Sashe 3
Bani Nayi Kaina Ba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dariya muka sa dukkanmu har dani ma da nake sauraronsu, fareeda tace Allah kuwa dan jarabar ya Ridwan sai shi.
Halima tace su aunty rabin ma ai da suka yi auran ba tsira suka yi ba ina da ya samu labarin aunty Aisha ba karatu take ba ba kuma sana'a ba har gidanta yaje ci mata.
Ajiyan zuciya nayi nace ayya kuna ta ragewa bawan Allah zunubai baya nan amma sai kare mishi tanadi kuke Allah ba kyau in yazo sai na gaya mishi.
Dariya suka yi dukka fareeda tace lallai baki san yah Ridwan ba in baiyi kwallo dake ba.
Yusra tace kuka sani ko kyaunta ya rude shi ya kasa aiwatar da komi,sai suka dauka eh kuwa eh Wallahi.
Harara na balla musu nace ku dai kun shiga uku da shegen magana tun baku tafasa ba zaku kone ni din wani kyaune da ni koma ina da kyai yaushe na gama zama cikakkiyar mace.
Ihu suka kuma sawa halima tace ahegiya ashe kina magana har da wani yaushe na gama zama cikakkiyar mace ba nono a kirjinki ba duk nan kin fimu nono.
Hade rai nayi fadila tace kyau kam kuma sai dai ki mana ba'a mu bakake kuma bamu kaiki kyau ba
Farida taja dankwalina ta ware doughnut din da yusra ta min gashina ya zuba bayana tace ga gashi na fulqnin usul ba relaxer ba komi just natural beauty.
Halima tace ki duba manyan idanunta shape din kwai ko ni ta kalla wani sa'in sai naji gabana ya fadi ji eye ball din baki sidik shegiya ko kura baya rinan mata da farin ido..
Yusra tace sai hawaye ba dan akwai arhan su, suka kwashe da dariya haka suka ta zolayana.har nayi fushi na tashi na tafi dakin mama.
Ana biki saura sati aunty asma'u autar haj ta iso daga boston a nan take aure kuma bata taba haihuwa ba.
Ranan ne kuma yah ridwan ya iso duk da cika bakinsu yusra ranan sai murna suke har damu a taya aikin girke girke.
Lokacin da ya iso ana ta ihun oyoyo ina kuryar mama ina mata gyara gabana sai dukan tara tara yake ko mai yasa oho ko dan irin labarin masifanshi muguntarshi da iya bada punishment dinshi da naji ne oho.
Dakin momy ya fara shiga ya gaisheta kafin ya shigo gefen mama lokacin mama ta shiga wanka.
Sallama yayi har bedroom.din ya shigo sanye yake da wandon khaki sai short sleeve na shirt din khaki ya daure booth a kafarsa.
Bakine amma ba wuluk ba yana da dogon hanci sosai idanunshi manya ne amma basu kai nawa ba asalima eye ball dinshi ke da girma.
Girarshi cikakkiya ce baki wuluk kaman dan gashin kanshi shape din bakinshi mai kyau, dogo ne shi ingarma wato gaint.
Ke! Wata shegiyar tsawa ya daka min meye haka kin wani zubowa mutum idanu kaman wata mujiya toh in ke mayyace kije can ki nemi wanda zaki lasha, shegun masu aiki sai shegen kauyanci ina mamana.
Fitowa tayi daga bathroom din tace gani sarkin yan masifa ka dawo ko hutawa baka yi ba zaka tsoratar da yar mutane toh ba yar aiki bace kanwarka ce haba mutum sai bakar jaraba ni dai wallahi ban san inda ka dauko bakar zuciya ba.
Sunkuyar da kai yayi yana hararata kasa kasa yace haba mamaaaaa daga dawowana ko zama ban yi ba kin fara korafi.
Harara ta balla moshi tace ai kai naga ba halin naka ka fara nunawa ba daga isowarka kaga yarinya baka san ta ba ka hau ta da fada.
Kama kunnuwanshi yayi yace toh sorry my sweet mom na sameku lafiya,
Tana bude wardrobe dinta tace lafiya kaje ka samu ka huta bari a kawo maka abinci ma gaisa a nitse.
Yace toh yana balla min harara ya wuce ya fita.
Mama ta juyo ta kalleni tace kuje ke da halima ku kwashi abincinshi ku kai mishi.
