Sashe 29
Bani Nayi Kaina Ba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Da sauri na juyo na rufe bakinshi da tafin hannuna nace "haba mijina ya kake irin maganan nan bazan tab'a goya maka baya kak'i bin maganan abba in nayi haka na zama butulu tunda nima haka aka had'a ni da kai ba tare da kana so ba kuma ka aure saboda biyayyarka a garesu dan me kuma yanzu dan abin ya zagayo kan fadeela in mata bak'in ciki alhalin annabi yace" _imanin d'ayanku baya cika face ya soma d'an uwanshi abinda ya sowa kanshi__eh na san da zafi akwai kishi but i have to fight dan in samu in k'arfafa maka guiwa kayiwa abba biyayya, amma sai me sai na kasance na k'aurace maka ina horar da kai da abinda baka da laifi ko d'aya akai. Mijina ka yafe min na maka alqawarin zan so fadeela in k'aunaceta zan gujewa duk wata fitina da zai wanzu a tsakaninmi kaima ka min alqawarin riketa a matsayin mata kar ka bari shed'an la'annane yayi nasara akanka wannan karon kar ka bari kuyi irin zaman da muka yi daga farkon auranmu"kuka ne yaci karfina na fad'a jikinshi ina wani irin kuka mai cin rai.
Tsam ya rungumeta ya kasa magana sai ja da idonshi yayi kaman wanda aka yiwa turare barkono ina ma zai samu ya zubar da hawayen nan shima da yaji dad'i ya jawa fadeela Allaj ya isa yafi shurin masaki.
Fadeela ce ta juya a guje tana wani irin kuka dan tun da zakiyya ta fara magana tana tsaye tana jinsu saboda itama gudowa tayi daga wajen waliman saboda tsoro da fargaba da ya cikata.
Sai kuma tazo ta tarar da su a haka wani irin nadama ne ya shigeta mai ta aikata haka? Saboda zunzurutun _hassada_ya Allah kasa mufi karfin zuqatan mu.
Da yah sadiq suka ci karo rik'ota yayi yana tambayanta lafiya?
Fadawa tayi jikinshi tana kuka wanda saida tsigar jikinshi ya tashi jin lallausan nonuwanta da suka mannu da kirjinshi.
Cikin kuka take furta" kaicona yah sadiq kaico da irin halina na son zuciya na biye zuciyata na cutar da baiwar Allahn da bata tab'a nufina da wani mugun abu ba, bata tab'a min ko da kallon banza bane."
"Tir da rayuwata yah sadiq tunda har zanyi k'ok'arin shiga tsakanin farin cikin masoya biyu yah sadiq ka taimakeni ka samowa rayuwata mafita ina tunanin nayi nadama a k'uraren lokaci ban isa in tunkari su abba da batun fasa auran yah rid ba dan ko kad'an yah sadiq bana sha'awar auran yah rid bana sha'awar shiga tsakanin zakiyya da farin cikinta yah sadiq ina so in samarwa zakiyya farin ciki kaman yanda take kokarin samar mi yah sadiq ya zanyi?"
Rabata yayi da jikinshi yana tunanin ya taimaka mata ya taimaki zakiyya da BB d'inshi ne ko ya? Toh shi kuma nashi burin ya kai ina kuma? Rintse ido yayi yana tunanjn mafita.(masu karatu ku bawa sadiq mafita)
SAWWAMA QAWWAMA😘
[10/15, 6:51 PM] Hafsat Abbas: 💖BANI NAYI KAINA BA💖
By Sawwama A.
Page 46.
D'an m'ikewa nayi daga jikinshi ya kuma kamoni yana tura fuskanshi cikin kirjina.
Tun jiya da muka dawo daga gidan abba ya bi ya kanainayeni duk wani bashi da yake bina sai da ya fansheshi tsakanin jiya zuwa yau.
Wayarsa na janyo dan duba lokaci sha biyu har ta gota na tabbata amaren na can suna nemana wayata kuma na palo sauk'inta daya mun baro salma a can.
D'ago kanshi nayi na sakar mishi murmushi tare da fad'in " haayatee lokaci ya tafi fa ka tashi mu samu mu shirya kafin lokacin d'aurin auran"
Had'e rai yayi yace" ai ko ba na nan zasu iya d'aurawa ba lallai sai na halarta ba."
