Sashe 23
Doguwar Hanya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Nutsuwar sa ya tattare yana nazarin me mutanen suke nufi dashi, bega alama suna cin mutane ba, bare yace namansa jikinsa suke hari, began su da wata alama ba ta nuna cewar zasu cutar dashi ko suna shirin cutar dasu bare yace, kurun dai ya kula suna zagayeshi suna wani yare sa ihu wasu daga cikin suma harda kukan su idan suna yi, be gane kan komai ba shikam duk iyakar zurfin tunanin sa, dukkanin wani abu dasuka ci suna bashi ruwama besan ina suke nemowa ba amma sukan bashi yasha, ya kula da sanduna suke fad'a kuma kullum cikin training suke kome suke nufi oho har ya kwana bakwai a hannunsu babu wanda ya tab'a alamun nuna masa zasu cutar dasu kurin irin kayan jikin sune ajikin sa.....
***********
*Bayan 2 weeks*
Gaba d'aya su OGA shamshu sun zagaye k'auyukan kusa dana kewayen jejin basu samu Abu Hurairah ba, wannan abin ya tashi hankalin su, har garin su Lawuri sukaje amma se sarki K'uru ya tabbatsar musu cewar shidai kam sam bega koda alamar wani yazo garin ba, ya nuna musu damuwar sa akan 'yarsa ya k'ara da cewan baya neman kowa da tashin hankali amma dai yanaso su dawo masa da 'yarsa da wannan suka masa alk'awarin neman ta su dawo masa da ita sannan sukai gaba, su kansu sunsha wahala kafin su d'auki hanyar gida......
************
Tunda OGA shamsu ya soma magana general yake kallon sa har inda yaji k'arshen labarin sa, dukda sanyin Ac dake kad'awa a d'akin hakan be hanashi tsiyayar da zufa ba tako ina ajikin sa, meze gayawa Adama? Da wacce fuska ze kalleta? Me kenan ya aikata? Allah ne shaidar sa yayi hakan domin musulunci da k'arin yad'uwar sa,be tab'a zata abun ze juye haka, mik'ewa kurun yae yabar parlor zuwa saman sa, rayuwar a cunkushe ta ina ze fara ne wai?..
Tsit kakeji a parlor d'in tamkar babu wani mahaluki aciki, bayaga yawaitar dokawar zuciyoyinsu babu abinda kake jiyowa, luguden da zuciyar kowannen su keyi yana tafiya ne tare da tsetserereniyar saukar numfarfashin dukkansu sauri sauri, Abu sufyan shine ya soma mik'ewa a haukace
"A gaskia wlhy ni senabi bayan d'an uwana, kome ze faru sedai ya faru amma bazan dawo ba sena nemoshi, duk laifi nane, dana sanar masa nasan inda yarinyar nan take dabe shiga hatsarin rayuwa har haka ba, dana sanar masa tana guna na b'oyeta dabe tafi yabi wannan muguwar Doguwar hanyar ba, ina zanbi inji sanyi arayuwa ta? Na rud'ar da rayuwar sa na sakashi acikin rububin duniyar dabe sab da irin taba, innalillahi wa inna ilaihiraji'un" Rik'oshi Oga shamsu yae
"Kashiga hankalin ka mana sufyan kana haukane? Koni nan danake soja bazan tinkari wannan hanyar ba shiri ba, me kakeso ka aikata kenan?" Haka aka dinga rarrashin sa, sedaga bisani hankali yakai kan mom dake dafe da xuciyarta tana numfarfashi da k'yar, kowa gunta yae yana qoqarin taimaka mata.
