Sashe 24
Bani Nayi Kaina Ba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Jan hanci nayi hawaye sun gagara tsayuwa a idona halshena ya min nauyi me nayi haka Allah ya azurta ni da miji me sona me son faranta min.
Ganin kalma daya ya gagara fitowa daga bakina kawai sai na sa hannu na rungumo shi tare da fashewa da wani matsanancin kuka.
Bubbuga bayana ya fara a hankali tare da fadin shshshhss is okey kukan na menene na fadi wani abu da ya bata miki raine.
Girgiza kaina nayi tare da dagowa daga kirjinshi hannu nasa na tallabo fuskarshi da kyar na samu na bude baki nace
Mijina ban san me zan ce maka ba godiya yayi kadan sai dai in kara ninka aduan da nake maka kullum.
Nima ina rokan Allah ya bani ikon faranta maka ya hanani saba maka nima na dau alqawarin bazan taba saba maka cikin sanina ba.
Yah ban san me zance ba kalamai sun kaura daga bakina alokacin da nake buqatansu amma inshaa Allah zaka gani a aikace.
Hannh yasa yana goge min fuska rungumenj yayi tsam a jikinshi mun dade a haka kafin a hankali yace ba zaki shiga motarki bane ko bata miki ba a canzo?
Tsalle na daka sai da ya rukoni nace a camzo me baka san yanda nake son motan nan bane baka ji nace maka kalamai sun min kaura bane
Dariya yayi yace toh shine zaki barar min da baby dan kina murnan mota.
Nima dariyan nayi ina shiga cikin motan.
******* *****- ******
Ko wata ba a rufe ba maneman yusra da halima suka fito sameer ke neman halima ita kuma yusra wani dan makocin mu ne adnan canji dan canji ne.
Duk an karbi kudinsu fadeela kawai ake jira a sa ranan amma an gaya musu in aka tashi sa ranan ba zai haura sati uku ba.
Duk mun fara zuwa school fareeda ce kawai bata fara ba ita take zaune da ni a gidana.
Allah ya taimakeni cikin ba me sa ciwo bane sai dan banzan sani cin abu busashe busashe ko doya zan soya ko dankali sai yayi kayayau nake iya ci.
Shirya shiryan biki muke tayi duk da ba a sa rana ba mun san ba za a dade ba.
Wata biyu da aka debarwa fadeela ya cika.
Zaune take a gaban su abba da hajiya.
Abba ne yayi gyaran murya yace fadeeela kina da sanin lokacin da muka deban muku ya cika har sauran yan uwanki sun turo da maneman su tun kafin lokacin amma ke shiru.
Bayan ba wai rasa maneman kika yi ba saboda haka muna son jin ta bakinki.
Shiru tayi tana saka ta ina zata fara.
Daddy ne ya daka mata tsawa ba dake ake yi ba kin yi wa mutane shiru ko akwai sa'an ki anan?
Da sauri ta girgiza kai hajiya tace toh muna sauraronki.
Wiki wiki ta fara yi da ido ta dubi abban dan ta san bata isa ta kalli dadday da maganar da ke bakinta ba.
A hankali tace abba ni dai ya ridwan nake so shi yasa na kasa fitar da kowa.
Salati daddy da hajiya suka sa abba yayi murmushi tare da fadin mashaa Allah abu yayi kyau.
Daddy yayi saurin cewa haba abba me kake fada mutum da matarsa duk yaushe ridwan din yayi aure da za a bijiro mishi da wani magana.
Hajiya tace ai kuwa dai fadeela baki kyautawa kawarki ba ki rasa wanda zaki ce kina so sai rulwanu.
Abba dai murmushi yake tayi a tausashe yace ni ban ga aibin wannan abun ba ridwan dai namiji ne mijin mace hudu kuma yana da halin da zai iya ajiye mata hudu sannan kuna maganan yaushe yayi aure ina wadanda suke auran mata biyu a rana daya su kuma ace me?
Daddy yace abba baka fahimceni ba da farko mun ba ridwan mata ba tare da yana so ba ya amsheta hannu bibbiyu yau ko da ridwan zai kara aure nan kusa a barshi ya zabi matarsa wannan yarinya munafurci ne kawai yasa ta fadin haka me yasa tun da bata taba fada ba ya wurga mata wata uwar harara.
Kau da kai tayi gabanta na faduwa wani bangaren kuma dadi ne fal ranta ko ba komi abba na bayanta ta san kaman anyi an gama zakiyya zata gane kuranta.