Girgiza kai na ja dogon hancin shi nace" ko kana nan ko ba ka nan za a d'aura so is better kaje d'in su abba su k'ara tabbatar da kayi na'am da auran rashin zuwan zai sa su acikin fargaban zaka rik'e amanar da aka baka ko kuwa"
Shiru yayi idon shi a rufe ni kuma na k'ura kyakyawar fuskarsa ido.
Mirgino ni yayi tare da cafkar bakina da wani urgency da kyar ya zare bakinshi sannan yace "i guess i will have to have my way first"
Sannan ya cigaba da abinda yake yi wajen biyawa kanshi buqata so ba adadi.
Sai da aka kira azahar ya kyaleni wanka muka yi a gurguje na shirya shi cikin farar shadda like any other ango har da malin malin.
Kallona yake da mamaki dan shi bai ma tanadi kayan da zai sa ba wannan din ni na siya mishi.
Kau da kaina nayi dan bana son wani dogon magana nima shiryawa nayi cikin wani swiss less dak green mai adon orange colour flower nayi das dani.
Indian gold na saka sannan na sa orange takalmi na dauko gyale orange zan yafa.
Rik'e hannuna yayi na d'ago ina kallonsh ya wani sha kunu nima sai na aro nawa na had'e rai.
D'an sassauta fuskanshi yayi ya marairaice yace " kin dai son ban son kina fita da gyale ana kalle min ke"
Dan turo baki nayi nace " naga dai tare zamu fita kuma ni da zan shiga cikin gida me zai fito dani in ba tafiya ba"
Gyad'a kai yayi ya riko hannuna muka fita yaje ya ajiye ni gidan abba.
Nan ma sai da ya javwagwala ni wai yana sallama da babyn shi sannan ya kyaleni.
Ina shiga gidan aka min caaaa akai wai ban zo da wuri ba sai yanzu ni dai bani da bakin magana.
Wajen amaren na wuce duk ba wanda ya kulani wai suna fushi dani abin mamaki sai fadeela ce take kareni wajensu kowa a wajen yayi mamaki kuma yaji dad'i ko ba komai zamu yi zaman lafiya.
Wayata na sa a charge dan ta mutu toh tun jiya ban bi ta kanta ba tambayan inda salma tayi nayi.
Fareeda tace " tana can wajen y'an uwanku da suka zo d'aukan amarya tun goma suka iso an nemiki a waya an rasa."
Da hanzari na mik'e ina fadin" hande mi bone a ina aka saukesu?"
Dariya duk suka yi ganin yanda duk na tsure fadeela tace " rabu dasu sis suna b'angaren momy"
Wajensu na euce da saurina ina murna da fargaban yanda na manta zasu zo ina can ina soyewa.
Sunyi murnan ganina sosai Allah ya soni salma ta wankeni tace naje mu duba gidan sauran amaren.
Hira muka yi sosai muna nan zaune har akayi d'aurin aure.
Fareeda ce ta shigo da gudu ta rik'o hannuna tana jana ta manta shap wai surukanta nake tare dasu.
Hankalina a tashe nake binta sai da ta sada ni da yah rid dake tsaye cikin 'yammatan amare da amaren kansu yana jiran isowarmu.
Ya cire babbar rigar da na sa mishi muna isowa bai yi wata wata ba ya raba ni da kasa yana juyi dani.
Mamaki ne ya kara kamani menene hakan tsananin farin cikin an mallaka mishi fadeela ne ko ne? namiji munafiki ne.
Sai da ya direni ya rike fuskata yana kallom cikin idona murmushi kwance a fuskanshi wanda yake nuna tsananin farin cikin da yake ciki.
A hankali ya furta " precious i am yours alone."
Wani haushine ya taso min ganin yana son raina min hankali ya gama murnan d'aurin auranshi yazo yana wanj ce min shi nawa ne ni kadai.
K'ok'arin zame hannunshi nayi yayi saurin hade goshinmu tare da k'ok'arin kai bakinshi nawa.
Kau da kai nayi a hankali nace "haayatee look around you bamu kad'ai bane.
Sai a lokacin ya tuno inda suke juyawa yayi yaga yanda k'annen nashi suka zubo mana ido cike da mamaki banda fadeela da ta san murnan meye kunya ce ta kama shi amma sai ya maze ya fara harare harare ya ja hannuna muka fita.