Dan zaro ido nayi ban ma sani ba sai mama tayi dariya tace matsoraciya ba abin da zai miki yayanku haka yake gwara ki saba da halinsh, ki rage tsorata.
Nace toh naje na sami haleema na gaya mata abin da mama tace.
Lallai ma mama maimakon tasa masu aiki ko su yah mustapha su kai sai ta aikemu salon ya casa mu ba gaira ba dalili dauki tray din can ki fara zuwa ni na biyoki daga baya.
Ido na.kwalo waje nace haba haleema ke ki fara zuwa ai ke kanwarshi ce nifa bai sanni ba.
Haleema tace ai shi yasa nace ke ki fara zuwa kila ya miki baqunta ba zai ce miki komi ba.
Na kalleta a raina nace baqunta indeed dan bata san me ya min bane bata san ni ya fara saukewa kwandon masifa ba tray din na sunkuta nayi side dinshi zuciyata na lugude............ Ko yanzu wani draman zamuyi oho🤷🏼♀
💖BANI NAYI KAINA BA💖
By Sawwama A.
Page 4.
Sallama nayi wajen sau uku ba a ansa ba ajiyan zuciya na sauke na fara tafiya sadaf sadaf na shiga naje na ajiye kan dining motsin bude kofa naji a cikin bedroom dinshi da sauri nayo hanyan fita sai ji nayi yana ke dan ubanki zo nan ai sai na kara wuta.
Kwafa yayi ya koma bedroom din yana raya irin casata da zaiyi dan da alama bata sami labarin halinshi,haka yayi ta magana shi kadai yana shiryawa dan dama yana wanka ya dinga jiyo sallamanta.
Ni kam da sauri na shiga kitchen na sami halima na jirana harara na banka mata nace Allah yaso baya nan ma.
Sauke ajiyan zuciya tayi tare da juya idanunta ta dau nata tray din nace ai gwara kije kema ki hadu da shi nayi ficewata zuwa dakinmu.
Nan na samu su yusra ana ta hira nima na zauna sai ga halima an shigo ido jage jage da hawaye ta sha rankwashi.
****** ****** ******
Duk yanda muka ci alwashin bikin nan ya Ridwan ya hana mu rawan gaban mu ya bi ya takura mana duk yanda muka kashe kudi wajen dinkunan mu haka ya hana mu zuwa duk wani event da akayi da dare wai munyi yara.
Su fareeda ansha kuka ni dama ban sa aka ba taro baya cikin budget dina suna dama suka takura.
Haka aka gama taro suna cikin dacin rai aka kaiwa yaya ibrahim amaryarsa shema'u aka watse.
********* ***** ********
A halin yanzu muna first term SSS3 mun gama zama yam mata ko wani alamomi na budurta ya gama bayyana a jikinmu.
Ni kam al amarina har tsoro yake bani yanda mutane ke kururuta kyau na mama hanani fita take in ma zan fita sai dai insa zumbulelen hijab.
Su yusra ma sun ce kashe musu kasuwa nake in mun fita tare ba kaman fadeela da ta dau abin da girma bata taba yarda mu fita tare wai ba yanda za ayi tana da kyaunta da farin jininta dai dai ita in kashe mata kasuwa tun muna daukan abin da tsokanane har muka fahimci ita fa da gaske take.
Daddy da abba har sun gaji da bawa mutane masu neman izini akaina hakuri haka kawayensu mama wai suna so ma ya'yansu.
Hira ma kwata kwata ni ba nayi tunda wani dan kawar mama ya dage yana zuwa wajena wata rana yaso ya min ta'asa mama ta tsorata ta gayawa abba shi kuma yace duk wanda ya zo nemana ace an min miji zaije ya samu yayah suyi magana.
Ya auwal da yah sadiq sun dade da gama har masters dinsu sun kama aiki yah sadeeq na abuja inda yah auwal ya luluka lagos.
Zumunci tsakanin zuriyarmu da tasu yah sadeeq kam ba a magana har abba da daddy sunje sun sami yayah sun shawarta tsakaninsu.
Ya Ridwan kam tun bayan auran yah ibrahim aka turashi Syria sau daya ya dawo shima ban bari ko sau daya mun hadu ba har ya gama hutunshi ya koma.
