi rashin d'an uwana mafi soyuwa agareni duk a dalilin son zuciya irin tawa, kullum senayi mafarkin sa amma bayako kallo na, baya kulawa dani be damu daniba har acikin mafarkina baya ko dubana, ban saniba ko yana raye koya mutu, banida tabbacin k'ara sanyashi a idona meze cewa Allah? Mezan gayawa Allah mezance dasu mom, babu abinda nafi tsana arayuwata fiyeda tunanin Lawuri, na tsaneta, na tsani had'uwa ta da ita, tsani tunanin danake akanta na wani so, na tsani hanyar data sadani da k'addarar rayuwa mafi muni" Tausayin sa taji ta masifar kamata fiyeda tunanin me karatu, share hawayenta tae cikin bak'in ciki
"Kayi hak'uri Yaa sufyan, bakada laifi ko kad'an akan hakan, kayi ta adu'a ka fauwalawa Allah lamuranka, inshaa Allah yaa Hurairah ze bayyana" shiru dukkansu kowa da kukan dayake bame tunanin baiwa wani hak'uri ma se zallar damuwa kawai.