Sai lokacin magana ya fara tashi a d'akin me je faruwa haka? Wannan wani irin so yakewa matarshi ? Ba shine wanda ya auri fadeela ba amma ko ta kan amarya bai bi ba yana ta uwar gida.
Fadeela ce ta lumshe ido tana tunanin lallai da ta tafka babban kuskurw shiga gidan irin masoyan nan ko ana sonka sai ka kai zuciyarka nesa balle ba a sonka.
Tuno yanda suka yi da yah sadeeq tayi.
"Zaki aureni?" Shine kalaman da suka fito daga bakinshi lokacin da take fad'a mishi damuwarta.
A lokacin kukanta tsayawa yayi cak da jin abinda ya fito daga bakinshi.
K'ara maimaita kalman yayi "zaki aureni? Domin mu hana faruwar aurenki da yah rid?"
Hannuwansa biyu yasa ya shafi fuskarsa yace " kina da kyau da halin da mutum zai so kasancewa dake kafin kika zo kika sauya naji dad'i da kika dawo da halinki na da hakan ya kwad'aita min auranki"
Murmushi tayi tana kare mishi kallo yah sadiq namiji ne ta ko'ina yana da halin nagarta ga tausayi da son samawa mutum farin ciki mutuk'ar zai iya wajen kyau ma ba a magana dam kusan duk familyn su shine fari amma duk su bak'ak'e ne shi kadai ya d'auko hasken kakansu duk da shima d'in ba wai fari bane sol.
A hankali ta gyad'a kai tana murmushi lokaci daya hawaye na zubo mata.
Shima gyad'a kan yayi yana murmushi yace" amma da sharad'i" kallonshi tayi gabanta na fad'uwa sharad'in me kuma.
Murmushi tayi da jin sharad'in ba komi ta yarda.
Yace" toh muje mu gayawa iyayenmu dan na san sun dawo daga sallar magrib gashi ni kin hananj samun jam'i."
Daddy na ganinta ya had'e rai amma jin me ke tafe dasu ya sashi farin ciki sosai take suka tsai da magana kan washegari da sadeeq za a d'aura aure.
Ina gama jin wannan batun na rungumr mijina ina mai tsananin farin ciki yah sadeeq yah sadeeq nawa bawan Allahn nan ba abinda bai min ba a rayuwa ya ceci rayuwata a karo na biyu.
SAWWAMA QAWWAMA😘
[10/15, 6:51 PM] Hafsat Abbas: 💖BANI NAYI KAINA BA💖
By Sawwama A.
Page 47.
_
_Queen Ayush, __ our lil princess,_ billyn Abdul and every member of baiwa writers this page is for you. _You guys _a genius___ 😊
Tsam ya rungumeta ya kasa magana sai ja da idonshi yayi kaman wanda aka yiwa turare barkono ina ma zai samu ya zubar da hawayen nan shima da yaji dad'i ya jawa fadeela Allaj ya isa yafi shurin masaki.
Fadeela ce ta juya a guje tana wani irin kuka dan tun da zakiyya ta fara magana tana tsaye tana jinsu saboda itama gudowa tayi daga wajen waliman saboda tsoro da fargaba da ya cikata.
Sai kuma tazo ta tarar da su a haka wani irin nadama ne ya shigeta mai ta aikata haka? Saboda zunzurutun _hassada_ya Allah kasa mufi karfin zuqatan mu.
Da yah sadiq suka ci karo rik'ota yayi yana tambayanta lafiya?
Fadawa tayi jikinshi tana kuka wanda saida tsigar jikinshi ya tashi jin lallausan nonuwanta da suka mannu da kirjinshi.
Cikin kuka take furta" kaicona yah sadiq kaico da irin halina na son zuciya na biye zuciyata na cutar da baiwar Allahn da bata tab'a nufina da wani mugun abu ba, bata tab'a min ko da kallon banza bane."
"Tir da rayuwata yah sadiq tunda har zanyi k'ok'arin shiga tsakanin farin cikin masoya biyu yah sadiq ka taimakeni ka samowa rayuwata mafita ina tunanin nayi nadama a k'uraren lokaci ban isa in tunkari su abba da batun fasa auran yah rid ba dan ko kad'an yah sadiq bana sha'awar auran yah rid bana sha'awar shiga tsakanin zakiyya da farin cikinta yah sadiq ina so in samarwa zakiyya farin ciki kaman yanda take kokarin samar mi yah sadiq ya zanyi?"