Abba ne yace tashi ki shiga bayan ta shigene.
Ya juyo ya duskancesu yace ridwan bashi ya haifemu ba ba kuma shi yake da iko damu ba yanda ya karbi wancan baya sonta ya zo ya kaunaceta daga baya haka zai so wannan din ma balle ga soyayyan yan uwantaka a ransu.
Hajiya kam ta kasa magana takaici ya kumeta sam bata son nuna kinta akan auren saboda yanda shi daddy yayi kawaici ya nuna kin auran.
Baza ta so ta fifita dan wani a cikin a ya'yanta ba Allah yayi zabi shine kalmar da tace
Abba ne ya dubi daddy yace ka kira maneman sauran yaran su kawo kayan sa rana nan da sati uku za ayi biki.
Yayi wa hajiya sallama ya tafi.
Ina kitchen ina soya wainar rogo naji an rungumeni ta baya kamshinshi ya sanr mjn shine.
Da sauri na jiyo tare da kankameshi ina mamakin yaushe ya dawo dan bamu dade da gama video call ba baice min yana hanya ba kuma banga alamun haka ba.
Shafa kanshi ya fara yana dariya ganin kallon tuhuman da nake mishi.
Dariya yayi yace wallahi nima ban san zan zo ba.
Hararanshi nayi da wasa na juya na cigaba da abinda nake yi
Juyo dani yayi ya wani langwabe cike da shagwaba yace Allah da gaske abba ne ya kirani wai yana nemana kuma daman ina kewar matata da babyna.
Ya tsuguna are dasa guiwowinshi a kasa ya rungumo cikina.
Kanshi na shafa ina murmushi dago kai yayi da damuwa a fuskanshi yace precious four months amma yaki ya fara showing ba kya son cin abinci ko.
Kwalo ido nayi nace baby baka ga abincin da nake ci bane shi yasa.
Mikewa tsaye yayi yace ba wani nan baga irin abincin da kike ci na ya fada yana yatsina fuska.
Murmushi nayi nace laifin wa? Babynka ke son irin abincin ai da baka ga ina yin irin wannan din ba.
Tabe baki yayi yace muje inyi wanka in je inji kiran da abba ke min dan gabana sai faduwa yake yi shi yasa na kasa hakuri na biyo flight.
Har mun kai kofa na juyo nace barin kashe gas ina zuwa karasa fita yayi ni kuma na koma farida ce ta fito daga store tana sauke ajiyan zuciya.
Ni na manta shal tare muke a kitchen din ta shiga dauko indomie ta dafawa kanta.
Kallonta nayi da mamaki nace ke kuma fa indomie din ne ya rikeki harara ta balla min tace eh yanxu ai da baya kusa dake kiniya tuno da naje dauko indomie.
Nace sorry kar kiga laifina dan in yah rid na nan mantawa nake da komi da kowa toh ke me ya hanaki fitowa.
Wani hararan na samu tace yah rid din na soyewa zan fito in sami rabin rankwashi wancan da ya min sai da nayi ciwon kai duk da ban damu ba tunda gashi zan auri hubbyna yar isakan yarinyan can ke bata mana lokaci.
Dariya nayi nace ina ruwan fadeela kika sani ko tsayawa tayi ta zaba ta dirje duk sai ta kawo wanda yafi ku.
Tabe baki tayi tace ita sani fita nayi na koma wajen mijina.
Sai da muka soye yayi wanka yaci indomie kafin in mishi girki kafin ya daeo daga kiran abba.
Allah jishe mu alkahiri😂😂🤣🤣🤣
SAWWAMA QAWWAMA😘
💖BANI NAYI KAINA BA💖
by Sawwama A.
Page 41.
NA SADAUKAR DA WANNAN SHAFIN GA DUK WATA MAMALLAKIYAR SUNAN ZAINAB INA MUTUKAR KAUNARKU INA DARAJA MASU SUNA ALLAH YA ALBARKACI RAYUWARKU.
Bayan tafiyan yah rid fareeda ma ta tattara komatsan ta tace tayi gida kuma sai ya tafi.
Wajen mama ya fara shiga inda ya tarar da ita zaune tayi shiru kallonshi tayi cike da tausayawa dan ta san dan nata ya kamu da son matarshi yanzu ga wata sabuwar magana za a daga mishi hankali.