Abba ne ya kirashi yace maza ya nemi a dawo da shi gida Nigeria ko ya ajiye aikin gaba daya yazo ya kama kasuwanci.
Ai ba shiri ya nemi transfer zuwa gida yana dawowa aka kara mishi girma zuwa colonel .
Innalillahi abinda naji halima na fada kenan lokacin da driver ya karyo kwanan gida mun dawo daga sch daga ido muka yi ni da yusra lokaci daya muna kallon inda take kallo.
Dam gabana ya bada a lokacin da na hangoshi a tsaye a bakin gate shi da yah ibrahim da wani hannunshi rike da taba nan take naji wani kyamarshi dan abin da nafi tsana kenan.
Baba driver tsaya mu gaisheshi kar ya fara cin uban mu tun daga nan cewar yusra.
Sakkowa muka yi dukkan mu muka dan rusuna muka ce barka da yamma yah Ridwan barka da yamma ya ibrahim
Yauwa yan makaranta cewar yah ibrahim shi ko gogan sai da ya
Yar da taban hannunshi yayi ya take kafin yace uhmm yana kallonmj daya bayan daya a fuskata ya sauke idonshi yace wannan me kama da aljanun fa daga ina?.......
💖BANI NAYI KAINA BA💖
By Sawwama A.
Page 5.
Tsaki yah ibrahim ya ja yace kai fa ba karamin dan rainin wayo bane mai kyau dince baka sani ba yarinyan da kusan shekaranta 6 a gidan nan.
Kana nufin kace min wannan aljannar yarinya tana gidan nan for almost 6 years for what ? Me hadin mu da ita dan duk danginmu ba mai kalar aljannan nan.
Rai a bace yah ibrahim yace kai tashi ku shiga ciki da sauri muka mike dan dama kaman a kan allura muke.
Tafe nake ina goge hawaye su yusra na ban haquri dan suma sosai ransu ya baci da kalan rashin mutuncin ya rid.
Ni ba abinda yake bata rai irin danganta ni da aljanu da yake yi.
Ibrahim ne ya juyo ranshi a bace yace kai fa wani sa'in baka da girma me zakiyya tayi mata zaka mata irin wannan diban albarkan.
Sameer da tun da ya hango zakiyya hankalinshi ya tafi yace gaskiya colonel baka kyauta yarinya mai kyau da hankali haka.
Halima tace su aunty rabin ma ai da suka yi auran ba tsira suka yi ba ina da ya samu labarin aunty Aisha ba karatu take ba ba kuma sana'a ba har gidanta yaje ci mata.
Ajiyan zuciya nayi nace ayya kuna ta ragewa bawan Allah zunubai baya nan amma sai kare mishi tanadi kuke Allah ba kyau in yazo sai na gaya mishi.
Dariya suka yi dukka fareeda tace lallai baki san yah Ridwan ba in baiyi kwallo dake ba.
Yusra tace kuka sani ko kyaunta ya rude shi ya kasa aiwatar da komi,sai suka dauka eh kuwa eh Wallahi.
Harara na balla musu nace ku dai kun shiga uku da shegen magana tun baku tafasa ba zaku kone ni din wani kyaune da ni koma ina da kyai yaushe na gama zama cikakkiyar mace.
Ihu suka kuma sawa halima tace ahegiya ashe kina magana har da wani yaushe na gama zama cikakkiyar mace ba nono a kirjinki ba duk nan kin fimu nono.
Hade rai nayi fadila tace kyau kam kuma sai dai ki mana ba'a mu bakake kuma bamu kaiki kyau ba
Farida taja dankwalina ta ware doughnut din da yusra ta min gashina ya zuba bayana tace ga gashi na fulqnin usul ba relaxer ba komi just natural beauty.
Halima tace ki duba manyan idanunta shape din kwai ko ni ta kalla wani sa'in sai naji gabana ya fadi ji eye ball din baki sidik shegiya ko kura baya rinan mata da farin ido..
Yusra tace sai hawaye ba dan akwai arhan su, suka kwashe da dariya haka suka ta zolayana.har nayi fushi na tashi na tafi dakin mama.
Ana biki saura sati aunty asma'u autar haj ta iso daga boston a nan take aure kuma bata taba haihuwa ba.
Ranan ne kuma yah ridwan ya iso duk da cika bakinsu yusra ranan sai murna suke har damu a taya aikin girke girke.