Rabata yayi da jikinshi yana tunanin ya taimaka mata ya taimaki zakiyya da BB d'inshi ne ko ya? Toh shi kuma nashi burin ya kai ina kuma? Rintse ido yayi yana tunanjn mafita.(masu karatu ku bawa sadiq mafita)
SAWWAMA QAWWAMA😘
[10/15, 6:51 PM] Hafsat Abbas: 💖BANI NAYI KAINA BA💖
By Sawwama A.
Page 46.
D'an m'ikewa nayi daga jikinshi ya kuma kamoni yana tura fuskanshi cikin kirjina.
Tun jiya da muka dawo daga gidan abba ya bi ya kanainayeni duk wani bashi da yake bina sai da ya fansheshi tsakanin jiya zuwa yau.
Wayarsa na janyo dan duba lokaci sha biyu har ta gota na tabbata amaren na can suna nemana wayata kuma na palo sauk'inta daya mun baro salma a can.
D'ago kanshi nayi na sakar mishi murmushi tare da fad'in " haayatee lokaci ya tafi fa ka tashi mu samu mu shirya kafin lokacin d'aurin auran"
Had'e rai yayi yace" ai ko ba na nan zasu iya d'aurawa ba lallai sai na halarta ba."
Girgiza kai na ja dogon hancin shi nace" ko kana nan ko ba ka nan za a d'aura so is better kaje d'in su abba su k'ara tabbatar da kayi na'am da auran rashin zuwan zai sa su acikin fargaban zaka rik'e amanar da aka baka ko kuwa"
Shiru yayi idon shi a rufe ni kuma na k'ura kyakyawar fuskarsa ido.
Mirgino ni yayi tare da cafkar bakina da wani urgency da kyar ya zare bakinshi sannan yace "i guess i will have to have my way first"
Sannan ya cigaba da abinda yake yi wajen biyawa kanshi buqata so ba adadi.
Sai da aka kira azahar ya kyaleni wanka muka yi a gurguje na shirya shi cikin farar shadda like any other ango har da malin malin.
Kallona yake da mamaki dan shi bai ma tanadi kayan da zai sa ba wannan din ni na siya mishi.
Kau da kaina nayi dan bana son wani dogon magana nima shiryawa nayi cikin wani swiss less dak green mai adon orange colour flower nayi das dani.
Indian gold na saka sannan na sa orange takalmi na dauko gyale orange zan yafa.
Rik'e hannuna yayi na d'ago ina kallonsh ya wani sha kunu nima sai na aro nawa na had'e rai.
D'an sassauta fuskanshi yayi ya marairaice yace " kin dai son ban son kina fita da gyale ana kalle min ke"
Dan turo baki nayi nace " naga dai tare zamu fita kuma ni da zan shiga cikin gida me zai fito dani in ba tafiya ba"
Gyad'a kai yayi ya riko hannuna muka fita yaje ya ajiye ni gidan abba.
Nan ma sai da ya javwagwala ni wai yana sallama da babyn shi sannan ya kyaleni.
Ina shiga gidan aka min caaaa akai wai ban zo da wuri ba sai yanzu ni dai bani da bakin magana.
Wajen amaren na wuce duk ba wanda ya kulani wai suna fushi dani abin mamaki sai fadeela ce take kareni wajensu kowa a wajen yayi mamaki kuma yaji dad'i ko ba komai zamu yi zaman lafiya.
Wayata na sa a charge dan ta mutu toh tun jiya ban bi ta kanta ba tambayan inda salma tayi nayi.
Fareeda tace " tana can wajen y'an uwanku da suka zo d'aukan amarya tun goma suka iso an nemiki a waya an rasa."
Da hanzari na mik'e ina fadin" hande mi bone a ina aka saukesu?"
Dariya duk suka yi ganin yanda duk na tsure fadeela tace " rabu dasu sis suna b'angaren momy"
Wajensu na euce da saurina ina murna da fargaban yanda na manta zasu zo ina can ina soyewa.