Tayi iya kokarinta dan fahimtar da abba sam ya gagara fahimta da ta matsa da maganan sai cewa yayi ta kaunaci bare amma tana kin yar dan uwanshi dole taja bakinta tayi shiru.
Kallonta yayi cike da kulawa ganin kaman tana cikin wani yanayi take faduwar gabanshi ta tsananta.
A kidime ya fara tambayanta mamah lafiya me yake faruwa??
Ajiyan zuciya ta sauke tace ba komi ridwan Allah maka albarka yanda kake jajircewa wajen yi mana biyayya kaima Allah yasa ya'yanka suyi maka fin haka.
Amin ya amsa amma zuciyarshi na gaya mishi wani babban al-amari na shirin faruwa da shi.
Kai dai yanda ka saba yi mana biyayya ka cigaba inshaa Allahu akwai ranan da zaka ci RIBAR BIYAYYA(littafina na gaba).
Haka tayi ta mishi nasihohi mai sanyaya jiki haka da ya shiga wajen momy ma duk sun daure mishi kai.
Tare da momy suka tafi wurin abba inda suka tarar da mamah a can
Nan ya gama yankewa kanshi tabbas wannan kiran akwai rudani sai dai yayi mamaki da bai ga daddy ba Allah dai yada lafiyarsa lau.
Bangaren daddy kin zuwa yayi dan yace baza a muzgunawa ridwan dashi ba sai cewa abba yayi yana da uzuri dariya kawai abban yayi dan ya san zuwa ne baya son yi.
Gyaran murya abba yayi kafin yace ridwan da farko ina mai yaba maka saboda kasancewarka da mai biyayya.
Na biyu ina mai neman alfarma a gareka.
Da sauri yace haba abba wani irin alfarma kai fa ka haifeni ce min zaka yi aikata ni kuma in aikata matsawar bai kaucewa shari'a ba.
Jinjina kai abba yayi yace ridwan auranka na farko umarni muka baka wannan na biyun alfarma nake nema ka auri yar uwarka fadeela.
Tunda abba ya fara magana komi nashi ya tsaya cak yawun bakinshi.ya kafe da kyar ya tattaro sauran ragowan hadiye.
Bai san lokacin da ya furta abba kayi hakuri ina son matata ban dauki fadila a komi ba face matsayinta na kanwa abba wallahi bana sonta.
Ganin kalma daya ya gagara fitowa daga bakina kawai sai na sa hannu na rungumo shi tare da fashewa da wani matsanancin kuka.
Bubbuga bayana ya fara a hankali tare da fadin shshshhss is okey kukan na menene na fadi wani abu da ya bata miki raine.
Girgiza kaina nayi tare da dagowa daga kirjinshi hannu nasa na tallabo fuskarshi da kyar na samu na bude baki nace
Mijina ban san me zan ce maka ba godiya yayi kadan sai dai in kara ninka aduan da nake maka kullum.
Nima ina rokan Allah ya bani ikon faranta maka ya hanani saba maka nima na dau alqawarin bazan taba saba maka cikin sanina ba.
Yah ban san me zance ba kalamai sun kaura daga bakina alokacin da nake buqatansu amma inshaa Allah zaka gani a aikace.
Hannh yasa yana goge min fuska rungumenj yayi tsam a jikinshi mun dade a haka kafin a hankali yace ba zaki shiga motarki bane ko bata miki ba a canzo?
Tsalle na daka sai da ya rukoni nace a camzo me baka san yanda nake son motan nan bane baka ji nace maka kalamai sun min kaura bane
Dariya yayi yace toh shine zaki barar min da baby dan kina murnan mota.
Nima dariyan nayi ina shiga cikin motan.
******* *****- ******
Ko wata ba a rufe ba maneman yusra da halima suka fito sameer ke neman halima ita kuma yusra wani dan makocin mu ne adnan canji dan canji ne.
Duk an karbi kudinsu fadeela kawai ake jira a sa ranan amma an gaya musu in aka tashi sa ranan ba zai haura sati uku ba.
Duk mun fara zuwa school fareeda ce kawai bata fara ba ita take zaune da ni a gidana.
Allah ya taimakeni cikin ba me sa ciwo bane sai dan banzan sani cin abu busashe busashe ko doya zan soya ko dankali sai yayi kayayau nake iya ci.
Shirya shiryan biki muke tayi duk da ba a sa rana ba mun san ba za a dade ba.