*********
Yaudai sandan dasuke fad'a dashi suka baiwa Huraira, tare da kokarin koyar dashi yanda akeyi, kanshi gaba d'aya ya kunce ga tsoro yanaji bashida dabaran daya wuuce yae yanda suke so, haka yae kusan sati d'aya yana koyan wannan wahalar ba dare ba rana, yasha wahala da bak'ar azaba mara misaltuwa akan wannan koyon fad'an, daga bisani suka soma fita dashi yawon jeji, abinda ya lura dashi shine sata sukeyi, duk wani gari dake kusa sesubi dare aje ayi satan kayan abinci idan ka kara musu su fasa kanka, haka nan dai yaeda walagigi acikinsu dukya rame yafita hayyacinsa, yana bak'in cikin wannan rayuwar dayake cikinta a yanzu, bek'i Allah ya d'auki ransa ba kwata kwata ya huta, be tab'a tsammanin zsyi makaman cin wannan d'abi'an ba, ranar daya bari wani dasuka kama ya kufce kuwa yasha mugun duka harseda yae jinyar kwana biyu, gashi sun lula dashi wata duniyar har naman jeji kake gani a wannan jejin masy matuk'ar cutarwa.
***********
Bako kad'an ba Ayusher ta juyawa Sufyan baya, bata damuwa dashi sam kuma dole seda ya kawo me kular masa dame karayar dukda tasoma takawa dakuma Lawuri wacce ba laifi kad'an kad'an takan gane hausa sabida tanada kan d'auka har kuyangar tama takan gane musamman dayake dai idan kamata magana da hausa tana ganewa sedai tayi wahalar mayar maka seta had'a da yarenta, yanzu kam Alhamdulillah Ayusher dama ta rage damuwa dashi tadoma jin sassauci me yawa akan rad'ad'in k'aunar da ada takeji tasa.
*************
Zaman dasuke yanzu yasoma tab'a abu hurairah kasancewar akwai sanyi sosai suba ba zama gu d'ayaba sekace fulanin tashi, sannan ba yarensu yake ganewa ba se maganar kurame, acikinsu akwai wanda suma aka kamo sedai ya kula dukkansu k'abilune kuma arna ne duba da yanda suke yawaita adu'a, se wata mace d'aya da hankalin sa ya kaishi wurin yawan yin sallar ta dukda rabin jikinta a bayyane yake se ganye dayaga duk zatayi sallah takan rufe jikinta da ganyaye har kai, anan yazo ya sameta sedai ya kula sam bata magana, tana burgeshi sosai yakusa Allah kurin ta saka agaba, yau ranar hutuce ba'a fita farauta ba'a kuma zuwa ko ina dan Haka zazzaune kurun ake ana hira masu maganar nayi masu wasanni sunayi, acikinsu har qananun yara akwai, yakula suma sunsan meye aure basa tab'a matayen daba nasuba, dukda matan basudabyawa sedai idan za'a saiya shek'a ayi busa kaga mutane kaman tururwa, abinda yakula shine sun rarrabu ne kurin. Yana zaune shiru kamar kurma tazo ta zauna kusa dashi sosai, cikin basarwa kamar bazatayi magana ba tace masa
"Sannu malam, kamun kamada k'abilarmu ta bahaushi, nakuma tabbatar kai musulmine tunda kake salla" waigowa yae ya kalleta cikin mamaki kafin yace
"Dama ke bahaushiya ce? To baiwar Allah me kike anan?" Murmushin takaici tayi ta kawar da kanta gefe d'aya akaro na barkatai
"K'addarar bautar k'aza, daga zuwa bautar k'asa shikenan na zama tarihi shekaruna uku kenan anan" Mamakin fuskar sa ya k'aru yace
"Har 3 yrs, amma dayaya hakan ta faru?" Langwab'ar da kanta tae cikin tsananin damuwa