Sunyi murnan ganina sosai Allah ya soni salma ta wankeni tace naje mu duba gidan sauran amaren.
Hira muka yi sosai muna nan zaune har akayi d'aurin aure.
Fareeda ce ta shigo da gudu ta rik'o hannuna tana jana ta manta shap wai surukanta nake tare dasu.
Hankalina a tashe nake binta sai da ta sada ni da yah rid dake tsaye cikin 'yammatan amare da amaren kansu yana jiran isowarmu.
Ya cire babbar rigar da na sa mishi muna isowa bai yi wata wata ba ya raba ni da kasa yana juyi dani.
Mamaki ne ya kara kamani menene hakan tsananin farin cikin an mallaka mishi fadeela ne ko ne? namiji munafiki ne.
Sai da ya direni ya rike fuskata yana kallom cikin idona murmushi kwance a fuskanshi wanda yake nuna tsananin farin cikin da yake ciki.
A hankali ya furta " precious i am yours alone."
Wani haushine ya taso min ganin yana son raina min hankali ya gama murnan d'aurin auranshi yazo yana wanj ce min shi nawa ne ni kadai.
K'ok'arin zame hannunshi nayi yayi saurin hade goshinmu tare da k'ok'arin kai bakinshi nawa.
Kau da kai nayi a hankali nace "haayatee look around you bamu kad'ai bane.
Sai a lokacin ya tuno inda suke juyawa yayi yaga yanda k'annen nashi suka zubo mana ido cike da mamaki banda fadeela da ta san murnan meye kunya ce ta kama shi amma sai ya maze ya fara harare harare ya ja hannuna muka fita.
Sai lokacin magana ya fara tashi a d'akin me je faruwa haka? Wannan wani irin so yakewa matarshi ? Ba shine wanda ya auri fadeela ba amma ko ta kan amarya bai bi ba yana ta uwar gida.
Fadeela ce ta lumshe ido tana tunanin lallai da ta tafka babban kuskurw shiga gidan irin masoyan nan ko ana sonka sai ka kai zuciyarka nesa balle ba a sonka.
Tuno yanda suka yi da yah sadeeq tayi.
"Zaki aureni?" Shine kalaman da suka fito daga bakinshi lokacin da take fad'a mishi damuwarta.
A lokacin kukanta tsayawa yayi cak da jin abinda ya fito daga bakinshi.
K'ara maimaita kalman yayi "zaki aureni? Domin mu hana faruwar aurenki da yah rid?"
Hannuwansa biyu yasa ya shafi fuskarsa yace " kina da kyau da halin da mutum zai so kasancewa dake kafin kika zo kika sauya naji dad'i da kika dawo da halinki na da hakan ya kwad'aita min auranki"
Murmushi tayi tana kare mishi kallo yah sadiq namiji ne ta ko'ina yana da halin nagarta ga tausayi da son samawa mutum farin ciki mutuk'ar zai iya wajen kyau ma ba a magana dam kusan duk familyn su shine fari amma duk su bak'ak'e ne shi kadai ya d'auko hasken kakansu duk da shima d'in ba wai fari bane sol.
A hankali ta gyad'a kai tana murmushi lokaci daya hawaye na zubo mata.
Shima gyad'a kan yayi yana murmushi yace" amma da sharad'i" kallonshi tayi gabanta na fad'uwa sharad'in me kuma.
Murmushi tayi da jin sharad'in ba komi ta yarda.
Yace" toh muje mu gayawa iyayenmu dan na san sun dawo daga sallar magrib gashi ni kin hananj samun jam'i."
Daddy na ganinta ya had'e rai amma jin me ke tafe dasu ya sashi farin ciki sosai take suka tsai da magana kan washegari da sadeeq za a d'aura aure.
Ina gama jin wannan batun na rungumr mijina ina mai tsananin farin ciki yah sadeeq yah sadeeq nawa bawan Allahn nan ba abinda bai min ba a rayuwa ya ceci rayuwata a karo na biyu.
SAWWAMA QAWWAMA😘
[10/15, 6:51 PM] Hafsat Abbas: 💖BANI NAYI KAINA BA💖
By Sawwama A.
Page 47.
_
_Queen Ayush, __ our lil princess,_ billyn Abdul and every member of baiwa writers this page is for you. _You guys _a genius___ 😊