Wata biyu da aka debarwa fadeela ya cika.
Zaune take a gaban su abba da hajiya.
Abba ne yayi gyaran murya yace fadeeela kina da sanin lokacin da muka deban muku ya cika har sauran yan uwanki sun turo da maneman su tun kafin lokacin amma ke shiru.
Bayan ba wai rasa maneman kika yi ba saboda haka muna son jin ta bakinki.
Shiru tayi tana saka ta ina zata fara.
Daddy ne ya daka mata tsawa ba dake ake yi ba kin yi wa mutane shiru ko akwai sa'an ki anan?
Da sauri ta girgiza kai hajiya tace toh muna sauraronki.
Wiki wiki ta fara yi da ido ta dubi abban dan ta san bata isa ta kalli dadday da maganar da ke bakinta ba.
A hankali tace abba ni dai ya ridwan nake so shi yasa na kasa fitar da kowa.
Salati daddy da hajiya suka sa abba yayi murmushi tare da fadin mashaa Allah abu yayi kyau.
Daddy yayi saurin cewa haba abba me kake fada mutum da matarsa duk yaushe ridwan din yayi aure da za a bijiro mishi da wani magana.
Hajiya tace ai kuwa dai fadeela baki kyautawa kawarki ba ki rasa wanda zaki ce kina so sai rulwanu.
Abba dai murmushi yake tayi a tausashe yace ni ban ga aibin wannan abun ba ridwan dai namiji ne mijin mace hudu kuma yana da halin da zai iya ajiye mata hudu sannan kuna maganan yaushe yayi aure ina wadanda suke auran mata biyu a rana daya su kuma ace me?
Daddy yace abba baka fahimceni ba da farko mun ba ridwan mata ba tare da yana so ba ya amsheta hannu bibbiyu yau ko da ridwan zai kara aure nan kusa a barshi ya zabi matarsa wannan yarinya munafurci ne kawai yasa ta fadin haka me yasa tun da bata taba fada ba ya wurga mata wata uwar harara.
Kau da kai tayi gabanta na faduwa wani bangaren kuma dadi ne fal ranta ko ba komi abba na bayanta ta san kaman anyi an gama zakiyya zata gane kuranta.
Abba ne yace tashi ki shiga bayan ta shigene.
Ya juyo ya duskancesu yace ridwan bashi ya haifemu ba ba kuma shi yake da iko damu ba yanda ya karbi wancan baya sonta ya zo ya kaunaceta daga baya haka zai so wannan din ma balle ga soyayyan yan uwantaka a ransu.
Hajiya kam ta kasa magana takaici ya kumeta sam bata son nuna kinta akan auren saboda yanda shi daddy yayi kawaici ya nuna kin auran.
Baza ta so ta fifita dan wani a cikin a ya'yanta ba Allah yayi zabi shine kalmar da tace
Abba ne ya dubi daddy yace ka kira maneman sauran yaran su kawo kayan sa rana nan da sati uku za ayi biki.
Yayi wa hajiya sallama ya tafi.
Ina kitchen ina soya wainar rogo naji an rungumeni ta baya kamshinshi ya sanr mjn shine.
Da sauri na jiyo tare da kankameshi ina mamakin yaushe ya dawo dan bamu dade da gama video call ba baice min yana hanya ba kuma banga alamun haka ba.
Shafa kanshi ya fara yana dariya ganin kallon tuhuman da nake mishi.
Dariya yayi yace wallahi nima ban san zan zo ba.
Hararanshi nayi da wasa na juya na cigaba da abinda nake yi
Juyo dani yayi ya wani langwabe cike da shagwaba yace Allah da gaske abba ne ya kirani wai yana nemana kuma daman ina kewar matata da babyna.
Ya tsuguna are dasa guiwowinshi a kasa ya rungumo cikina.
Kanshi na shafa ina murmushi dago kai yayi da damuwa a fuskanshi yace precious four months amma yaki ya fara showing ba kya son cin abinci ko.
Kwalo ido nayi nace baby baka ga abincin da nake ci bane shi yasa.
Mikewa tsaye yayi yace ba wani nan baga irin abincin da kike ci na ya fada yana yatsina fuska.
Murmushi nayi nace laifin wa? Babynka ke son irin abincin ai da baka ga ina yin irin wannan din ba.
Tabe baki yayi yace muje inyi wanka in je inji kiran da abba ke min dan gabana sai faduwa yake yi shi yasa na kasa hakuri na biyo flight.