"Dogon labari ne, ni yanzu taimakona zakayi dan Allah" shiru yae kurun ita kuwa taci gaba
"So nake mubar nan jejin ina nufi mu gudu, nayita neman guduwa ana k'ara kamani, amma yanzu abu d'aya ne ze tserar damu, dagani har kai, kaga dolen duniya ni yanzu nasoma iya yarensu ma, konace na iya ma, bankosan sunan yaren ba kuwa, abinda yake faruwa anan shine kana da damar kayi yawo kai kad'ai idan kanada mata, ko kuje tare da ita kokuma kai kaje kai kad'ai, tokuma ni anan ban samu mijiba wanda da suka so auramu an kashesa agun farauta, shine nakeso nidakai amana aure, zanwa Songai magana ince munason junan mu, kaga idan aka mana aure semu soma fita yawo muna dawowa a hankali a hankali wataran semu gudu gaba d'aya bayan sun sake jiki inda duk mukaje zamu dawo, kaga anan mun taimaki juna ko kuwa?" Shiru yae nad'an lokaci secen yace
"Zanyi runani akan wannan maganar amma dai kinsan wannan auren dazasu d'aura mana bawai ze auru bane ko? Sabida basusan meye musulun ciba ma" murmushi nanma tayi
"Nida kai gwara mu d'aura auren gaske, na yanka sadak'i koda irin aikine kamun ladan auren mu, inyaso wancem k'abilun zan musu dabara inji kozasu mana shaidu" murmushin baqin cikin hurairah yae shi ganin komai yake tamkar a mafarki kafin yace
"Daga wane garin kake a garuruwan hausawa? Kuma ya sunanki?" Kallon sa tae
"Daga garin sokoto nake, amma muna zama da iyayena a abuja ne,sunana Fatima bintu zahra, mahaifina yana kirana da sunan zahra, mahaifiyata tana cemun bintu se k'awayena da sauran dangin dake kirana Fatima seka zab'i wanda yamaka ka kirani dashi kanka tsaye" Jinjina kansa yae cikeda gamsuwa da bayanin ta, kanya ce
"Kiyi hakuri Bintu, bazan iya auren kiba hanyar barin nan gurin baseta wannan hanyar bane kawai, akwai hanyoyi da dama, zandai tallafa miki mi gudu tare mu tsira tare amma babu zancen aure kam" Rauraurau idanta sukayi
" ka taimakamun, wlhy inaso inga ummata da abbuna, ina cikin masifa watak'il ma ummana ta mutu da bak'in cikin rashin ganina, wataqin hawan jinin datake dashi hakan yayi ajalinta!!!" Jikinsa ne yae sanyi tunawar da yae da mom, dafa kanshi yae
"Zan taimakeki kije ga iyayenki inshaa Allah, amma babu zancen wannan auren".
Mom Nu'aiym.
[11/20, 3:01 PM] Maamah twins💕❤: *🏇🏇DOGUWAR HANYA....🏇🏇*
*Billy Galadanchi*
*Haske writer's Association(home of expert and perfect writer's)*
*littafina ma kud'ine me buk'atar siya ya tuntub'i wannan lambar 07084161619*
21
Zaman shiru yae yana tunanin wannan rayuwar, rannan ma yaga buzu yayi yunk'urin guduwa amma kalar dukan da aka masa seda ya raina kansa, bazasu tab'a kaba kenan se sanda kai ka tab'asu, basuda wani ilimi su akan jejin, ya kula kutanen sun iya hanyar sosai, koda kayi yunk'urin guduwa sesun taddaka, shi yana girmama yanda basa tab'a matan wurin se masu aure acikinsu, besan yanda zeyi da waccen zarah ba, shidai tana matuk'ar bashi tausayi matsayin ta na mace ace an rabota da gidansu daga zuwa bautar k'asa, yaya iyayenta zasuji? Yaya ita kanta zataji akan hakan? Shekaru uku a wannan jejin kana d'an k'walisa rayuwar abuja yaya zaka iya da bak'in ciki?.....