Lokacin da ya iso ana ta ihun oyoyo ina kuryar mama ina mata gyara gabana sai dukan tara tara yake ko mai yasa oho ko dan irin labarin masifanshi muguntarshi da iya bada punishment dinshi da naji ne oho.
Dakin momy ya fara shiga ya gaisheta kafin ya shigo gefen mama lokacin mama ta shiga wanka.
Sallama yayi har bedroom.din ya shigo sanye yake da wandon khaki sai short sleeve na shirt din khaki ya daure booth a kafarsa.
Bakine amma ba wuluk ba yana da dogon hanci sosai idanunshi manya ne amma basu kai nawa ba asalima eye ball dinshi ke da girma.
Girarshi cikakkiya ce baki wuluk kaman dan gashin kanshi shape din bakinshi mai kyau, dogo ne shi ingarma wato gaint.
Ke! Wata shegiyar tsawa ya daka min meye haka kin wani zubowa mutum idanu kaman wata mujiya toh in ke mayyace kije can ki nemi wanda zaki lasha, shegun masu aiki sai shegen kauyanci ina mamana.
Fitowa tayi daga bathroom din tace gani sarkin yan masifa ka dawo ko hutawa baka yi ba zaka tsoratar da yar mutane toh ba yar aiki bace kanwarka ce haba mutum sai bakar jaraba ni dai wallahi ban san inda ka dauko bakar zuciya ba.
Sunkuyar da kai yayi yana hararata kasa kasa yace haba mamaaaaa daga dawowana ko zama ban yi ba kin fara korafi.
Harara ta balla moshi tace ai kai naga ba halin naka ka fara nunawa ba daga isowarka kaga yarinya baka san ta ba ka hau ta da fada.
Kama kunnuwanshi yayi yace toh sorry my sweet mom na sameku lafiya,
Tana bude wardrobe dinta tace lafiya kaje ka samu ka huta bari a kawo maka abinci ma gaisa a nitse.
Yace toh yana balla min harara ya wuce ya fita.
Mama ta juyo ta kalleni tace kuje ke da halima ku kwashi abincinshi ku kai mishi.
Dan zaro ido nayi ban ma sani ba sai mama tayi dariya tace matsoraciya ba abin da zai miki yayanku haka yake gwara ki saba da halinsh, ki rage tsorata.
Nace toh naje na sami haleema na gaya mata abin da mama tace.
Lallai ma mama maimakon tasa masu aiki ko su yah mustapha su kai sai ta aikemu salon ya casa mu ba gaira ba dalili dauki tray din can ki fara zuwa ni na biyoki daga baya.
Ido na.kwalo waje nace haba haleema ke ki fara zuwa ai ke kanwarshi ce nifa bai sanni ba.
Haleema tace ai shi yasa nace ke ki fara zuwa kila ya miki baqunta ba zai ce miki komi ba.
Na kalleta a raina nace baqunta indeed dan bata san me ya min bane bata san ni ya fara saukewa kwandon masifa ba tray din na sunkuta nayi side dinshi zuciyata na lugude............ Ko yanzu wani draman zamuyi oho🤷🏼♀
💖BANI NAYI KAINA BA💖
By Sawwama A.
Page 4.
Sallama nayi wajen sau uku ba a ansa ba ajiyan zuciya na sauke na fara tafiya sadaf sadaf na shiga naje na ajiye kan dining motsin bude kofa naji a cikin bedroom dinshi da sauri nayo hanyan fita sai ji nayi yana ke dan ubanki zo nan ai sai na kara wuta.
Kwafa yayi ya koma bedroom din yana raya irin casata da zaiyi dan da alama bata sami labarin halinshi,haka yayi ta magana shi kadai yana shiryawa dan dama yana wanka ya dinga jiyo sallamanta.
Ni kam da sauri na shiga kitchen na sami halima na jirana harara na banka mata nace Allah yaso baya nan ma.
Sauke ajiyan zuciya tayi tare da juya idanunta ta dau nata tray din nace ai gwara kije kema ki hadu da shi nayi ficewata zuwa dakinmu.
Nan na samu su yusra ana ta hira nima na zauna sai ga halima an shigo ido jage jage da hawaye ta sha rankwashi.
****** ****** ******
Duk yanda muka ci alwashin bikin nan ya Ridwan ya hana mu rawan gaban mu ya bi ya takura mana duk yanda muka kashe kudi wajen dinkunan mu haka ya hana mu zuwa duk wani event da akayi da dare wai munyi yara.