Har mun kai kofa na juyo nace barin kashe gas ina zuwa karasa fita yayi ni kuma na koma farida ce ta fito daga store tana sauke ajiyan zuciya.
Ni na manta shal tare muke a kitchen din ta shiga dauko indomie ta dafawa kanta.
Kallonta nayi da mamaki nace ke kuma fa indomie din ne ya rikeki harara ta balla min tace eh yanxu ai da baya kusa dake kiniya tuno da naje dauko indomie.
Nace sorry kar kiga laifina dan in yah rid na nan mantawa nake da komi da kowa toh ke me ya hanaki fitowa.
Wani hararan na samu tace yah rid din na soyewa zan fito in sami rabin rankwashi wancan da ya min sai da nayi ciwon kai duk da ban damu ba tunda gashi zan auri hubbyna yar isakan yarinyan can ke bata mana lokaci.
Dariya nayi nace ina ruwan fadeela kika sani ko tsayawa tayi ta zaba ta dirje duk sai ta kawo wanda yafi ku.
Tabe baki tayi tace ita sani fita nayi na koma wajen mijina.
Sai da muka soye yayi wanka yaci indomie kafin in mishi girki kafin ya daeo daga kiran abba.
Allah jishe mu alkahiri😂😂🤣🤣🤣
SAWWAMA QAWWAMA😘
💖BANI NAYI KAINA BA💖
by Sawwama A.
Page 41.
NA SADAUKAR DA WANNAN SHAFIN GA DUK WATA MAMALLAKIYAR SUNAN ZAINAB INA MUTUKAR KAUNARKU INA DARAJA MASU SUNA ALLAH YA ALBARKACI RAYUWARKU.
Bayan tafiyan yah rid fareeda ma ta tattara komatsan ta tace tayi gida kuma sai ya tafi.
Wajen mama ya fara shiga inda ya tarar da ita zaune tayi shiru kallonshi tayi cike da tausayawa dan ta san dan nata ya kamu da son matarshi yanzu ga wata sabuwar magana za a daga mishi hankali.
Tayi iya kokarinta dan fahimtar da abba sam ya gagara fahimta da ta matsa da maganan sai cewa yayi ta kaunaci bare amma tana kin yar dan uwanshi dole taja bakinta tayi shiru.
Kallonta yayi cike da kulawa ganin kaman tana cikin wani yanayi take faduwar gabanshi ta tsananta.
A kidime ya fara tambayanta mamah lafiya me yake faruwa??
Ajiyan zuciya ta sauke tace ba komi ridwan Allah maka albarka yanda kake jajircewa wajen yi mana biyayya kaima Allah yasa ya'yanka suyi maka fin haka.
Amin ya amsa amma zuciyarshi na gaya mishi wani babban al-amari na shirin faruwa da shi.
Kai dai yanda ka saba yi mana biyayya ka cigaba inshaa Allahu akwai ranan da zaka ci RIBAR BIYAYYA(littafina na gaba).
Haka tayi ta mishi nasihohi mai sanyaya jiki haka da ya shiga wajen momy ma duk sun daure mishi kai.
Tare da momy suka tafi wurin abba inda suka tarar da mamah a can
Nan ya gama yankewa kanshi tabbas wannan kiran akwai rudani sai dai yayi mamaki da bai ga daddy ba Allah dai yada lafiyarsa lau.
Bangaren daddy kin zuwa yayi dan yace baza a muzgunawa ridwan dashi ba sai cewa abba yayi yana da uzuri dariya kawai abban yayi dan ya san zuwa ne baya son yi.
Gyaran murya abba yayi kafin yace ridwan da farko ina mai yaba maka saboda kasancewarka da mai biyayya.
Na biyu ina mai neman alfarma a gareka.
Da sauri yace haba abba wani irin alfarma kai fa ka haifeni ce min zaka yi aikata ni kuma in aikata matsawar bai kaucewa shari'a ba.
Jinjina kai abba yayi yace ridwan auranka na farko umarni muka baka wannan na biyun alfarma nake nema ka auri yar uwarka fadeela.
Tunda abba ya fara magana komi nashi ya tsaya cak yawun bakinshi.ya kafe da kyar ya tattaro sauran ragowan hadiye.
Bai san lokacin da ya furta abba kayi hakuri ina son matata ban dauki fadila a komi ba face matsayinta na kanwa abba wallahi bana sonta.