Daga gefensa tazo ta zauna, kan nan yayi futu futu da k'urar hazo kasancewar iskar sanyi tana kad'awa sosai, basu ba koshi kanshi ya dena jin sanyin jikinsa ya soma sabawa da sanyin
"Zuhrah" shine abinda ya fad'a yana sake mata murmushi, mayar masa da martanin tae
"Sunan dakai kuma zaka kirani dashi kenan, senaji naka yafi na kowa dad'i amma banda umma na" murmushin sa ya fad'ad'a sosai har hak'waransa suka bayyana
"Allah ko? Ya hakane bakyajin sanyi ne? Na ganki anan yanxu?" Duk'ar da kanta tae tana wasa da karan hannunta
"Idan ina ganin ka wani sassanyan sanyine yake ratsa zuciyata har qirjina da sauran gabb'an jikina gaba d'aya, bana gajiya da magana dakai badan komai ba sedan yarena dayake tattare dakai, tun bayan zuwana nan kaine mutum na uku dayakeda yare iri d'aya da nawa kuma acikin kuku ukun kai kad'aine me nagartaccen hali abin koyi, nikan rasa duk wani b'acin rai da bak'in cikin danake ciki aduk sanda naganni akusa dakai kanamun magana da harshena" Kallonta kurin ya tsaya yanayi har inda ta sauke k'arshen zancenta sannan cikin dariya kad'an yace
***********
*Bayan 2 weeks*
Gaba d'aya su OGA shamshu sun zagaye k'auyukan kusa dana kewayen jejin basu samu Abu Hurairah ba, wannan abin ya tashi hankalin su, har garin su Lawuri sukaje amma se sarki K'uru ya tabbatsar musu cewar shidai kam sam bega koda alamar wani yazo garin ba, ya nuna musu damuwar sa akan 'yarsa ya k'ara da cewan baya neman kowa da tashin hankali amma dai yanaso su dawo masa da 'yarsa da wannan suka masa alk'awarin neman ta su dawo masa da ita sannan sukai gaba, su kansu sunsha wahala kafin su d'auki hanyar gida......
************
Tunda OGA shamsu ya soma magana general yake kallon sa har inda yaji k'arshen labarin sa, dukda sanyin Ac dake kad'awa a d'akin hakan be hanashi tsiyayar da zufa ba tako ina ajikin sa, meze gayawa Adama? Da wacce fuska ze kalleta? Me kenan ya aikata? Allah ne shaidar sa yayi hakan domin musulunci da k'arin yad'uwar sa,be tab'a zata abun ze juye haka, mik'ewa kurun yae yabar parlor zuwa saman sa, rayuwar a cunkushe ta ina ze fara ne wai?..
Tsit kakeji a parlor d'in tamkar babu wani mahaluki aciki, bayaga yawaitar dokawar zuciyoyinsu babu abinda kake jiyowa, luguden da zuciyar kowannen su keyi yana tafiya ne tare da tsetserereniyar saukar numfarfashin dukkansu sauri sauri, Abu sufyan shine ya soma mik'ewa a haukace
"A gaskia wlhy ni senabi bayan d'an uwana, kome ze faru sedai ya faru amma bazan dawo ba sena nemoshi, duk laifi nane, dana sanar masa nasan inda yarinyar nan take dabe shiga hatsarin rayuwa har haka ba, dana sanar masa tana guna na b'oyeta dabe tafi yabi wannan muguwar Doguwar hanyar ba, ina zanbi inji sanyi arayuwa ta? Na rud'ar da rayuwar sa na sakashi acikin rububin duniyar dabe sab da irin taba, innalillahi wa inna ilaihiraji'un" Rik'oshi Oga shamsu yae
"Kashiga hankalin ka mana sufyan kana haukane? Koni nan danake soja bazan tinkari wannan hanyar ba shiri ba, me kakeso ka aikata kenan?" Haka aka dinga rarrashin sa, sedaga bisani hankali yakai kan mom dake dafe da xuciyarta tana numfarfashi da k'yar, kowa gunta yae yana qoqarin taimaka mata.
*********
Yaudai sandan dasuke fad'a dashi suka baiwa Huraira, tare da kokarin koyar dashi yanda akeyi, kanshi gaba d'aya ya kunce ga tsoro yanaji bashida dabaran daya wuuce yae yanda suke so, haka yae kusan sati d'aya yana koyan wannan wahalar ba dare ba rana, yasha wahala da bak'ar azaba mara misaltuwa akan wannan koyon fad'an, daga bisani suka soma fita dashi yawon jeji, abinda ya lura dashi shine sata sukeyi, duk wani gari dake kusa sesubi dare aje ayi satan kayan abinci idan ka kara musu su fasa kanka, haka nan dai yaeda walagigi acikinsu dukya rame yafita hayyacinsa, yana bak'in cikin wannan rayuwar dayake cikinta a yanzu, bek'i Allah ya d'auki ransa ba kwata kwata ya huta, be tab'a tsammanin zsyi makaman cin wannan d'abi'an ba, ranar daya bari wani dasuka kama ya kufce kuwa yasha mugun duka harseda yae jinyar kwana biyu, gashi sun lula dashi wata duniyar har naman jeji kake gani a wannan jejin masy matuk'ar cutarwa.