Su fareeda ansha kuka ni dama ban sa aka ba taro baya cikin budget dina suna dama suka takura.
Haka aka gama taro suna cikin dacin rai aka kaiwa yaya ibrahim amaryarsa shema'u aka watse.
********* ***** ********
A halin yanzu muna first term SSS3 mun gama zama yam mata ko wani alamomi na budurta ya gama bayyana a jikinmu.
Ni kam al amarina har tsoro yake bani yanda mutane ke kururuta kyau na mama hanani fita take in ma zan fita sai dai insa zumbulelen hijab.
Su yusra ma sun ce kashe musu kasuwa nake in mun fita tare ba kaman fadeela da ta dau abin da girma bata taba yarda mu fita tare wai ba yanda za ayi tana da kyaunta da farin jininta dai dai ita in kashe mata kasuwa tun muna daukan abin da tsokanane har muka fahimci ita fa da gaske take.
Daddy da abba har sun gaji da bawa mutane masu neman izini akaina hakuri haka kawayensu mama wai suna so ma ya'yansu.
Hira ma kwata kwata ni ba nayi tunda wani dan kawar mama ya dage yana zuwa wajena wata rana yaso ya min ta'asa mama ta tsorata ta gayawa abba shi kuma yace duk wanda ya zo nemana ace an min miji zaije ya samu yayah suyi magana.
Ya auwal da yah sadiq sun dade da gama har masters dinsu sun kama aiki yah sadeeq na abuja inda yah auwal ya luluka lagos.
Zumunci tsakanin zuriyarmu da tasu yah sadeeq kam ba a magana har abba da daddy sunje sun sami yayah sun shawarta tsakaninsu.
Ya Ridwan kam tun bayan auran yah ibrahim aka turashi Syria sau daya ya dawo shima ban bari ko sau daya mun hadu ba har ya gama hutunshi ya koma.
Abba ne ya kirashi yace maza ya nemi a dawo da shi gida Nigeria ko ya ajiye aikin gaba daya yazo ya kama kasuwanci.
Ai ba shiri ya nemi transfer zuwa gida yana dawowa aka kara mishi girma zuwa colonel .
Innalillahi abinda naji halima na fada kenan lokacin da driver ya karyo kwanan gida mun dawo daga sch daga ido muka yi ni da yusra lokaci daya muna kallon inda take kallo.
Dam gabana ya bada a lokacin da na hangoshi a tsaye a bakin gate shi da yah ibrahim da wani hannunshi rike da taba nan take naji wani kyamarshi dan abin da nafi tsana kenan.
Baba driver tsaya mu gaisheshi kar ya fara cin uban mu tun daga nan cewar yusra.
Sakkowa muka yi dukkan mu muka dan rusuna muka ce barka da yamma yah Ridwan barka da yamma ya ibrahim
Yauwa yan makaranta cewar yah ibrahim shi ko gogan sai da ya
Yar da taban hannunshi yayi ya take kafin yace uhmm yana kallonmj daya bayan daya a fuskata ya sauke idonshi yace wannan me kama da aljanun fa daga ina?.......
💖BANI NAYI KAINA BA💖
By Sawwama A.
Page 5.
Tsaki yah ibrahim ya ja yace kai fa ba karamin dan rainin wayo bane mai kyau dince baka sani ba yarinyan da kusan shekaranta 6 a gidan nan.
Kana nufin kace min wannan aljannar yarinya tana gidan nan for almost 6 years for what ? Me hadin mu da ita dan duk danginmu ba mai kalar aljannan nan.
Rai a bace yah ibrahim yace kai tashi ku shiga ciki da sauri muka mike dan dama kaman a kan allura muke.
Tafe nake ina goge hawaye su yusra na ban haquri dan suma sosai ransu ya baci da kalan rashin mutuncin ya rid.
Ni ba abinda yake bata rai irin danganta ni da aljanu da yake yi.
Ibrahim ne ya juyo ranshi a bace yace kai fa wani sa'in baka da girma me zakiyya tayi mata zaka mata irin wannan diban albarkan.
Sameer da tun da ya hango zakiyya hankalinshi ya tafi yace gaskiya colonel baka kyauta yarinya mai kyau da hankali haka.