***********
Bako kad'an ba Ayusher ta juyawa Sufyan baya, bata damuwa dashi sam kuma dole seda ya kawo me kular masa dame karayar dukda tasoma takawa dakuma Lawuri wacce ba laifi kad'an kad'an takan gane hausa sabida tanada kan d'auka har kuyangar tama takan gane musamman dayake dai idan kamata magana da hausa tana ganewa sedai tayi wahalar mayar maka seta had'a da yarenta, yanzu kam Alhamdulillah Ayusher dama ta rage damuwa dashi tadoma jin sassauci me yawa akan rad'ad'in k'aunar da ada takeji tasa.
*************
Zaman dasuke yanzu yasoma tab'a abu hurairah kasancewar akwai sanyi sosai suba ba zama gu d'ayaba sekace fulanin tashi, sannan ba yarensu yake ganewa ba se maganar kurame, acikinsu akwai wanda suma aka kamo sedai ya kula dukkansu k'abilune kuma arna ne duba da yanda suke yawaita adu'a, se wata mace d'aya da hankalin sa ya kaishi wurin yawan yin sallar ta dukda rabin jikinta a bayyane yake se ganye dayaga duk zatayi sallah takan rufe jikinta da ganyaye har kai, anan yazo ya sameta sedai ya kula sam bata magana, tana burgeshi sosai yakusa Allah kurin ta saka agaba, yau ranar hutuce ba'a fita farauta ba'a kuma zuwa ko ina dan Haka zazzaune kurun ake ana hira masu maganar nayi masu wasanni sunayi, acikinsu har qananun yara akwai, yakula suma sunsan meye aure basa tab'a matayen daba nasuba, dukda matan basudabyawa sedai idan za'a saiya shek'a ayi busa kaga mutane kaman tururwa, abinda yakula shine sun rarrabu ne kurin. Yana zaune shiru kamar kurma tazo ta zauna kusa dashi sosai, cikin basarwa kamar bazatayi magana ba tace masa
"Sannu malam, kamun kamada k'abilarmu ta bahaushi, nakuma tabbatar kai musulmine tunda kake salla" waigowa yae ya kalleta cikin mamaki kafin yace
"Dama ke bahaushiya ce? To baiwar Allah me kike anan?" Murmushin takaici tayi ta kawar da kanta gefe d'aya akaro na barkatai
"K'addarar bautar k'aza, daga zuwa bautar k'asa shikenan na zama tarihi shekaruna uku kenan anan" Mamakin fuskar sa ya k'aru yace
"Har 3 yrs, amma dayaya hakan ta faru?" Langwab'ar da kanta tae cikin tsananin damuwa
"Dogon labari ne, ni yanzu taimakona zakayi dan Allah" shiru yae kurun ita kuwa taci gaba
"So nake mubar nan jejin ina nufi mu gudu, nayita neman guduwa ana k'ara kamani, amma yanzu abu d'aya ne ze tserar damu, dagani har kai, kaga dolen duniya ni yanzu nasoma iya yarensu ma, konace na iya ma, bankosan sunan yaren ba kuwa, abinda yake faruwa anan shine kana da damar kayi yawo kai kad'ai idan kanada mata, ko kuje tare da ita kokuma kai kaje kai kad'ai, tokuma ni anan ban samu mijiba wanda da suka so auramu an kashesa agun farauta, shine nakeso nidakai amana aure, zanwa Songai magana ince munason junan mu, kaga idan aka mana aure semu soma fita yawo muna dawowa a hankali a hankali wataran semu gudu gaba d'aya bayan sun sake jiki inda duk mukaje zamu dawo, kaga anan mun taimaki juna ko kuwa?" Shiru yae nad'an lokaci secen yace
"Zanyi runani akan wannan maganar amma dai kinsan wannan auren dazasu d'aura mana bawai ze auru bane ko? Sabida basusan meye musulun ciba ma" murmushi nanma tayi
"Nida kai gwara mu d'aura auren gaske, na yanka sadak'i koda irin aikine kamun ladan auren mu, inyaso wancem k'abilun zan musu dabara inji kozasu mana shaidu" murmushin baqin cikin hurairah yae shi ganin komai yake tamkar a mafarki kafin yace
"Daga wane garin kake a garuruwan hausawa? Kuma ya sunanki?" Kallon sa tae
"Daga garin sokoto nake, amma muna zama da iyayena a abuja ne,sunana Fatima bintu zahra, mahaifina yana kirana da sunan zahra, mahaifiyata tana cemun bintu se k'awayena da sauran dangin dake kirana Fatima seka zab'i wanda yamaka ka kirani dashi kanka tsaye" Jinjina kansa yae cikeda gamsuwa da bayanin ta, kanya ce
"Kiyi hakuri Bintu, bazan iya auren kiba hanyar barin nan gurin baseta wannan hanyar bane kawai, akwai hanyoyi da dama, zandai tallafa miki mi gudu tare mu tsira tare amma babu zancen aure kam" Rauraurau idanta sukayi
" ka taimakamun, wlhy inaso inga ummata da abbuna, ina cikin masifa watak'il ma ummana ta mutu da bak'in cikin rashin ganina, wataqin hawan jinin datake dashi hakan yayi ajalinta!!!" Jikinsa ne yae sanyi tunawar da yae da mom, dafa kanshi yae
"Zan taimakeki kije ga iyayenki inshaa Allah, amma babu zancen wannan auren".
Mom Nu'aiym.
[11/20, 3:01 PM] Maamah twins💕❤: *🏇🏇DOGUWAR HANYA....🏇🏇*
*Billy Galadanchi*
*Haske writer's Association(home of expert and perfect writer's)*
*littafina ma kud'ine me buk'atar siya ya tuntub'i wannan lambar 07084161619*
21
Zaman shiru yae yana tunanin wannan rayuwar, rannan ma yaga buzu yayi yunk'urin guduwa amma kalar dukan da aka masa seda ya raina kansa, bazasu tab'a kaba kenan se sanda kai ka tab'asu, basuda wani ilimi su akan jejin, ya kula kutanen sun iya hanyar sosai, koda kayi yunk'urin guduwa sesun taddaka, shi yana girmama yanda basa tab'a matan wurin se masu aure acikinsu, besan yanda zeyi da waccen zarah ba, shidai tana matuk'ar bashi tausayi matsayin ta na mace ace an rabota da gidansu daga zuwa bautar k'asa, yaya iyayenta zasuji? Yaya ita kanta zataji akan hakan? Shekaru uku a wannan jejin kana d'an k'walisa rayuwar abuja yaya zaka iya da bak'in ciki?.....
Daga gefensa tazo ta zauna, kan nan yayi futu futu da k'urar hazo kasancewar iskar sanyi tana kad'awa sosai, basu ba koshi kanshi ya dena jin sanyin jikinsa ya soma sabawa da sanyin
"Zuhrah" shine abinda ya fad'a yana sake mata murmushi, mayar masa da martanin tae
"Sunan dakai kuma zaka kirani dashi kenan, senaji naka yafi na kowa dad'i amma banda umma na" murmushin sa ya fad'ad'a sosai har hak'waransa suka bayyana
"Allah ko? Ya hakane bakyajin sanyi ne? Na ganki anan yanxu?" Duk'ar da kanta tae tana wasa da karan hannunta
"Idan ina ganin ka wani sassanyan sanyine yake ratsa zuciyata har qirjina da sauran gabb'an jikina gaba d'aya, bana gajiya da magana dakai badan komai ba sedan yarena dayake tattare dakai, tun bayan zuwana nan kaine mutum na uku dayakeda yare iri d'aya da nawa kuma acikin kuku ukun kai kad'aine me nagartaccen hali abin koyi, nikan rasa duk wani b'acin rai da bak'in cikin danake ciki aduk sanda naganni akusa dakai kanamun magana da harshena" Kallonta kurin ya tsaya yanayi har inda ta sauke k'arshen zancenta sannan cikin dariya kad'an yace